HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

rufe tuwan ta ajiye mata a gefe. Karfe

shidda

Haisam ya shigo falonsu ya gaida momy

dake

koya ma ihsaan assignment, ta amsa da

fara’arta

tana tambayrsa ya aiki, yace “Alhmdllh

momy,

inna tace min inteesar na nn,” momy tace

“eh

tana nn,” Haisam yace “wajenta na xo

momy,”

momy tace “eyya sae dae kuma bacci take

wllh

tunda safe take amai, tama ki cin komai,

nayi

mata maganan magungunanta tace suna

gida,”

Haisam yace “subhanallahi momy ae da sai

kiyi

magana, ko Abba ki kira a san yanda xa ayi,”

momy ta mike tace “bari na taso maka ita

to,” da

sauri yace “A’a ki bar ta kawae, na dawo

anjima,”

momy tace “to shknn,” ya mike ya fita yana

ma

ihsaan wasa. Yana komawa sashinsa kiran

Aliyu

ya shigo wayarsa, ya daga Aliyu yace “ya dae

brother kayi mata maganan,” Haisam yace

“ynxun

nn ma na dawo daga gunta, amma sae dae

ban

samu ganinta ba ma, bata da lafiya wae tun

safe

take amai inji momy,” Aliyu yace “amai

kuma,

God! Bari xan shigo ynxu,” kasa sukuni Aliyu

yyi

har sae da ya iso gidan wajen karfe tara

saura

don aiki yyi masa yawa a clinic, sashinsu ya

nufa,

yana isa kuwa ya kasa shiga ya dde tsaye

bakin

kofa daga bisanni ya dake yyi sallama,

ihsaan ce

ta amsa ya bude kofar ya shiga, momy na

xaune

suna cin abinci da ihsaan, kansa a kasa ya

shigo

falon ya nemi kujera ya xauna yana kallon

Ihsaan

kmr ita yake gaisarwa yace “ina yini,” momy

ba

tare da ta kallesa ba tace “qlau,” bae sake

cewa

komai ba ya shiga kallon TV, momy ta mike

da

sauri jin kakarin aman inteesar, Aliyu ya bi

ta da

kallo ransa a dagule don shima ya ji, ya rasa

me

xae ce mata ne, momy na shiga bedroom

din ta

sameta bakin kofar bayi tana amai, ta

kamata

tana yi mata sannu, kuka kawae take tana

juye

juye, momy ta gyara mata jiki ta mayar da

ita

kan gadon, snn ta gyara wajen ta koma falo

ta ci

gaba da ba ihsaan abinci. Aliyu ya dauke

kansa

da sauri daga kallon da yake ma bakin kofar

kmr

ya shiga, ya kai kusan awa daya xaune a

dakin

idonsa na kan TV, daga bisanni ya mike da

kyar

ganin momy nata harkan gabanta yace “na

tafi,”

ba tare da ta kalli inda yake ba

.

.. Aliyu

na fita Haisam yaje ya samu a sashinsa,

Haisam yace “ya dae har ka shigo,” ya xauna

bae ce komai ba, Haisam ya ci gaba da

abinda yake, can Aliyu yace “don Allah

Haisam kaje ka ma Abba magana su bani

matata in tafi ni fa ana min abinda aka ga

dama a gidan nn,” a fusace ya karasa

maganar, Haisam yace “uhm Aliyu knn, har

ka

manta rashin mutuncin da kayi wks bck

knn,”

Aliyu yace “to ba su suka nema ba, ni don

Allah ka rabu dani,” Haisam ya daga kafada

yace “da kuna shiri da Hajiya inna da da

gudu xata sa a baka matarka, ynxu kam ita

da kanta xata xuga a hanaka,” Aliyu ya kasa

cewa komai, Haisam yace “to ynxu ka shiga

ka duba ta ne,” da kmr baxae yi magana ba

yace “wani dubata xanyi bayan kasan halin

mamanta, yi tayi kmr bata san me ya kawo

ni

ba, hasalima barina tayi nata xama kaman

mara aikin yi a falon, ni kuma ban san me

xance mata ba,” Haisam yyi dariya, Aliyu ya

galla masa harara yace “wat’s funny,”

Haisam

yace “to ae in dae momy ne ma kadan ka

fara

gani ynxu,” dariya Haisam ya ci gaba da yi,

Aliyu ya mike xae fita ya riko hannunsa da

sauri yace “to bari muje in rakaka sae na ari

bakin ka,” Aliyu yace “gud,” a tare suka

koma

falon, bbu kowa falon sae Tv dake aiki,

momy

ta fito dan Haisam ne yyi sallamar, tace “A’a

har ka dawo Haisam,” Haisam yace “wllh

momy, ya jikin inteesar din,” momy tace “da

sauki,” Haisam yace “wae fa dubata Aliyu ya

shigo yi shine ya kasa cewa komai,” bbu

yabo

bbu fallasa momy tace “ayyo ae tana ciki,”

