GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Ammyn khairat CE golden girl????????????????????????????
*GAMO DA KATAR*
Yar makahi
*Na*
Yar mutan jibiya
*Ammyn khairat*
*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*
*Directed to Aminiyata maryma Nasir*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя’s αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*wannan page nakine my Feenar ina’gai’she da mutanan yamai*
*masu comments*
*Na gode sosai Allah yabar qauna*
*ina matugar godiya ga yan group gamo da katar gaba dayanki ina sonki ina Alfahari daku????????????????????????????????????????????????????*
*page2️⃣6️⃣*
____________????hakan za ai Ammyn Amar zan kira’ta na fada mata su taho tare da yaron Dan ganinake ciwon na shi kamar harda iska A cikin shi, inji maman Amal to ki’kirata idan taga da hali kafin kitafi sai’su tafo Ammy tace da ita to hakan za’ayi …. Amal na samun sauqin falfadiyar’ta Dan tunda tafara shan magani har yanzu bata fad’aba Ana ganin Alamun nasara.. Yanzu sati guda kenan da yima Narem girka mata sun cika gidan suna Amsar magani da Aka jiqa domin Abasu sun’sha harma suka tai’ma wadanda basu samu zowa ba sai Albarka suke sama Narem da fatan Alkairi Ammy tace da Narem bayan mutane sun tafi ta kira yar miro taji ko sunyi dai’dai Narem tace”to ta zauna ta kira Yar miro bayan sun’ gai’sa Ammy tace yaune sati guda da juqon magani da akace abada sadaka shine nace bara a tambaye’ki Anrabama mutane magani suna sam’barka da fatan ba’ayi laifi ba yar miro tace bawani lafiya kinyi dai dai yanzu Akwai wasu saiwowi da samu kawo zamu zubasu A cikin tukunyar Awanketa A zuba ruwa A ciki mukuma zamu zuba mata saiwoyi bayan kwana biyu Narem zata dai’na shan ruwa sai su koda yaushe maganin yaza’mana shine ruwan’shan’ta har’na tsawon kwana Ar’ba’in ..wata guda za tai tana sha kuma karta saki ta sha wasu ruwa bayan su …idan ta sha su to shikenan ta samemu girka tayi zamu kasance koda yaushe atare da ita dukk lokacin da ta kiramu zatajimu Aman idan bata shasuba to wani lokaci zata kiramu tajimu shuru Dan bada ita kade mukema aikiba akwai mutane dadama wadanda muke aiki dasu nabada magani..
To Aman idan tasha wannan magani to ta girkamu kenan Dan kowasu sun kiramu baza mujeba saboda ita maganin da tasha ya dauremu A cikin jikinta munan ko da yaushe bama kamarni mai’shegen yawon tsiya Dan inba ta girkani’ba wataran zatajin shuru natafi bida Dan ni ta bizarau’ce mai’kafar yawo???????? to ni zantafi Ammy yau kodan sugar Baki Baki bani ba sai dai na dauke buhu guda na tafi da shi ayya yar miro wallahi shafa’a nayi.. To bara nata’shi da kai’na na diba ah’ah tsaya na kawo maki bar’shi na hutar’dake yar miro ta tashi da kanta da dibo sugar ta dawo ta zauna sannan ta diba ta Aha abakin’ta da zaqi ya kai’mata karo sai’tace da Ammy Baki bani labarin magani ba wato kinji magani ya’yi aki Akin mana godiya ko kina nufin bayyi ba Ammy tace ah’ah wallahi magani yayi sosai YAR miro tace heheheehheee tare da d’age gira guda tace to ya kika jishi Ammy cikin ranta cewa take yau nabani daman Aljani bai’da siri komai Sai Am fayyace mashi YAR miro tace kinyi shuru Ammy tace ai Abunne ba’a magana maryam magani ya’yi zamne kinga yandda oga me rawar jiki An samu lafiya sai Ammy tayi kalar tausayi tace YAR miro nifa maganinna yafi qarfin tunanina domin yanzu wallahi hanani bacci yake da dai nike jarabba Aman yanzu wallahi yafini jaraba da girmana da komai sai gani tafiya na neman gagarata Abu