HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

yarjejeniya da kai a

kan cikin nn,” yyi shiru yana kallonta

xuciyarsa na tafarfasa,

tunanin me yake hka har ya kai sa ga

kiranta da wife dinsa, ya

rike temper dinsa yana kallonta bbu yabo

bbu fallasa yace

“yarjejeniyar me,” tana masa wani irin kallo

tace “na farko ina

haifa abinda ke cikina xaka bani takardata,

na biyu kuma ni

baxan shayar da danka ba tun ynxu ka sani,

idan ka yrda da

deal din nn, to na yrda xan bar cikin nn,

idan kuma akasin hka,

to wllh wlh xan sake komawa a cire min

cikin kuma baxa ku

sake gani na ba,” ya sauke ajiyar xuciya

yana kallonta, ransa

yyi mugun baci, amma da yake yaransa

kawae yake so, sae

yace “ok na yrda xan baki takardarki kuma

baxa ki shayar da

su ba,” tace “ka rantse da mahaliccinka,” yyi

shiru yana

kallonta snn yyi wani irin murmushi yace

“na rantse,” tace

“kuma ni daga ynxu ka daina xuwa gurina

na yafe maka,”

yace “ok ngdd,” snn ya mike ya fice ba tare

da yyi mata

sallama ba ma, ta mike ta koma daki da kyar

ta kwanta kan

gado ta lumshe idonta dake cike da hawaye,

yes hkn kadae ne

mafita a gareta, Aliyu bae cancanci ta xauna

da shi ba ko

kadan, idan yana shisshige mata hka xata

iya canxa ra’ayinta.

Tun daga ranar Aliyu bae sake xuwa

sashinsu ba duk da tasan

yana xuwa gidan, yau kusan sati knn tayi

forcin din kanta

xuciyarta taji hkn da yyi yafi burgeta yafi

mata ddi amma ta

kasa, baccin kirki gagaranta yake duk da

ynxu laulayin nata da

sauki cikinta ma ya dan fara fitowa, in kaga

yanda inna ke ji

da ita da cikin sae ka rantse kace ba ita ke

jinjina mata xubar

da cikin da tayi kwanaki ba, tunda ta gane

ciki na nn

maimakon a ga inna ta bata rae ko

makamancin hka sae aka

ga ta buge da murna har da rawanta,

kullum ita ke ma

inteesar girki safe da yamma wae don yaran

suyi karfi, su

Hajiya ma ba karamin girgixa suka yi ba da

kursum ta gaya

masu ae ciki na nn kuma har ya fara fitowa,

umma tace “tab,

wllh ki san abun yi tun wuri Hajiya,” Hajiya

da abun duniya ya

isheta tace “to umma ya xanyi ni wllh duk

jikina ma ya mutu,

taya xa’ayi Aliyu ya hada xuriya da marasu

asali kuma

mugaye, umma ta tabe baki tace “ki shigo

anjima da daddare

ina da shawara da xan baki,” Hajiya taji ddi

ssae tace “to

umma naji ddi amma, xan shigo anjiman”

Yau lahadi inteesar

na xaune tsakar gida da inna da yamma

wajajen karfe biyar

suna ta hira tana cin gyada kursum na

kwance kan tabarma a

gefensu tana danna wayarta, ynxu kam bbu

laulayi sae shegen

kwadayi kmr xata ci bbu, sae nauyi da

jikinta yyi mata don

cikinta ya fito ssae watan shi na biyar knn,

duk da tana tattare

da damuwar da bata san dalilinsa ba sae

kyau take karawa

abunta kmr ba ita ba ga wani haske da ta

kara a kan nata,

cikin ya amsheta ssae yyi mata das das a jiki

gwanin

sha’awa, ta mike knn xata dauko ma inna

tsintsiya ta tattare

bawon gyadan da suka ci don kursum tace

baxata tashi ba

tunda bata ci gyada ba, suka ji an bude

gate, gaba daya suka

maida hankalinsu ga gate din, Aliyu ne ya

shigo gidan safeena

na biye da shi a baya, kallo daya tayi masa ta

dauke kanta tayi

gun inna rike da tsintsiyar a hannunta, ya

kasa dauke idonsa

daga kanta sae binta da kallo yake, ya sauke

idonsa kan

cikinta ya sauke ajiyar xuciya, muryar inna

ne ya dawo dashi

cikin tsawa tace “su waye wa innan xasu

fado mana gida kmr

tsofaffin arna ba sallama,” safeena da ta

kasa daina kallon

Inteesar ita ma xuciyarta na harbawa ta

maida kallonta gun

inna tana mata wani shegen kallon rainin

wayo, Aliyu ya

harari inna yace “ke dae kin banu wllh, ae

randa xaki mutu a

gidan nn sae na xuba ruwa a kasa nasha,” a

fusace inna tace

“karyanka yaro kuma sae ka riga ni

mutuwa,” inteesar ta juya

da sauri tana kallon inna tace “kai inna,”

