GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Magana yayi masu yace. Da khaziya ta bashi muntina kadan zaije ya dawo tace to
Fita yayi wajan inda Ake sai da kayan Zane yaje ya hado komai ya samu wuri wajan ya zauna domin wajan duk masu drowning irin na shi kowa da Abinda yake drowning shima ya cigaba da nashi drown din Narem ya zana sai shi gefenta ya dafa ta sai khaziya gefen Narem inda daga qasa ya rubuta Narem is my olly wafe
Khaziya my friend..
.ya gama sunyi Kyau so sai inda wasu daga cikin India wa suka zagaye shi suna kallon Dan ya birge su ya iya Zane so sai sugaban masu Zane na wajan shima yazo ya gani inda ya tambayi Nurem sunan shi ya gaya mashi harda qasar da yake sannan inda Kumar sugaban masu Zane nawajan yace da Nurem zanan shi ya birge shi Dan Allah koyazo ya dauke shi aiki Nurem yayi murmushi yace da shi Ah’ah domin shima yana kishin qasar shi Dan haka qasar shi ya kema aiki domin karuwar qasar shi da cigabanta har’ma wasu ta kardu Nurem din ya nuna mashi na qasar London inda suma sun so yai’masu Aiki yaqi Aman wani time yana zuwa idan du nemeshi akan wani drowning daya shige masu sai yaje yai masu *Kumar* yayi Ajiyar zuciya yace ta Dan Allah in badamu kaga wani zanenan kusan wata ukku kenan nake yinshi Aman har yanzu na kasa hada shi ko zaka duba man Nurem yace da A dauko zanan ya gani Aka dauko kallo daya yayi mashi yayi murmushi domin shi A wajan shi tsohon ya Yi ne ya Dade yana yinshi cikin muntuna qalilan ya hada mashi shi sai ta6a mashi suke suna sumbatar shi da rungumar shi ..
Mrs Kumar yayi matuqar barin cikin Dan harda hawayan shi ya bama Nurem a Ward din shi da Akabashi shima A India Ama tsayin shi na sugaban yan Zane na India da yafi kowa iya Zane sai gashi yau yaga Wanda ya dame shi ya shanye wajan Zane Zane be Aka bashi na meliyoyin kudi wata ukku yana fama da zana shi Aman ya kasa sai tashi Nurem cikin minti talatin ya kammala shi dolle’Nurem a yaba mashi Nurem qin Amsar kyau tar shi yayi yace Acewar wannan kyauta CE mafi girma da daraja bai kamata da ya bada kyautar taba ya Aje Abinshi bar diyan diyan shi sugani suyi Alfahi da ita su San cewa kakansu gwarzo ne *Mrs Kumar,* ya fashe da kukan farin ciki inda Anan take suka qula qawance da kuma harqallar kasuwanci duk da cewa Mrs Kumar ya girmi Nurem dagana Kumar sukayi musayan number kuma yabama Nurem kaso biyu na kudin Zane da Aka bashi Nurem yaqi Amsa sai Kumar yanuna 6acin ranshi sannan ya Amshi kaso daya da zai tafi Mrs Kumar yace suyi slfei???? Nurem yayi dariya ya dau ta kardae Zane ya zanasu shida Mrs Kumar ya Yi rubutu daga qasa my friend biyu ya zana ya dau daya yaba Kumar daya har hotal din su Mrs Kumar ya kai Nurem inda sukayima juna Alqawarin ziyartar juna sun gai sa harda momy ..da Narima da khaziya Mrs Kumar ya tafi Nurem yabama Khaziya zanan su ta buda tana gani tare da fadin wwo domin sun hadu Aman khaziya ta tsai da kallon ta ga Narem ta hadu iya haduwa duk da yana Zane Narem ta hadu INA ga taganta A zahiri dolle Nurem ba zai kula kowacce macce ba domin Narem ta hudu ta ko INA ta hada komai ita kanta khaziya ta Rena kanta duk da kasancewarta ba India kuma kyakyawa Dan ko A India tanace gasar sarauniyar kyau duk shekara Aman gani Zane Narem yasa duk jikinta yayi sanyi domin ta fita ta ko INA kuma yanzu tasan Nurem yafi qarfin ta Dan mai kamar wannan to bashi bawa ta macce gashi kuma yace olly wafe yana nufin daga ita ba qari ..
Jiki A sanyaye tai masu sallama kowa jikin shi yayi sanyi domin sai momy ta fusanci khaziya nasan danta
Sun qara yima godiya Narima ta biyo ta har bakin harabar hotal din inda ta Aje motar ta khaziya tace da Narima Ashe yayanki dizayinane Narima tace da ita ei ya koyi zanene saboda wannan a ta qaice sai da Narima ta bama khaziya labarin Nurem da Narem kuma ta sheda ma khaziya cewa rashin Narem ne mafarin ciwon yayan ta khaziya harda kuka domin ta tausayawa Nurem ba kadan ba tai’mashi Adu’a da fatan Alkairi duka rabu ..Narima itama ta shigo jikin duk Asanyaye tana tausan khaziya sosai idanunta sun cika da kwalla koba komai Dan zaman da dukayi sun shaqu da khaziya gashi kuma tana San yayaynta duk mai San yayanta itama tana San shi..
