HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

.

Aliyu ya dan yi shiru snn yace “dama so

nake don Allah ki taimaka kiyi ma Fateema

magana ta koma dakinta, don xata fi jin

maganarki,” momy tayi masa wani mugun

kallo tace “lallai ka cika mara kunya, kasan

da warce kke magana kuwa, to fice min a

falo tun kan na baka mamaki,” ya sunkuyar

da kansa ya dan yi murmushi bbu yabo bbu

fallasa yace “ae dae don Allah nace,” cikin

tsawa tace “ka fice min a falo tun banje na

hadaka da ubanka ba, da can ni na raba ku

da xan hada ku ynxu, lallai ka cika fitsararre

mara tunani” ya mike yana murmushi ya fice

daga falon, tayi tsaki ta shige bedroom

dinta ranta a bace. Sashin inna ya koma,

inna na xaune da inteesar tana shafa mata

bayanta wae xuciyarta na tashi, daga bakin

kofar yana kallon inteesar yace “in har kika

koma gidana to baki cika yar halak, kiyi ta

xama gidanku, cikin ma in kinga baxa ki iya

ba kya iya xuwa ki xubar da shi ynxu,” ya ja

dogon tsaki ya sake labulen ya juya yyi gaba,

inna da ta kasa rufe baki ta mike da sauri ta

bi shi tace “ka dawo ka bata takardarka don

uwarka, idan ba kaddara ba me xae kaita

auren mahaukaci,” ya juya yana kallon inna

yace “sae dae in ku ne ke hauka,” yyi gaba

abunsa. Inteesar da komai nata ya tsaya ta

kasa cewa komai sae hawayen da take, inna

ta shigo tace lah meye abun kuka, ki rabu

da dan iska wllh na kashe aurenku ynxun

nn, ya ya kuma ki haifesu ki bani na kai

masa ya basu nono, inteesar dae bata ce

komai ba amma duk jikinta yyi sanyi, ta bar

inna na ta surutunta har kusan karfe goma

snn tayi mata sae da safe tayi bangarensu

jikinta a mace, momy bata yi bacci ba tana

xaune falo, ta shiga daki ta kwanta ta

lumshe idonta duk da tasan ba bacci xata yi

ba, momy ce ta kirata ta fito falon ta xauna

tana kallonta, momy tace “kina ji na

fateema,” ba hka nn momy ke kiran sunanta

ba don hka ta nutsu tana sauraran me

momy xata ce mata, momy tace “duk me

xan ce maki a nn kar kiyi min musu, yhu

obey b4 complain kinji” kai kawae inteesar

ta gyada mata.

Momy tace “ki shirya ki koma dakin ki gobe

da safe,” inteesar ta tsaya kallonta da

mamaki, nn da nn hawaye ya cika idonta,

xata yi magana momy tace “ban son naji

abinda xaki ce, ba don bana sonki nace ki

koma dakin ki ba fateema, sau biyu Alhaji

yana min magana nake shashantarwa don

har cikin raina ban son aurenki da yaron nn,

but ynxu ina da dalilin cewa ki koma dakin

ki, kiyi hkuri kinji inteesar Allah xae shige

mana gaba, kuma ga matan gidan nn sae

yada ki a waje suke wae ae ya sakeki, hkn

ne ma yasa Alhaji yyi min magana nace maki

ki koma dakin ki, idan lkcn haihuwarki yyi

sae ki dawo gida ki haihu, ki kwantar da

hnkalinki inteesar lkcn da ni da kaina xan

bukaci Alhaji yyi masa magana ya baki

takardarki na nn xuwa don ko bayan raina

ni ban yrda kici gaba da xama da Aliyu a

matsayin mijinki ba, ” inteesar tayi shiru ta

kasa cewa komai jikinta yyi sanyi jin furucin

momy na karshe, ta tabbatar da ta gaya ma

momy irin cin mutuncin da yyi mata daxu da

baxata fara cewa ta koma gidansa ba, sae ta

samu kanta da kasa gaya ma momy abinda

yyi mata, ta mike a sanyaye tayi ma momy

sae da safe ta shiga bedroom ta kwanta,

duk da ta so tayi kuka ko xata ji sanyi amma

sae ta nemi kukan ta rasa. Washegari da

safe karfe takwas ta gama shirinta ta dauki

dan hanbag dinta tunda ba wani kaya xata

dauka ba, momy ta bata dubu daya kudin

mota, momy tace “kije kiyi ma inna sallama,”

