Halimatus sadeeyaHAUSA NOVEL

Halimatus sadeeya

malam tinkan yashigo labari yasameshi har wajan sanaarsa dayadawo bewa tala mgnrba yabari yaga hankalinta yaga zatai Masa mgn

Borin kunya tahauyi tafara gaya masa abinda yafaru

Murmushi malam yayi yace hm Allah yakyauta yaukuma abin Akan masu tarbiya yasauka kuna murna kunrage mugun iri sadiya tatafi tabar muku gida segashi Kuma wani yabullo itakuma sadiya tinda take baataba zuwa ance gaabin kunyar da tataba yiba har Tai aure kuma abin mamaki Wai Dan Khadijane yaimuku Rana Khadija tinda take yaranta Basu taba,yin wani Abu da akazo har gida aka kawo kararsuba Allah yakyauta aini dankallone tinda kunce Babu ruwana bakinciki nake muku nazuba muku Ido wlh da antafi dashi wajan yansanda da bubu inda zanje Ni Babu ruwana aharkarku mustafama da inanan wlh bazan Bari yakwaci dankiba tasiu ahannun mutaneba

Shuru tala tayi takasa mgn du kunya ta lunlubeta se kallan dakin umma take Kar umma tafito

Aikuwa ana haka se ga umma tafito tace tala abinda yafaru kenan Akan tasiu to Allah yakyauta yashirya Mana zuria Allah mungode maka haka Kuma Allah yake ikwansa ana zatan wuta amasaka se gata amakera damam fadar Allah ce wannan du sharrin da kakewa Dan wani tofa baze sameshiba se dai yasamu danka ko nace yakoma Kan danka su kwantai tabar gidan tatafi nata gidan mijin kannan kwantai da yanyunta da ake tacewa sune kaza sune kaza se gashi har yanzu Basu dauko wani abin kunya sun kawo gidan ubansuba Allah ngd maka Ni Khadija jikar mutane hudu Allah yakare gaba Daman jaje nazo nai Miki tashige daki

Malam murmushi yayi hm tala kenan kina da abin cewane yakiyi shurune

Takasa cewa Komai du akunyace take se zare Ido take tana ganin su lami se kuskus sukeyi atsakaninsu abin yayi mugun konawa tala Rai taci alwashin se tarama wataran

Wannan abinda yafaru haka lami da habi suka samu abin gulma haka sukai ta mgnar in sunga tala se suyi shuru du tana sane da su sharesu kawai takeyi

Sadiya da su walid ne aharabar gidansu suna ta wasa sadiya na tayasu wasa amirace tasa rigima se walid yakoya Mata Keke itama zatace daddy yasayo Mata Walid yaki koya Mata tasawa sadiya kuka Dole tafito bashiri koyawa Amira Keke aharabar gidan gashi kananan Kaya tasa sun kama jikinta sunkarbi jikinta sosai sun Mata kyau gashi tazubo gashinta waje tana tura Amira Akan Keke

motocin aliyu suka kunno Kai zuwa cikin gidan masu gadi suka bude musu suka shigo tinkan motar da yake ciki tatsaya yahango sadiya na tura Amira Akan Keke yaduba Yan aiki maza da suke harabar wajan ga yaransa da suka dawo tare du suna wajan jiyayi ransa yayi mugun bacci lokaci Daya idansa yakada yai jajir jiyayi wani Abu yatokareshi akirji lokaci Daya besan lokacin da yabude murfin motar Kan takarasa tsayawa yafito cikin bacin Rai ko ganin gabansa bayayi yanufi su sadiya gadan gadan

Su Basu San yanayiba saboda tsallen da walin yakeyi da dariya Yana tafi Babu zato sukaji muryar aliyu yasaka musu wata mahaukaciyar tsawa sun tsorata sosai musamman su Amira da Basu taba ganin mahaifinsu yamusu irin wannan tsawarba

sadiya kuwa jikinta Bari yakama tana neman wajan buya ganin yataho wajanta cikin bacin Rai ga idanshi yakada yayi Jah tadada tsorata aikuwa tazuba dagudu Tai hanyar waje tana neman ficewa waje ai aliyu besan sanda yabitaba dagudu yarikota yai wajan su Amira da har sun Fara kuka suna bashi hakuri

Tsawa Yakuma daka musu yace kushige muje ciki Kona zaneku yanzunnan

Dagudu suka zuba zuwa ciki Yana yarufa musu baya Yana rike da hannun sadiya da har tafara kuka itama suna shiga ciki Kai tsaye dakinsa yashige da sadiya suna shiga yamayar da kofa yarufe yakama hannunta duka biyun yarike Ido yakura Mata Yama rasa wana hukunci zemata yahuce

itakuma Banda kuka tana bashi hakuri babu abinda takeyi

Tsawa Yakuma daka mata yace kin rainaniko tin farkwan zuwanki gidannan ban jamiki kunneba Akan karkina fita haraba gidannanba saboda maza da suke wajan Amma bakijiba ko Daman Ashe in bananan haka kukeyi ke da yaranki ko kinaso zuciyata tafashe akankine bakisan kin girmaba ke uwace kece yadace kima hanasu wani abin Amna kema kike tayasu yanzu Dan Allah kiga yanda Kika fita kiga irin Kayan da yake jikinki tinkan na hukuntaki kike tamin kuka kina bani hakuri bazan hakuraba yau zaneki zanyi inama nasa bulalata

