Halimatus sadeeya

Tace Dan Allah kayi hakuri wlh bazan kumaba
Ido yabude ahankali Yana kallanta wani irin yanayi yakeji game da ita murmushi yayi har tana,jin sautinsa yace naji na hakura ai kinkawo kanki yarinya se kin cikashe ladanki kije ki hadamin ruwan wanka mezafi sosai in kingama ki ciromin Kayan da zansa
Jiki nafari tace inane bandakin
Dahannu yanuna Mata
tatashi dasauri tashige bandakin
Binta yayi da kallo can yace Wai meyake faru danine haka Akan yarinyarnan zuciyata karkimin haka Dan Allah na rokeki
fitowarta yaji tace nagama hada maka
Yace to muje ai tare zamuyi wankan yarinya shine hukuncinki yatsareta da Ido
Idantane yaciko da kwalla tace ainabaka hakuri Kuma kace ka hakura Kuma Ni bana wanka da namiji Kuma Ni nayi wankana tindazu
Cikin tsokana yace Ni baruwana barima kigani daukanki zanyi muje muyi wankan yayo kanta
Durkusawa tayi tahau kuka
Dariya yafara yace matsoraciya Ni ciromin kayan da zansa ga inda Kayan suke je kifito min da su
Yashige bandaki yana murmushi Yana mamakin irin tsoran da take da shi jiyayi Yana cikin farinciki tsoran yarinyar nabashi dariya in yarufe Ido ita yake gani se murmushi yake Yana fitowa daga wanka yaga sadiya Bata dakin tagudu dariya yayi yace matsoraciya kawai
yagama shiryawa yafito zuwa wajan su sadiya bude kofar falan yayi da sallama bakinshi yashiga yaga su Amira na manne jikin sadiya suna ganin aliyune suka dada shigewa jikin sadiya suna riketa itakuma ganinshi du kunyar abinda yafaru dazu tsakaninsu takeji shikuma se wani haderai yakeyi Yana wani muzurai
Ahankali take musu rada kubashi hakuri me nace muku banace kuje kubashi hakiriba kuje kubashi hakiri
Tashi sukayi zuwa inda yake azaune suka durkusa suna cewa daddy Dan Allah kayi hakuri wlh bazamu kumaba
Yace to naji na hakura Amma karku Kuma Allah yaimuku Albarka
Damurna suka tashi suka je wajan sadiya suka rungumeta suna dariya dukace mommy daddy yace yahakura be dakemuba
Murmushi tayi tace to kumuje kuci abinci kafin lokacin isilamiya yayi
Barin wajan sukayi sukaje inda tajera musu abincinsu suka zauzauna tazuba musu suka faraci kome sukeyi aliyu na kallansu takasan Ido yanajin Dadi azuciyarshi Yana shiwa sadiya Albarka yanda batabar yaransa sunyi mararcin uwarsuba
Ita kuma sadiya tinnanin yanda zatacewa aliyu yazo yaci abinci takeyi Dan Daman ko Ada in tatura su Amira suce Masa azubo Masa abinci cewa yake bazeci jagwalgwalan yaraba yanzunma taga ita matarsace dolane tana dafa abinci da shi cire tsoro tayi taje har gabansa ta durkusa tana wasa da hannayenta takasa mgn shima kuka yaki mgn can dai da taga shima ba mgn zeyiba
Ta daure tace nagama abinci Ina Zan kaima
Shuru yayi kamar baze mgnba can Kuma yace ganinan zuwa da su Amira zanci
Tashi tayi takoma inda su Amira suke tazauna se gashi shima yazo yajah kujera yazauna kusa da ita beyi mgnba tashi tayi tazuba Masa ta ajje agabansa kurawa abinci Ido yayi yaji dai kamshi Yana tashi medadi na abincin Amma gani yake kamar Bata iya kirkiba kamar malika Kuma ummi tayi Masa fada akan yanacin girkin sadiya in tayi karya Kara zuwar Mata gida da sunan yazo cin abinci Dan kafinma yashigo gida se da yaje gidan ummi cin abinci ta koroshi tace yaje wajan matarsa yaci abinci ai Yana da Mata Dole yahakura yatafi kallan sadiya yayi
Yace yau zanci jagwalgwalan yarinya
Itadai Batai mgnba kanta na sunkuye Dan ita kunyarshi takeji shikuma yamaze kamar Babu abinda yafaru tsakaninsu dazu
Cin abincin yafara ahankali kamar bayaso Loma Daya da yakai abakinshi se da yarufe Ido Dan Dadi Yakuma Kai wata laumar yaci azuciyarshi yafara mgn yace Kai Ashe ta iya girki bakamar dayarba dan yanzu bayaso ko sunan malika yakira bare yatunota inba yakamaba haka yake tacin abincinsa anutse har yagama Yana yaban dadin girkin sadiya Yana godewa Allah da canjin da yasamu agidansa Dan ko yanzu yasan Allah yaimasa canji yau gashi agidansa azaune yanacin abincin da yasiyowa matarsa da kudinsa ta girka Masa yaji Dadi sosai azuciyarshi
