HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

yake, duk a xatonsa xafin ciwo ne yasa take

haka, duk ya rikice mata ta gaya masa ta

yanda ta fadi da kyar ta dago kanta tana

kallonsa muryarta na rawa tace “ni ban fadi

ba, wata mage ce….” sae ta kasa karasa ta

fashe da wani matsanancin kuka ta fada

kanshi jikinta na rawa, yyi shiru yana yana

kallonta, dagata sama yyi ya bude dakinsa

ya shigar da ita ya kwantar snn yace

“magen ne ya tsorata ki?” kai kawae ta

gyada masa ya juya xae fita ta rikosa da

sauri tace “kar ka tafi ka barni yaya,” ya

durkusa gabanta yana goge mata hawayen

fuskarta yace “baxan tafi in barki ba,” ya

mike ya fice daga dakin, dakin safeena ya

shiga, ya tarda ita tsaye tana waya, da sauri

ta katse wayan tana kallonsa a tsorace, bae

ko kalleta ba yyi gun magen dake labe gefen

madubinta, ya finciko ta, safeena ta yo waje

da ido a tsorace tace “me xaka yi Aliyu, me

tayi maka” bae ko kalleta ba ya buga magen

da bango tayi wani shegen kara kmr ba

mage ba ya sake bugata da karfi, snn ya

bude window ya cillata downstairs ya juya

yana nuna safeena da yatsa yace “daga yau

kika sake shigo min da ko wani irin dabba

gidan nn daga ke har dabban sae na wurga

ku downstairs,” har ya fita ya dawo da sauri

ya shaketa yana huci yace “kika ce min kin

goge ruwan,” xata yi magana ya xuba mata

tagwayen mari snn ya jefar da ita yace

“kuma Allah ya baki sa’a kar ki goge,” ya

juya ya fice daga dakin ya koma dakinsa,

tana kwance ta dukunkune waje daya ta

kasa daina tuna magen, ya karasa kusa da

ita ya dago ta yana kallonta

.

Aliyu ya rungumeta a hankali yace “baxa ki

sake ganin magen ba kin ji” kai kawae ta

gyada masa yace “daga ina kike ynxu,” ta

turasa da karfi tuno abinda ya gama faruwa

daxu yyi dariya yace “to kiyi hkuri abinda

nayi maki jiya, i was jet angry,” tace “ni ka

matsa na wuce na hada kayana,” yace “ae

kuma kin riga kin dawo gidan uban

ya’yanki knn,” ya danyi shiru snn taji a

hankali yace “kece kawae ke bamu wahala

inteesar” ta daga kae da sauri tana kallonsa

don bae taba kiranta da inteesar ba, ya dan

yi murmushi yace “yes kin ki xama ki

rungumi mijinki ki koya masa sonki, duk da

ke kina masifar sonsa,” takaici kmr ta rusa

ihu tace “yhu re decievin yhur self in har

kana tunanin ina sonka,” yyi murmushi yace

“abar maganan, ynxu dae teach me hw 2

like yhu fateema,” hawaye ya cika idonta

tana kallon cikin idonsa, lallai ma ya Aliyu ba

ma love ba like, kauda kanta tayi ya jawo ta

jikinsa ya lumshe idonsa a hankali yace “i

wil try my best naga na cire safeena a raina

na sa ki ko dan sbda twins dinmu kinji

kanwata,” ita dae bata ce komai ba amma

nn da nn ta dan ji ddi, don ixuwa ynxu

tasan yes ko ba completly ba tana da feelins

wa Aliyu tun daga ranar da ta kwana jikinsa.