Ai wani saban kuka tasaki tace Dan Allah kayi hakuri wlh bazan kumaba amirace take min kuka Walid yaki koya,Mata Keke nikuma banasan kukanta shine nafita Ina koya Mata wlh bamu taba fitaba se yau Dan Allah sums su Walid kayi hakuri karkai musu komai

Kallanta kawai yakeyi yanda ta tsorata tarude take kuka dariya tabashi da tausayi besan sanda yshau Mata dariya azuciyarshi gani yayi takara Masa kyau azuciyarshi yafara mgn yace wannan daga gani shagwabanbiyace awajan iyayanta yanzu Dan Allah meye abin kuka bani da hankali Zan dakekine

Hannu yasa abakinshi yace yimin shuru gaki da tsoro Amma kinsan kiyiwa mutun lefi shuru tayi jikinta narawa hannu yadaga yai kamar ze mareta

Kara tasa tafada jikinshi Babu zato Babu tsammani suka fada kangado bashiri yasaki hannayenta yarungumeta gudun Kar su Fadi akasa itama hannu tasa tadada rungumeshi Dan tayi mugun tsorata tazata kasa zata kadasu ai lokaci Daya aliyu yadauke wuta yashiga wsni yanayi da yadade be shigaba

 

 

 

 

 

 

 

 

Godiya da jinjinar ????????????????ban girma maoyana Dan Allah kukara hakuri Dani wlh Nima baasan Raina nake dadewaba dolece tasa saboda lfyta nake dadewa ban muku postingba

 

Masu damuna yasukaji shuru da masu biyoni PC suna cemin Dan Allah naci gaba kuyi hakuri Dan Allah in Kuna damuna da meyasa banayi da wuri shi zesa ku dagamin hankali nazo na datse muku labarin na rubuta mukushi bayanda naso labarin yatafiba wlh in mutane na damuna rudewa nake na rubuta abinda bashi bane kowa da irin baiwarsa Ni se na nutsu nake iya rubutu har asamu abinda akeso wlh in ana damuna Zan datse labarin na rubuta muku abinda yasamu Dan Allah kuyi hakuri mutafi ahankali har mugama kamar yaune zakuga angama har An Dena yayinshi mun Kama wani

 

 

 

 

 

 

 

Allah karabamu da sharin makiya gaba da baya baki daya Makiya basuyiba wlh Dan Adam abin tsorone yakoyamin hankali Allah katsaremu da tsarewarka du Wanda yake nufin wani da Shirin yskoma Masa Allah kaimana tsari da irinsu Allah kakaremu Dan Albarkar annibi bama nufin kowa da mugun nufi Allah kakaremu kaga zuciyarmu

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

New writer’s

Hakan take

*Husba’ahfama* ????????????

*Yar* *kwaliya* ???? ????????

????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????????????
????????????

????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????????

????????????????
????????????
????????????

 

 

???????? *HALEEMATUS* *SADEEYA* ????????

 

Written by *HUSBA’AHFAMA*

 

IG **officiall_husba’ahfama*
Facebook *Real* *husba’ahfama*

Follow me on Wattpad @ *Real* *husba’ahfama*

 

 

*Bismillahir* *Rahamanir* *Rahim*

 

 

 

 

 

 

 

31-32

 

 

 

 

Wata duniya aliyu yaji yashiga ga kamshin turaran jikinta medadi Yana Shaka lokaci guda yaji shaawa mekarfi takamashi shinshinata yafarayi tako inah itakuma sadiya se mutsumutsu takeyi ajikinshi tanaso ta kwace kanta hakan da takeyi ajikinshi yadada rikitashi yahau kaimata sumbata ta ko Ina Yana shafa ko Ina na jikinta sadiya da taji aliyu na neman shigewa inda Bata zataba ta fashe Masa da kuka bakinta yakama yahada da nashi da kyar sadiya ta kwace kanta tana Masa kuka itama tana Mai da numfashi jikinta na ta rawa tana bashi hakuri kukan da take,yine da hakurin da take bashi yadawo da shi haiyacinshi kallanta yahauyi idanshi yayi Jah yakoma kamar mejin bacci ganin haka da aliyu yadada komawa lokaci Daya yabawa sadiya tsoro sosai ta kuma fashewa dakuka tadurkusa kasa

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button