Halimatus sadeeya

Baki Reza tasaki tana kallan farida tabata mamaki sosai Wai yaushe farida tazama haka azuciyarta tafara mgn kiga yarinya karama da jaraba Wai yaushema tashigo harkar da har tagoge haka ita Bata gajiya da alamu na daukowa kaina Bala,I da hannuna Ni Reza nashiga uku yazanyi da yarinyarnan wlh nagaji ga anjima hajiya zatazo wajena itama Kuma abinda ze kawota kenan Kuma anjima adakin magajiya Zan kwana dolena itama in banjeba wata masifarce ga goga shima zezo da alhaji Kuma du ayau zasuzo wajena nashiga uku wlh yarinyarnan tagama gajiyar da Ni gaba Daya gashi Suma dukansu Babu me dagamin kafa acikinsu basusan yihakuriba kuga yarinya zata zamemin masifa dannetan da farida tayine yadawo da ita daga zancan zucin da takeyi
Dole Reza tabiyewa farida badan tasoba har hawayen Dole Reza ta dingayi Dan yau farida tazame Mata Bala,I tintana bawa farida hakuri se da takai Reza takai bango sunyi fada da farida kaca kace haka farida tasa kayanta tatafi gida Rai abace ko kudin abincin siyarwarta da kololi Bata tsaya karbaba tatafi se gida Reza tasa aka bita da Kayan da kudin Amma habi ko akanta ita murnama takeyi yarta tazama babbar yarinya har tahowa takeyi tabar Kayan sanaarta da kudi abiyota da su har gida se wani huhura hanci take ita game ya’ me saa su Kuma su tala abin se haushi yake Basu suna bakinciki cewa inama nasu yaranne suke da wannan Saar
Hmm
Hauwa yau da taje wajan talla tasamu alhaji shazali da mgnr abinda yake da munta tace alhajina wlh wata matsalace take da muna narasa Yaya zanyi takasana se naji Abu na sukana ko yanamin motsi sosai gashi in naje tsugunno jinine yake zuba in abin yatashi tagefe Daya nake Zama agida ko acikin mutane ko yanzu mgnar da nakema abin na damuna daurewa kawai nakeyi du da abokanka da sukazo sukayi be denaminba Sema karuwa da naji yanayi Ni tsorona Kar asirina yatonu cikin mutane nakasa daurewa gaskiya ayita takare Yaya mgnar auranmu da Kai nifa gaskiya amatse nake saboda wannan matsalar in munyi aure kaga muna tare daga yatashi zakamin mgnin abin Amma yanzu bama tare Babu yanda zanyi Naga se hanya,hanya kake min in nama mgnar aure wlh ko kayarda muyi aure cikin sati biyu ko sati Daya ko na tonama asiri aduniya kowa yaji mekake aikatawa nakuma San gidan da iyalinka suke wlh naje nafada musu komai du abinda yake faruwa tsakanina da Kai har manyan ya’yanka du se nagaya musu kasan koni wacece Zan iya karka manta akwai gidan redio da na TV da jarida da yanar gizogizo Dan haka kazaba aurena ko tonan asiri
Zuface tafara yankowa alhaji jazuli Yana gogewa mgn yafara a zuciyarsa yace hm yarinya kingama aiki ko nace kin kusa tashi daga aiki ayar dake anemi saban zubi Zan biye Miki na aureki Amma abinda kikeso Bazaki samuba Dan inaji Ina gani bazan je ki gogamin cutaba wlh badai aureba hm ke da kwanciya hankali agidana Babu Dan matanama sun isheki gakuma Ni kaina zakiyi zaman dafawa yarana abinci kina Gama tshi daga aiki nasan sharrin da Zan Miki na sakoki
Mgnar da hauwa take masane yadawo da shi tace Kai nake saurare Yaya kayarda ko tonan asirin kazaba kakuma tashi muje kakuma yimin Dan wajan damuna yake sosai in kagaji kanemo wasuma sozo abokan naka
Ahankali yace kaji jarabanbiya
Tace mekace
Yace aah cewa nayi aini nafi kowa farinciki Dan nafiki damuwa da muyi aure Dan kewarki Nima damuna take in dare yayi yanzu dai Kan kitafi gida Zan Kira Dr na yazo yadubaki yabaki mgni kina komawa gida kifada nace Zan turo magabatana jibi zaayi mgnar auranmu ki Gaya musu Nan da sati biyu zaayi komai agama ashirye nake har Kayan daki du zanyi gidankima nagama ginawa ke kadai Zaki zauna aciki Daman gininne da ban gamaba yasa nake Miki hanya,hanya banasone nagaya Miki gaskiya yanzu hankaliki se yakwantako
