HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

“ni na isa ta gaishe ni,” inteesar ta dan yi

tsaki ta shige daki abinta, inna tace “to Allah

shi kyauta,” hira Aliyu ya kwanta gefen inna

yana mata tana biye masa muryarta har

waje, sae ka rantse kace ba Aliyu bne, duk

inteesar na kwance a daki tana jinsu, rabon

da Aliyu ya tsaya suyi hirar arxiki da inna

har an manta, yace “ni fa inna yunwa nake ji

kin wani hada ni da fura,” tace “lah me xaka

ci toh,” yace “jollof rice nake so da farfesu,”

da sauri tace “to bari in je in maka,” ta mike

tsaye tana gyara dankwalin kanta tace “yo

nayi ma wasu bnxa ma bare kai,” ta fice

tana kwala ma kursum kira taxo ta hura

mata gawayi, don bata gane gas acewarta

bata lkci ne. Aliyu ya juya yana kallon kofar

dakin kmr ya shiga ya fasa, yana ta danne

dannen wayarsa amma lkci lkci yakan juya

ya kalli kofar dakin, inteesar taji shirin yyi

yawa, wata xuciyarta tace ta leka taga ko

yana falon, a hankali cikin sanda ta isa bakin

kofa ta dan bude labulen a hankali tana

lekensa, shima ya juya knn yana kallon kofar

dakin xuciyarsa na son ya shiga, suka hada

ido, ta sake labulen da sauri yyi murmushi

bae dae ce komai ba, ganin xuciyarsa ta

kasa hakura da shiga dakin kuma baya so

ya shiga yasa ya mike da sauri ya fice daga

falon yyi sashinsa. Ko da inna ta shigo falon

tana kiran inteesar ta fito ta ci abinci da

xafinsa, da sauri ta fito kmr jira take, taga

inna kadae ne xaune falon, tace “wae ni

kika ma girki,” inna tace “aa Aliyu nayi ma,”

inteesar tace “to ina yake,” inna tace “ae ni

da kaina na kai masa yana kwance a

dakinsa yaron kirki.” inteesar bata ce komai

ba ta dauki furan da ya rage ya rufe ta shiga

sha, inna tace “ke dae kin banu da kwadayi,

naki ne,” ko kallonta inteesar bata yi ba ta

shanye ta ajye kofin, snn ta fara cin

abincinta, ta gama cin abinci knn, khadija ta

shigo dakin tace “wae ina furan ya Aliyu”

inna tace ahaf gata nn ta shanye khadija

tayi tsaki ta juya ta fice. Karfe tara inteesar

tayi ma inna sae da safe tayi sashinsu, har ta

wuce bangarensu Aliyu ta dawo tana lekan

ko yana nn ko ya tafi, ita dae bata ga alaman

ya tafi ba kuma bata ga alaman yana nn ba,

ta karasa bakin kofar a hankali da yake basu

kunna bulb din wajen ba ta durkusa tana

lalube ko xata ga takalminsa, dae dae nn

aka bude kofar Haisam ya fito, daga ita har

shi sae da suka tsorata. Ashe Aliyun ma na

kallonta daga bayanta ya fito daga

bangaren Hajiyarsa knn.

.

Haisam yace “me kike yi a nn Inteesar,” ta ji

kmr ta nutse wajen don kunya ta fara kame

kame, Haisam yyi dariya yace “to ae baya ciki

ya fita sae dae in xaki shiga ki jirasa,” kmr

xata yi kuka tace “wayyo ni ya Haisam abu

na

ne ya fadi nke nema,” bata jira me xae ce ba

ta juya da sauri xuciyarta a dagule xata bar

wajen ta kusan cin karo da Aliyu dake tsaye

har lkcn yana kallonta, gabanta yyi mugun

faduwa, tabi gefensa da sauri xata wuce ya

rikota, Haisam dae yyi gaba abinsa yana

dariya, ta buge masa hannu ta daure fuska

tace “meye hka malam,” dariyarsa mai kyau

yyi snn yace “me kike bukata daga gare ni

da

kika biyo ni,” ta fashe da kukan takaici tace

“waye ya biyo ka, Allah ya isa na, da’alla ka

sake ni na wuce don naxo neman abu na

shine na biyo ka,” dariya ya dinga yi har da

buga bango yace “ae nine abun naki, ni kika

xo nema 4 sure na sani,” ta fixge hannunta

xata bar wajen yyi saurin rikota ya bude

kofar

falon ya ja ta suka shiga, kuka ssae take yi

kuma na takaici, ka kyaleni ya Aliyu bana

son

hka, yyi murmushi ya rufe kofar falon da key

ya karaso bayanta ya tsaya a hankali yace

“am srry fateema, i also feel….” sae kuma yyi

shiru ta juya tace “ka bude min kofa in fita

nace maka,” bae ce mata komai ba ya

dauketa

sae bedroom yace “ki bari in gaisa da

yarana,”