tace mata “to” snn ta fita Momy tayi mata

Allah ya kiyaye, sae ta samu kanta da rashin

son xuwa gun inna don kar ta hanata tafiya,

kasa xuwa yi mata sallaman tayi ta fita daga

gidan kawae ta taka har babban titi snn ta

tsayar da tricycle ta gaya masa inda xata ta

shiga, suna isa ta fito ta mika masa kudinsa

ya bata canjinta snn ta yi hanyar gate ta

danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga

gidan, a sanyaye ta karasa balcony ta murda

kofar falon taji shi a rufe, ta kai minti kusan

goma a tsaye snn ta rumtse idonta ta danna

bell, safeena ce ta sauko bude kofar

kyanwar da a cewarta ta dauko daga

gidansu don tana mugun son mage na biye

da ita a bayanta, shi dae Aliyu ya rasa yanda

xae yi da ita da magen ne amma har ga

Allah baya son mage, ta juyawa taga magen

a bayanta sae wani tsalle yake ta sa kafa ta

hauresa ya koma sama da gudu, Aliyu yyi

tsaki ya maida dubansa ga TV, duk da

ofcourse tasan ko waye a bakin kofar sae ta

shiga cewa “kai bala sae ynxu ka ga daman

xuwa kai da nace maka tun karfe takwas,

ynxu da bbu kwata kwata ya kke son nayi

gashi baya cin komai sae potatoe da safe” a

fusace take maganar kmr gske, inteesar ta

dan koma baya ta bude kofar, safeena tayi

turus a bakin kofar tana kallon cikin

inteesar tana dan murmushi, kallo daya

inteesar tayi mata ta dauke kanta, wasu

shegun kayan bacci ne jikinta sae mayafin

da ta yafa kuma a hka take shirin fitowa

gun driver don rashin sanin ciwon kai, shi

kuma da yake bae damu da ita ba bae

hanata ba, gefenta inteesar tabi xata wuce

ta bangajeta ta tare hanyan tace “ina kike

tunanin xaki hka,” Aliyu dake kwance kan

kujera yana kallonsu don shima yyi

mamakin ganin inteesar yace “ki kyaleta kila

kayanta ta xo kwasa,” inteesar ta kasa cewa

komai don takaici, hawaye ya cika idonta

amma bata bari safeena ta gani ba, safeena

tace “ayyo,” snn ta matsa daga bakin kofar,

da kyar inteesar ta shiga gidan tayi hanyar

stairs xuciyarta na raya mata ta kwashi

kayanta kawae kmr yanda yace ta koma,

safeena ta bita da kallo tana murmushi

mugunta don sarae tasan da xuwanta, da

sauri Aliyu ya mike yana kallon safeena yace

“kin goge ruwan sama ne,” safeena ta dan

yatsine fuska tace “to ni na xubar,” yayo

waje da ido yyi hanyar stairs da sauri har

yana bugewa yana kwala ma inteesar kira

ta tsaya. Gano abinda yake gudu Safeena

tayi ta bisa da sauri gabanta na faduwa don

mugunta a xuciyarta tace kai abu biyu xae

hade mata knn da sauri kan ya haura sama

tace “kai wasa nake na goge,” ya juya yana

kallonta amma hankalinsa bae kwanta ba,

xae yi magana yaji inteesar ta fasa wani

raxanannen ihu a sama, ya haura sama da

sauri yana cewa “innalillahi wa inna ilai hi

raji’un,” safeena ta doka uban tsalle ta shiga

kiran uwarta hannunta na rawa, uwar ta

daga tace “wayyo momy mutumin nn ya iya

aiki ta xo wllh,” da sauri Hajiyar tace “to

magen fa ta ganshi,” safeena tace “ba dole

ba ae mutumin ca yyi yana jin kamshinta

xae fito yana jiranta da na xo bude mata

kofa kar ki ga yanda ya biyo ni da gudu,

wato yaji kamshinta, na sa kafa na hauresa

ya koma sama ya jirata a can, ae ko da gudu

ya koma momy har wani rawa jikinsa fa

yake, kuma kinsan me momy abu biyu ya

hade mata Aliyu ya xubar da ruwa sama

yana jira in goge naki gogewa kinga tana

hawa sama tsantsin ruwan xae kwasheta

sae kuma ga aljanar magen ma na jiranta,

ae ciki kam kema kinsan sae lbri momy” ji

tayi Aliyu na kwala mata kira a rude, safeena

tace “xamuyi waya anjima momy gashi can

yana kirana,” ta katse kiran xuciyarta fal

murna ta haura sama cikin muryan tashin

hankali da tsoro take cewa “me ya faru

Honey ruwan bae gogu bane,

.

Aliyu na rungume da inteesar dake ta kuka

tana shisshigewa jikinsa safeena ta hauro

sama, cikin tsawa yace “me kika ce min,” da

sauri ta sauka kasa ganin yanayinsa, ya

dago inteesar yana girgixa kai cikin tashin

hankali yace “ta ina kika fadi fateema,” kin

bude idonta tayi amma jikinta sae rawa

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button