Ihun murna tasa taje ta rungumeshi yauwa alhajina danhaka nake sanka nake ji da Kai godiya nake masoyina
Ahankali yanda bazatajiba yace shegiya karfen,kafa zakigane kurankine baridai ayi auran
Janta yayi zuwa dakin hutunsu suka shige ciki har da rufo kofa
Hauwa na komawa gida wajan karfe goma na dare tasamu malam da lami da mgnar auranta da alhaji shazali akan yace ze turo
Malam yace alhamdulillah aini nafi kowa murna ai gara du kuyi auran da abinda nake fargabar ku daukomin Ni na hutar da shima base yamiki Kayan dakiba tinda hakkinane Zan Miki ke har da gara Zan yimiki kice Masa Allah yakaiyaimu muna jiran zuwansu
Lamice tace kaji malam da wata mgn ko nace bakinciki saboda zaiwa ya’ta Kayan daki irin namasu kudi shine zakai Mana bakinciki ai nasan yanda kaware kudi ka kashewa sadiya da uwarta Ni da tawa Yar bazakai Mana hakaba bamu da wannan mukamin Dan haka Babu ruwanka kabari yafitar da ni da hauwa kunya itama ai Mata irin namasu kudi namasan zefi na Sadiya da komai da komai Buda tasaki tacika gidan da Buda tana cewa Allah yayarda hauwa ya’ta zatayi aure itama zataje gidan hutu gidan daula kamar yanda wasu suke takama da daga Kai mu ba da kudin malam muka dogaraba augo yace yadau nauyin Kayan daki ga lefe yace adubai zaaje ahado yace sadaki zeba da miliyan goma da kujerun makka da gidaje da motoci Kai munfa warke matan gida kufito ku tayamu murna Yan Bakinciki Kuma se dai amutu yau anji labarin da ze fasa zuciya namu ba irin nasu bane se alhaji shazali mijin hajiya hauwau Kai hajiyama yayi kadan akiraki da shi hauwa se dai akiraki da hajjaju saboda yawan dukiyar da mijinki yake da ita wani me azurfa sunanshi mukuma Dan canjine namu me Kama kudin kasar waje kala kala mu ba munafukai bane irin su yarware mu kowa yaji auran tawa Yar Nan da sati Daya zuwa biyu muna gaiyatar kowa da kowa bikine irin namusu kudi
Dariya umma tasa tana karasa fitowa tsakar gida tace Kai ammafa na tayaki murna Allah yasanya alheri nicema kangaba wajan Kai amarya da dafa ta,tsotse ko dayake kufa kunfi karfin adafa agida daga gidan abincin Yan gayu masu kudi zaa dafo ko nace otal Allah yakaimu ranar zamusha biki tashige daki tana dariya
Malam yace Allah yashiryeki lami kiyidai ahankali in da kinsan meyafaru bikin sadiya wlh da Baki Budi Baki kinwa Khadija habaiciba nasan du mgnar da kikayi yanzu da ita kike Kuma Kinga tafito tabaki mamaki angaya Miki kowama irinkune marasa hankali da acikinku wata tasamu baiwar da Khadija tasamu lokacin auran sadiya inaga da kuncema kunfi karfin kowa ko Ni Nan da cewa zakuyi kunfi karfina baza ku zauna da niba
Ai tala najin mgnar bikin hauwa tasa yarta asiya agaba Akan itama Ina alhajin da tace yanasanta tace Masa yafito ayi biki tanaso nata bikin yafi na kowace yarinya agidan malam
Asiya tace angama Nima zansa nawa yafito
Tace yauwa Yar halak
Habi itama samun farida tayi tace Wai ke Baki da wani me kudin da yake sankine shima yafito ayi biki na kece raini
Farida tace nifa babarmu baza kiganeba maza basa gabana dama Mata kikace da nabaki amsa Baki wayeba bakisan komai na zamaniba su dai suyi ta auran sunma ragemin matsala zanyi yanda nakeso agidan kowacce acikinsu
Habi tace ikwan Allah kekuma Mata kikeso ki Haifa agidan mijin naki ba mazaba Baki da wayo ai haihuwar maza yafi Akan Mata ko Dan raban gado in yatashi Ni dai naji bazan gane dinba kisamu wani alhaji me kudi yafito Nima nahuce takaici kin dai ji me nagaya Miki