har yagama sadiya na wajan azaune ita su Amira take jira sugama ta shiryasu su tafi isilamiya da taga yagama
Tace adado makane
Yace alhamdulillah na koshi inba so kike nakasa tashiba kallanta yayi yace Wai wace irin shammatata kikayi min haka ummu Walid nake Miki mgn sosai abinfa nabani mamaki
Murmushi tayi tace Nima Ina mamaki sosai Dan Naga bakawa mutane mgn sosai se takama zamuje muyi Shirin isilamiya karmuyi lanti
Ido yazare yace Wai tsaya har dake Wai har yanzu ake zuwa isilamiyar Daman Basu Walid kadai bane Wai ke meyasa kikeyin abune kamar wata karamar yarinya angaya Miki dah da yanzu dayane kinafa da aure yanzu saboda badawuri nake dawowa kwanannanba shine kikaci gaba da zuwa isilamiya Kuma ta yanmata ba ta matan aureba to daga yau kingama zuwa Allah yabada Lada karatudai alhamdulillah kin iyashi kinyi sauka kinyi handa ya isa haka kibar yaranki sune zasuna zuwa yanzu dai Kam kin Gama zuwa kije ki shiryasu akaisu kekuma kizauna agida
Sadiya batasan sanda hawaye yafara zuba a idantaba yiyayi kamar be gantaba yahade Rai yanda Babu fuskar da zata iya Musa Masa Dole tatashi tabar wajan Dan taje ta shirya su Amira
Tana shiga daki takira ummi awaya tana Gaya Mata abinda aliyu yace
dariya ummi tayi tace yaro kenan sadiya ai yanzu Babu me iko da ke sama da aliyu Dan shine mijinki Kuma akarkashinsa kike kiyi hakuri tinda yahanaki in daraban Nan gaba yasaki a tamatan aure shikenan kinji kiyi hakuri hakan da yayi yanuna aliyu na kishinki Kuma yadamu da ke
Haka ummi Tai Mata nasiha sukayi sallama .
Dadi ummi taji tahau murna yanzu tayarda aliyu nasan sadiya muskilancine yahanashi fitowa fili kowa yasani bare ita sadiya tasani
Tace in yagaji yafito fili yafada Mata Kuma yanuna Mata
Reza da farida adaki agidan karuwai suna fada
Reza tace haba farida Dan Allah antaabu Daya kenan Babu hutu Wai meyake damunki haka kwanannan ko dai kina shaye shayen maganin matane ban saniba Wanda Zena tada Miki shaawa sosai Amma in bahakaba Yaya ke baka gajiya in anfara Abu Daya anfara kenan Babu hutu ke Dan take bakiki muwuni muna Abu dayaba bubu hutu haba ai ko wajenma ze gaji bare Ni da ke muma zamu gaji Dan Allah kiyi hakuri haka se kuma gobe in kin dawo wlh nagaji wajanma Ni nawa zafi yakemin ki barni nahuta haka wlh ke jarabarki tayi yawa kinma fini jaraba wlh
Farida mgn tafara yiwa Reza cikin tsawa tace hakama kikace ko to wlh zanje nabi wasu matan Dan bama mace Daya zanbiba nagaya Miki Ni baya isata kinki yarda Ni Kuma Babu wani maganin Mata da nakesha haka Allah yayini bana gajiya da holewa kinsan Daman Bazaki iya daniba Kika koyamin Kika sani ahanya wlh Ni bansan zanceba kece silar barawata madigo Dan haka wlh Dole ki biyamin bukatata yanda nakeso ko Kuma naje nabi wasu matan gasunan kala kala ko acikin gidannan damasu sona na kulasu naki yarda saboda alkawarin da na daukar Miki na bazan kula kowaba in bakeba Kuma nabi dokarki angaya Miki mazan da suke zuwa kullin suke danneki arana Babu adadi angaya Miki bansan me kukeyiba in sunzo wajanki kin koroni waje har se sun tafi ko angaya Miki bansan dalilinki na kamamin daki da kikayi acikin gidannan Dan in kinyi bako namiji ki korani dakin nazauna na jiraki har yatafi ko angaya Miki bana kishi ko iyayena basusan Ina da daki na kaina agidannanba Kuma Ni ko matan da suke zuwa wajanki akai akai Ni Ina zarginku Kuma wlh du ranar da Nagano gaskiya se nanuna Miki ainahin kalata Sena Baki mamaki wlh Ni bansan wani gajiyaba yaufa befi sau uku mukayiba Kuma Ni ban gamsuba Dan haka Dole kibani ko naje nasamu wasu