inna ta mike tana

gyara daurin xani tana huci tace “ku fita ku

ban waje, kar na

walakanta ku ynxun nn,” Aliyu yyi dariya

yace “to mai gidan,”

safeena ta tabe baki tayi bangaren Hajiya

inna ta sha gabanta

tana huci tace “ina kike tunanin xaki

mahaukaciya,” inteesar ta

mike da kyar tayi sashinsu Aliyu ya bi ta da

kallo har ta bace

masa, snn ya maida dubansa ga inna dake

fada safeena na

fada, bbu tonan sililin da inna bata yi mata

ba, yace “ke

safeena,” ta juya ranta a bace tana kallon

Aliyu tace “ka ja ma

tsohuwar nn kunne ta fita harkata don ni

nafi karfinta wllh,”

ya

daka mata tsawa yace “tunda tace ki fita ba

sae ki fita ba,

sa’ar kakarki ce aka ce maki wnn” safeena

ta shiga hawaye

tana kallonsa, yyi tsaki ya karasa gun inna

yace “kiyi hakuri

inna, bata cika hankali bane yarinyar,” inna

tana wage baki

tace “ae naga alama maxa ta fitar min daga

gidan dana,

sannu da xuwa Aliyu ina ta cigiyarka” yyi

murmushi yace “ae

gani innata,” tana dariya ta ja sa suka yi

sashinta, shi ko sae

murmushi yake don yana da dalilin yin

abinda yyi

Safeena ta juya tana kukan takaici ta bar

gidan, da sauri Hajiya da umma dake leke ta

taga suna kallon duk abinda ke faruwa suka

fito, Hajiya tabi bayanta tana kiranta cikin

lallashi tace “kiyi Hkuri safeena ki kyaleni da

shi, wancan kuma me ya kai ki musanyar

yawu da ita baki san mayya bace,” Safeena

tace “ae kam naga alama Hajiya, amma ni

dae wllh nafi karfinta” ta karashe maganan

tana kuka, Hajiya ta ja suka yi sashinta

umma na biye dasu a baya suna lallashinta,

kursum ta tabe baki ta mike tace “lallai wnn

jaka ce mara xuciya,” fura inna ta shiga

dama ma Aliyu yana kwance kan dogon

kujera suna hira, yace “ae idan yarinyar nn

ta haihu ke xaki je mata xaman jego,” da

sauri inna na wage baki tace “haba,” yace

“eh mana,” tace “wayyo amma naji ddi wllh,

Allah yyi maka albarka,” ya dan tabe baki

yace “Ameen, to ma taya xaki je xaman

jegon tana nn,” inna tace “yo ba sae ta

koma ba,” ya danyi murmushi yace “to kiyi

mata magana, don tafi jin maganarki kan na

kowa a gidan nn” inna tace “to bari na aika

a kira min ita na gaya mata ynxun nn ma, yo

ae wnn ba wani abu bne,” dae dae nn

khadija ta shigo, ta gaida yayanta snn tace

“inna an aiko ni wajen ki,” inna tace “waye,”

khadija tace “wae mamata tace naxo na

amshi dari biyar din da kika ara hannunta

kwanaki,” inna ta bude baki tace “lah ku ji

min mata, ki je kice mata taxo ta danne ni ta

kwata, naga dae gun dana take samun

kudin kajin min fitsararriyarkawae,” khadija

ta juya xata fita Aliyu ya kirata ya ciro dubu

daya ya mika mata yace “gashi ki kai mata,”

inna tace “ae da ka kyaleni da ita Aliyu, ita

don bata da kunya don na amshi wani

shegen dari biyar a hannunta kusan

shekara daya knn sae ta aiko a karba, maxa

kice kuma ta baki canjin dari biyar ki mayar

min,” khadija har ta fita inna ta kwalo mata

kira ta dawo fuskarta a daure tace “wae

meye ne inna,” inna tace “kije ki kira min

inteesar ynxun nn,” ta fice daga falon Aliyu

ya daka mata tsawa baki ji me tace maki

bne “ta leko tace naji ae,” snn ta wuce,

bayan kmr minti goma inteesar ta shigo

falon tana rike da kugunta daga bakin kofa

tana kallon inna tace “gani inna,” Aliyu dake

xaune yana shan fura ya juya yana kallonta,

inna tace “to bakin kofar xan xo in same ki,”

inteesar ta shigo ta xauna gefenta da kyar,

sae bin ta da kallo Aliyu yake, tace “me xan

maki inna bacci fa nake, inna tace “kai haba,

to shiga ki kwanta in kin tashi ma yi

maganan,” inteesar ta mike xata shiga daki,

inna tace “lah baki ga Aliyu bne, naga baki

gaidashi ba,” inteesar ta juya tana kallon

inda yake, har lkcn kallonta yake, yyi

murmushi ya ci gaba da shan furarsa yace

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button