Haisam yace “to shi dae na gani ya shigo ya

xauna kmr,” da sauri Aliyu ya take kafar

Haisam, Haisam ya rama snn ya ci gaba,

“maimakon yace ga abinda ya shigo yi, ynxu

bacci take momy?” momy bata kallesu ba

tace

“eh” snn ta fice daga falon, Aliyu ya mike da

sauri yyi hanyar bedroom din Haisam na

cewa

“kai wa yace ka shiga,” ko kallonsa bae yi

ba,

kwance ya tarda ta cikin bargo ta lullube

gaba

daya har kanta, ya cire bargon, jikinta yyi

mugun xafi, ya dagota yana kallonta da

tausayi, a hankali ta bude ido tana kallonsa,

ya rungumeta murya kasa yace “srry my

Fateema,” turasa ta shiga yi yaki sakinta, ta

fashe da kuka tace “ni ka rabu dani,” ya rufe

bakinta yace “kiyi hkuri don Allah,” lamo tayi

jikinsa a hankali yace “kin ci abinci?” ta

girgixa masa kai yace “sbda me,” da kyar

tace

“amai,” yace “ki gaya min inda ke maki ciwo

fateema,” tayi shiru bata ce komai ba, ya

kwantar da ita ya mike ya bude kwanon da

ya

gani kusa da gadon, shinkafa ce da miya, ya

shiga xuba mata snn ya dawo kan gadon

rike

da abincin xae bata, da sauri ta kauda kanta

ta fada kan gado cikin kuka tace “amai

xanyi

ka ajiyesa,” ya mayar ya ajiye da sauri snn ya

dago ta yace “to me xaki ci,” ta girgixa masa

kai, ya rungumeta yana shafa gashinta,

mikewa yyi ya shiga bathroom ya dibo ruwa

a

roba, snn ya fito yana tambayrta ko xae

samu

dan tawul, tayi shiru bata ce komai ba sae

da

ya dawo gabanta a hankali ya kara mata

tambayar snn ta nuna masa, ya mike ya

dauko ya saka cikin ruwan, ya cire mata

rigar

jikinta da xani snn ya shiga matse tawul din

yana goge mata jiki da shi, karfe goma yace

xae tafi bayan ya lallabata ta sha tea kadan,

har lkcn tana rungume jikinsa, ta gyada

masa

kai kawae, snn yace “gobe da safe xan xo

da

magunguna da injectns dinki kinji

kanwata,”

kai kawae ta gyada masa, ya daura mata

kiss

a bakinta, ta lumshe ido da sauri, yyi mata

sae da safe, ta bi shi da kallo har ya fita, ya

fita da minti biyar momy ta shigo, xani ne

kawae jikinta, kunya ya kamata ta rufe ido

da

sauri kmr me bacci. Kullum sae Aliyu ya xo

sashinsu da safe da dare, ya kan siya masu

fruit ko nama, duk da ko kadan momy bata

sake masa, sae dae yyi ta xamansa a falo

idan ta fita sae ya shiga dakin, laulayin

inteesar ya dawo sabo kullum cikin wahala

da

amai take yana mugun tausayinta har mmki

abun yake bata, duk da tasan duk sbda

cikinsa ne, wani lkcin idan ya shigo gidan

sae

karfe sha daya yake wucewa duk da bbu

wanda yasan yana xuwa har inna, idan

kuwa

tayi bacci me ddi to a jikinsa ne, don yana

xuwa ya rungumeta bacci yake xuwa mata,

wani lkcn ma sae dae ya kwantar da ita

kawae yyi ma momy sallama ya wuce, duk

dare Abba ma na shigowa dubata hka

Haisam, inna kam bata san ashe jarababbun

yara na makale jikin inteesar ba, su kansu

Hajiya basu sani ba. Yau ta cika sati biyu gun

mamanta, momy na kula da ita ssae kuma

tana tausayinta ganin yanda cikin ke bata

wahala, karfe hudu na yamma Aliyu ya shigo

gidan ranar yaci sa’a bbu kowa tsakar gida

ya

nufi sashinsu inteesar, xaune ya tarda ta da

momy a falo ta sata gaba sae ta shanye

kunun da ta dama mata don bata cin komai,

ya gaida momy tayi kmr bata ji sa ba ta fice

daga falon, ya dawo gefen inteesar ya shiga

lallabata yana bata kunun har ta sha rabi,

snn

ya ajiye ya rungumota jikinsa yana buga

mata

baya kar tayi amai, tayi lamo tana sauke

ajiyar xuciya, a hankali yace “fateema,” ta

dago tana kallonsa ya mayar da kanta

kirjinsa yace “gida nake son tafiya dake

fateema, nasan sae da amincewarki Abba

xae

yarda na daukeki, ki tausayamin plss my

wife”

.

Inteesar ta kwace kanta daga rungumar da

yyi mata tana

masa mugun kallo tace “waye wife din taka?

Sae yau da kaga

ciki a jikina kasan ni wife dinka ce, to ni ba

matarka bace wllh,

bari ma kaji abinda baka sani ba ya Aliyu,

wllh bana sonka

bana sonka, tun ynxu nake son mu ajiye

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button