kuka ta dinga yi tana jin haushin kanta ita

kam har ga Allah ganinta kawae tayi a bakin

kofar bata san ya aka yi ba, ya rufe kofar

dakin ya xaunar da ita kan gado yana

kallonta ya durkusa gabanta yace “its High

tym mun fahimci juna fateema,” cikin tsawa

tace “wace fahimta kuma, ka bude min kofa

in

fice daga dakin nn” yyi murmushi ya kauda

kansa yace “ok,” snn ya mike ya bude mata

kofar dakin da sauri ta fita, ya bi ta baya ya

bude mata na falo ma ta fice, snn ya mayar

da kofarsa ya rufe. Ko barin wajen bae yi ba

ta fara buga kofar da sauri, ya bude yana

kallonta ta shigo falon da sauri tace “momy

xata gan ni” yace “a ina,” tace “wucewa

take,”

bae ce komai ba ya xauna kan kujera, ita ko

tana tsaye bakin kofar sae leke leke take, ta

kai minti kusan goma a hka snn yace “to ki

xauna mana,” ta juya ta galla masa harara

tace “ina ruwanka da tsayuwata,” yyi

murmushi ya dauke kansa bae sake cewa

komai ba har ta gama tsayuwarta ta bude

kofar ta fice, ya sauke ajiyar xuciya, shi kam

baxae iya tsayawa rokan karamar yarinyar

nn

ta koma gidansa ba ta ci gaba da raina sa

ba,

duk da abun yana damunsa but ya

gwammace yyi ta damunsa din. Kullum sae

Aliyu ya xo gida da daddare duk dan sbda

inteesar amma baya nunawa, ita kuwa idan

bata gansa ba har bata jin ddi, tayi ta

sintirin

xuwa gun inna knn, ta rasa me ke damunta

kan Aliyu, gashi ko sun hadu kallon arxiki

bata yi masa bare gaisuwa, shi kam sae dae

ya bita da kallo, tun ran da inna tayi mata

maganan komawa gidanta ta balbaleta da

masifa bata sake yi mata ba. Cikinta ya shiga

wata na shidda amma bbu me yi mata

maganan komawa gidan mijinta, Yau tana

xaune falon inna ya shigo da daddare, inna

na

bakin famfo tana wanke robobinta, ya

xauna

yana kallon inteesar dake xaune tana shan

watemelon, kallo daya tayi masa ta dauke

kanta, ya sauko gabanta ya xauna yana

kallonta, tayi kmr bata san da shi ba tana ta

shan kankananta, ya shafi cikinta ta buge

masa hannu tace “meye hka,” bakinsa ya

daura an nata yana kallon cikin idonta,

gabanta yyi mugun faduwa ta rufe idonta

da

sauri ya shiga kissin din wuyarta, tayi baya

xata fadi ya tallabota da sauri snn ya

kwantar

da ita a hankali ya shiga shafata ta kasa

hanasa, ganin idan ya ci gaba da hkn baxae

iya hkura ba yasa ya dago ta yana kallonta

da kyar yace “fateema,” ta daga kai tana

kallonsa ita ma da kyar don gaba daya

yanayinta ya canxa, ya kauda yace “meyasa

kike walakantani hka ne kike cutata,” tayi

tsaki bata ce komai ba, ya ci gaba “kiyi hkuri

ki koma dakin ki, ni nayi maki alkawarin

baxa

a sake jin kan mu ba,” tace “ae bani kadae

bace matarka da xaka damu kanka a kaina,

kuma ni bana sonka” yyi murmushi yace

“karya kike yarinya ga sona nn ina hangowa

cikin idonki, ni dae ne bana sonki i only

need

yhu badly, amma xanyi kkri naga na koyi

sonki sbda kids dinmu” ta fashe da kuka ta

mike tsaye tana kallonsa tace “ka yaudari

kanka idan kayi tunanin ina sonka, uwar me

xanyi da wanda baya ganin mahaifiyata da

gashi ma dae tukun, i hate yhu Aliyu,” ta

juya

da sauri ta shige dakin inna tana kukan

takaici, wae he only need her dama tasan

kawae don ya dinga biyan silly bukatarsa

yasa yake son ta koma gidansa. Ya sauke

ajiyar xuciya ya mike ya fita daga falon, inna

tace ina xaka” yace ina xuwa inna, sashinsu

inteesar ya nufa, yyi sallama can kasa ihsaan

ta amsa ya bude kofar ya shiga falon, momy

na xaune tana feed din ihsaan, ya nemi gu

ya

xauna kansa a kasa ya gaisheta, ta amsa da

“qlau,” yyi shiru na kusan minti biyar tana ta

harkan gabanta, a hankali ya fara magana

yace “wajen ki na xo momy,” ba tare da ta

kallesa ba fuskarta a daure tace “ni kuma

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button