Nurem yaba momy labarin yanda sukayi da Mrs Kumar da kuma kudin da yaba shi momy tayi masu Adu’a da fatan Alkairi akan Allah ya dauka’ka kasuwancin nasu
Jirgin karfe goma na safe sukabi Yanzu kuma jirgin su ya sauka A Lagos inda Alhaji Isah ya zo da kanshi ya dauke su cikin farin cikin Dan ganin Dan Nashi jiki yayi sauqi
To su Nurem Allah ya hutar da gajiya
Bara Mu leqa. Nurem
*Abuja*
Yau su Ammy ita. Yar tata Narem sai Aikin girki Duke domin Ammy kanwarta dake Lagos zata zo mata ziyara dakuma kawo YAR ta ga Narem Amsar magani YAR nafama da rashin lafiya ta faduwa lokaci zuwa wani lokaci shine Ammy tace Akawota wajan Narem Aga ko Andace. To shine yai zasu zo!!!!!!!
Kuyi haquri naso nai maku dogon page yai to hakan bai samuba INA cikin hidimar Viki ????????????????????????????????
Ammy khairat golden girl
*GAMO DA KATAR*
Yar makahi
*Na*
Yar mutan jibiya
*Ammyn khairat*
*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*
*HAPPY BIRTHDAY ????????????????YAYA HAYAT ADIMIN OF ADIMINS*
*My Allah long life and more blessing u yahayat*???????????????????????? happy birthday too u????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????Yaya hayat Allah ya qaro shekaru masu Albarka Ameen
????????????????????????????????????????????????????????????????????????
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя’s αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*wannan page sadaukarwa’ne ga yan ungiyar proficient writers Association ungiya mai hadin kai Allah ya qara mana fahimtar juna Ameen????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????*
*Page*
_____________????suna Narem da Ammy sun’gama komai na tarban bakin su inda Ammy ta zubama Narem Abincin su tace da Narem nasan Baki tsayawa kici Abinci kina ce ki tsaya saboda haka ga shi kije kuci ki shirya kafin bakin su iso nima bara na shiga wanka Narem tayi godiya ta fita Ammy ta bita da kallo tana murmushi halayan Narem summata …
Narem ta isa gida ta zuba Abinci itada inna sukaci sannan ta dibi wani a kula ta fita rumfar malam hard’o tanufa tai’sallama taba shi Abincin’shi ta dawo gods domin shiryawa toilet ta nufa tayi wanka ta shirya cikim diamond din doguwar rigarta mai’shegen Kyau mai dogon hannu CE rigar irin hannun nert dinnan tayi kwalliya Abinta tayi Kyau ta feshe jikin da turare masu qamshi da dadi tayi ruling din kanta da gyalan rigar sannan ta fito zuwa gidan Ammy saboda kiran Ammy daya shigo wayar’ta hello Ammy tace bayan da daga kiran can Ammy tace”maza kizo gasu nan sun iso OK ganinan zuwa tace”tare da kashe wayar Narem ta dubi Inna da duk ta mai’da hankalinta wajan tufkar igiyar ta tace” da ita Inna sannu da aiki bari naje na dawo na kama maki aikinnan yawwa Narimatu wallahi duk nagaji jikina duk ciwo yake naso na Dan yawata na motsa jikina qafafuna duk sunyi man tsame ayya Inna sannu bara to nai’sauri na dawo sai na Dan mammatsa’maki qafafun kiji ko sun Dan sake ..kaiyya Narem ba’abinda zai’sake qafafu’nan inba yawatawa nayi ba hummm Inna kenan cewar’Narem to Inna ina kikeson zuwa …Inna tace ni’dai Narem jeki dawo mudan zaga gari kinga kwana biyu bamuje yawon bara ba Narem ta zaro ido tace” Inna yawon bara wacce irin bara kuma ni nazata kin bar’batun bara gaskiya Inna nidai nayi girma da bara ba inda zani Inna tace” eyyyaye Narem kinyi girma da bara wanne iron girma kuma yaushe kikayi girman har’ni bansani ba duka taushe na dai’na Yi maki wanka Halan kinfara gulallai ?Narem ta ruqe haba????tace”kai Inna menene kuma gulallai kaji ja’ira inji Inna kina nufin Baki San gulallan ba “?wallahi Inna ban SANI ba to shikenan Mateo na gwada making Narem ko ta matsa Inda Inna ke zaune Inna tasa hannun’ta tana lalubar Narem Narem ko tsaya tana jiran ganin Ina gulallai Duke Ajikin’ta sai dai taji Inna tayi charaf da nono ta Narem taja baya Inna ta Dora Hannu Aka tace” Narimatu innalilahi kece gulallai suka cika maki. Gaba haka ni ban sani ba Narem tace” kai Inna daman wanan shine gulalai to inafa zaki sani cinda Baki gani gaskiya malam ya dawo Aure zammaki Aure kuma Inna wanne irin aure”