Halimatus sadeeya

besan sanda yasaki murmushi me sautiba yace yau natabo my baby nayiwa ummu Walid lefi nineko yihakuri bazan karaba kinji Yar gidan ummi meyake yimiki ciwo yanzu gayamin kinji
Wani tukukun bakincikine yataso Mata waima tambayarta yake meyake Mata ciwo ai batasan lokacin da ta rufeshi da dukaba du da bakwari jikinta tana daga kwance
dariya yahau kyalkyalawa Yana rike hannayenta Yana Bata hakuri Dan yau cikin farinciki yake jinshi du wani damuwarsa tayaye gaba Daya jiyake sabuwar rayuwa yafara sumbatar fuskarta yayi yace kome kikamin ummu Walid dedaine awajena Dan yau kin bani abinda Babu wata mace da tataba bani arayuwata ke tauraruwace acikin Mata nagode da kawomin budurcinki da kikayi gidana lfy Babu abinda yasameshi bansan irin godiyar da Zan mikiba kinsani barincikin da bantaba samuba arayuwata gawata mace se ke yau kika,banishi Allah yaimiki Albarka Allah yaiwa iyayanki Albarka da suka Baki tarbiya mekyau har Kika rike mutuncinki Kika kawoshi gidan mijinki lfy batare da wata matsalaba godiyata bazatayuwu da bakiba awajanki sedai kullin nai tamiki adduar alheri Allah yaiwa iyayanmu Albarka da suka hada auranmu kifadi kome kikeso arawuwarki indai be sabawa addinin musulinciba Zan mikishi komai girmanshi da tsadarshi hasken rayuwata tauraruwar zuciyata Fadi mekijeso kifada nikuma nacika Miki Nan take aliyu dagayau yazama naki har abada se yanda kikayi dashi yazama mijin tace awajan sadiya uwar ya’Yan aliyu
Duda haushin aliyu da sadiya takeji jitayi kalamansa sunsata farinciki sun goge haushinsa da ta dakeji kukan murna da farinciki takeyi tunowa da su tala tayi da suke Mata kirari da karuwa yau gashi mijinta namata godiya takawo Masa budarcinta lfy gidansa se Albarka yake shimata ita da iyayanta kwanciya tayi akirjinsa tana zubar da hawaye
rungumeta yayi sosai kamar zaakwace Masa ita yace yaufa natabo Yar gidan ummi raguwa bakisan kukanki na dagamin hankaliba haskena nasan me kike tunowa du ummi tabani labari daga farko har karshe naji tausayinki sosai kowa da Kika gani sadiya Yana da matsala arayuwarsa sedai tawani yafi tawani Kuma komai da kike gani me shigewane komai yai farko Yana da karshe Babu abinda baya shigewa komai girmarsa ze shige Ina ganin matsalar da nashiga arayuwata se nazo naji Taki wlh kinbani tausayi irin rayuwar da kikayi da kishiyoyin umma da Yan unguwa da suka samun ke agaba karki da mu Allah natare da bawansa itama umma komai zezo karshe awajanta insha Allahu Bari naje nahada Mana ruwan wanka kinji haskena
Yasumbaceta agoshi
yatashi yagyara Mata kwanciya sannan yatafi bandaki yahada ruwan wanka se da yafara sarkake jikinshi sannan yahadawa sadiya nata ruwan zafin lokacin da yafito har bacci yadauketa zuwa yayi yayaye bargwan da ke lunlube ajikinta yaga tana rawar sanyi jikinta yataba yaji zafi sosai tausayi tabashi yanda take baccinma kanagani kasan na wahalane ahankali yace Allah yaimiki Albarka daukanta yayi kamar jinjira saurin bude Ido tayi suka hada Ido da aliyu yasakar Mata murmushi idanta takuma rufewa bandaki yayi da ita yasata aruwan zafin da yahada mata Kara tasaki tasa kuka tamike zata fita acikin ruwan
Maidata yayi yazaunar da ita acikin ruwan
Yace haba haskena kiyi hakuri kinji tauraruwata Ina Miki hakane Dan kiji dadin jikinki Kan zuwa gobe na kaiki asibiti adubaminke