sai da ya kaini ga gashin jikina sai kace mai’danyan jego yanzu da da yara Dan Allah ya kenan suga tafiyar uwar’su ta chanza … In dai. Gaskiya Arage mani qarfin maganinnan Dan gsky du k jarabata ban iya daukar shi ..sai da takai Aya sannan YAR miro eyyayeee haka zakice lallao samu kikayi bindi na maki aiki yanda kike so yanzu dadi ne yai maki yawa shi yasa kike wannan maganar to zan rage making qarfin magani aman ciwon mijinki zai dawo qila ma ciwon yafi Nada kekuma sai ki koma kamar dutsi kizama bakida shawa kokadani kin yarda ah’ah wallahi ban yarda Haba YAR miro yo bakiga har yanzu da nida mijin da sauran qarfin Mu ba tsufa mukayi ba YAR miro ta karkace Baki tace”yoni INA ruwan cindako Baki buqatar harka ba sai A dakatar da itaba wallahi dako qyeta zammaki nabarki da shawa mai qarfi shi kuma na mai’da bindin shi kamar lagwani yandda ko kadan bazai ta shi ba Ammy tace aiko Maryam da kin kasheni cinda dai hakane na haqura A hankali na saba Abin dai ne naga kamar ba zan iya dauka ba in kinga yanda yake Yi kamar Yaro Dan shekara 27 yasamu budurwa yar shekara’23 bai’san yanzu duk jijiyoyin sunyi sanyi ba in yanda yake rikice’man Abin har tsaro yake bani wallahi YAR miro Akace heheheheeeee to ai haka yafi qilama har’rabo kisamu to Allah ya Aminci inji Ammy Amin sukace MAMAN Amal tace YAR miro kawata zatazo daga Lagos Dan ta shima ba lafiya to zata kawo shi wajanki to sai tazo aman fa ta tafo da dukiya Dan inba kudim kirki wallahi bazan yiba Eh ABa Narem dukiya ladan wahalan ta Dan sai da daddare naje na siyo mata naman kai’mai Dan ruwa ruwa da yaji Dan duk cikin nama Narem tafi son naman kai’ tace ta more Dan tana wahala matuqa jinnu su hau kan mutum ba qaramin wahala yake ba ni kai’na INA tausayin ta gashi ita tana tare da manyan mutane koda Soja kade aka barta aikinr Dan shi qarfine da shi duk in zai’haukanta sai tayi kuka sai kumga idanunta sun cika da kwalla..bayan haka ga sarakai A kanta domin tana tare da gimbiya Fatima ta kwararta diya sarkin Aljannu macce mai’izza da ta qama a kwai milki so sai A tare da ita Dan yanzu wani lokaci zakuga dabi’u Narem sun canza zakuga wani lokaci tana shan qamshi kokuma kuga tana Abu kamar YAR sarauta ko kuma yawan shuru shuru to kar’ku damu duk lokacin da kukaga haka to Gimbiya me tare da ita kai’bara nabar kan diyar Mutane ta futa Nima ‘kai na na gaji tayi masu SLM ta tafi Narem tayi kalamr shadda ta kwanta domim ta gaji summata sannu sanan suka tafi gida Bayan Ammy ta cika tukunyar magani da ruwa kamar yanda YAR miro tace kuma suka yima Inna jawabin duk yanda sukayi sannan suka tafi gida..
Mamam Amal ta kira kawata ta shaidamata inta samu dama tazo Abuja Akwai mai magani suga ko andace kuma ta tabbatar mata da zasuzo cikim satinnan ..
Bayan kwana ukku da maganar’su ta kirata tace da ita gobe sunnan tafe mmn Amal tace to Allah ya kawo su lafiya ta shaida ma Ammy zasuzo gobe… Dan haka da safiya tayi sukai ta shir shiryan tarban baqi har’narem da ta tashi duk batajin dadin jikinta gashi gaban ta na yawai’ta faduwa Duke sukuku take ita kanta Ammy ta lura da haka Dan sai da ta tambayeta ko lafiya narem tace da Ammy bats jindadin jikinta gashi kuma gabanta na faduwa Ammy tace cikin damu ta yawaita adu’a Allah yasa Alkairine bayan sun kammala komai narem tace bari taje gida ta shirya ta diba Abinci ta taxi Ammy tana fadin to da kinshirya kidawo da wuri Dan baqin sun iso ga drive CE ya tafi daukar’su airport to tace ta Fita gabanta na tsaneta faduwa ……