Haka yagasa Mata jiki sosai se da yaga taji dadin jikinta sannan yatemaka Mata tayi wankan sarki yanadeta da tawul Yakuma daukota yafito da ita yakwantar da ita Kan doguwar kujerar da ke dakin yakwantar da ita yaje yayaye zanin gadan yanda yaga zanin gadan yakoma se da gabansa yafadi ahankali yace Allah sarki baiwar Allah bandaki yakai zanin gadan yazo yadauko wani yashinfida yaje yadauko Mata rigar bacci me kyau yasa Mata yadauketa yakaita Kan gadan yakwantar da ita bandaki yakoma yawanke zanin gadan sannan yafito shima yakwanta lokacin sadiya bacci me nauyi yadauketa janyota yayi jikinsa yarungumeta wani dogwan numfashi yasauke yakura Mata Ido yanajin kaunarta me karfi nashiga zuciyarshi
tinani yafara lokacin da ya auri malika ranar da yafara saninta aya’mace beji Ni,imar da yaji jikin sadiya ajikin malikaba ita ko zanin gadan da suka kwanta tare da malika be baciba Nan yagane malika irin matannanne da suke abushe Basu da Ni,I’ma kwatakwata azuciyarshi yafara mgn yace lanlai nayi wauta Ada sosai Ido yarufe bacci medadi yadaukeshi
Basu suka tashiba se karfe shida nasafe shine yafara bude Ido adduar tashi daga bacci yayi motsi sadiya tafara tabude Ido ahankali bakinta dauke da adduar bacci Ido suka hada da aliyumurmushi yayi Mata
Yace yau kinsa mijinki yamara ko masallaci bejeba
Abinda yafaru tsakaninsu daran jiya tatuna kunyace ta kamata tarufe idanta hawaye na zubowa
Yace yaufa Naga takaina Ni aliyu na tsokano rigima da kudina
tashi yayi yashiga bandaki yayo alwala Yana fitowa yaga sadiya tatashi zaune kanta asunkuye zuwa yayi yakama hannunta yai hanyar bandaki da ita yashiga da ita
yace kiyi alwala kizo muyi sallah Kar mu Kara makara
Lokacin da tafito yashinfida musu sallaya da hijabinta rike ahannunsa tana karasowa yasaka Mata yashige gaba yajasu sallah suka idar bayan sunyi azikar yaimusu addua tasamun zaman lfy agaresu da zirua me albarka ranar su umma da ummi sunsha adduar alheri wajan aliyu
Ahankali sadiya cikin dashewar murya tace Ina kwana yallabai
Murmushi yayi yace Ni ba irin wannan gaisuwar nakesoba Kuma ba sunana yallabai ba Haba haskena tashi yayi yadagota itama tatashi rungumeta yayi kintashi lfy yajiki yagajiyar jiya ngd ngd Allah yaimiki Albarka bazan taba manta daran jiyaba arayuwata darene me albarka da girma awajena Allah yasa daran jiya nayi ajiya acikinnan naki haskena tauraruwata zomuje nasamo Miki abinda zakisawa cikinki Kar nabar ajiyata da yunwa da matata farincikina
Ita sadiya kunyace da mamakin aliyu yahadar Mata daga jiya zuwa yau mgn tafara azuciyarta Daman haka aliyu yake Yana mgn sosai har haka Daman Yana da kirki da taltalin mace haka jitayi anyi sama da ita
yabude kofa yafice zuwa falan dake kasa yasauko da ita yazaunar da ita Kan kujera
waya yaciro daga aljihu yakira ummi bayan yagaisheta yace ummi abin karyawa zaaturo Mana da shi yau Yartaki balfy se kuke kuke take yimin asibitima Zan kaita
Daga Daya bangaran ummi tace me yasameta me yake damunta lokaci Daya tahada tbayar
Murmushi yafara yahau Sosa Kai kamar Yana gabanta yakasa mgn
Ummi tace to ko ciwan bashi da sunane
Shidai aliyu murmushi me sauti yake tasaki yakasa mgn Yana Jin kunyar ummi can Kuma yace ummi nagode ke da abbah da daddy Allah yaimuku albarka Allah yabarmanaku
Ummi alokacin tinanin da takeyi yazama gaskiya tace kaga Ni kakaimin yarinyata asibiti adubata ko kakira Dr yazo yadubata
Aliyu yace ummi nifa Dr yadena duba matata se dai koni in bani da lfy se dai yaturo mace Yar uwarta ta dubata
sauri tayi takashe wayar tana murmushi Dan taga aliyu nanema taji kunyarsa murmushi tafara afili tace alhamdulillah Allah nagode maka burina yacika Allah yabaku zuria tagari hm namiji Kenan bakunya yau aliyune yake wannan rawar Kan Daman Ni nasan komai acikine
Yau yini guda aliyu nagida beje ko inaba Yana tallalin sadiya kamar ze maidata ciki tattalinta yake sosai itakuma se narke Masa take tana zuba masa shagwaba yanda takeso shikuma se biye Mata yake