Ya dago kanta yana kallonta yace “me xaki

ci, ko kinyi break a gida,” kai kawae ta

gyada masa ya dan yi shiru snn yace “xaki

iya hada min break ynxu to,” ta daga kai da

sauri tana kallonsa don bata taba masa girki

ba tunda take, ta samu kanta da gyada

masa kai, snn ta mike tayi hanyar kofa ya

bita da kallo, ya sauke ajiyar xuciya ya

jingina jikin gado,”yes sae da hka don

rainasa xata yi, gwara suyi ta tafiya a hka yyi

ta lallaba xuciyarsa har ta gama mallakan

hankalinta” tana shiga kitchen ta tarar

safeena ta fere dankali, taki amfani dashi ta

fere wani snn ta shiga soya mashi, a

bangaren safeena kam Aliyu na fita tayi

kusa da window tana hawaye gabanta na

faduwa, katuwar laya ta gani a maimakon

magen, da gudu jikinta na rawa ta sauka

kasa ta dauko shi ta bude handbag dinta ta

saka, tana kuka ta kira momynta ta gaya

mata abinda ya faru, momyn har da

kukanta, tace “maxa ki kamo hanya ki taho

mu koma wajensa anjima,” safeena ta share

hawayenta tace “Allah yasa ya barni na fita,”

tana xaune ta xabga tagumi ta fara jin

kamshin soye soye downstairs, da sauri ta

sakko ta iso kitchen din tana kallon inteesar

da mamaki, ko kallonta inteesar bata yi ba,

cikin tsawa tace “ke dabba dankalin nawa

kike soyawa,” inteesar ta saukar da nata

dankalin tace “nasan abinda kika barbada

ciki don ina hauka xan soya, ga abinki nn,”

safeena kmr ta hadiye xuciya sae huci take

tana kallonta, gashi ba daman ta tabata

Aliyu ya sauko ya ci uwarta, ta gama

tsayuwarta bakin kofar tana ma inteesar

kallon tsana ita dae inteesar tayi kmr bata

san tana yi ba tana ta hada break fst abinta,

don kanta ta bar bakin kofa taje ta xauna

kan kujera xuciyarta na tafarfasa, Aliyu ya

sakko kasa yana kallon safeena yace

“wayarki na ring a sama,” ta juya tana

kallonsa bata ce komai ba ta haura sama,

kitchen ya shiga ya tsaya bakin kofa yana

kallon inteesar yace “na baki wahala ko,”

bata ce komai ba yyi murmushi ya shigo

kitchen din ya shiga taimaka mata, kmr

yasan ta gaji kuwa don ba ta daga ko da

kofi a gida, a dinnin ta jera masa break din,

yace “ki xo muci,” ta girgixa masa kai tace

“na koshi,” snn ta haura sama ya bi ta da

kallo. Ta gama gyaran dakinta tayi wanka

tana kwalliya gaban madubi ya shigo, kallo

daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta,

yace “xo ki ga abu kanwata,” tayi bnxa

dashi har sae da ya karaso snn yace

“magana nake,” bata ce komai ba ta mike ta

bi sa, wani daki ya bude mata ta shiga

shima ya shiga, shiru tayi tana kallon dakin,

yyi murmushi yace “dakin twins dina ne nn,”

ta tabe baki tace “ae sae ka ta gani,” ta juya

xata fita ya rikota yace “baki duba kayan

bbies din ba ko sun maki,” ta dan yatsine

fuska tace “sunyi,” bae sake ce mata komai

ba amma bae ji ddin reaction dinta ba, ta

fice ya bi bayanta, dakinta ta koma ta

kwanta, shi kuma ya shiga dakinsa, karfe

sha biyu ya shigo dakinta sanye da farin

shadda da yake ranar juma’ace, ya karaso

kan gadonta ya xauna yace “ni xan tafi

masallaci,” ba tare da ta kallesa ba tace

“Allah ya kiyaye,” ya mike tsaye yace “Ameen,

4 once ki gyara min bedroom dina don

Allah, idan xaki iya girki kiyi idan baxa ki iya

ba kar ki takura kanki,” kai kawae ta gyada

masa without much interest, ya karaso kusa

da ita yyi kissn din cikinta ta turasa tana

hararansa ya fice yana murmushi, meye

amfanin abubuwan nn da yake mata tunda

shi da bakinsa yace baya sonta, hasalima

like dinta xae yi kkrin yaga ya fara yi, hkn

yasa ta fashe da kukan takaici, muryarsa da

safeena taji a compound ta mike da sauri

taje tana leken window, tare xasu fita da

alamar xae ajiye ta wani gun, ya bude mata

gaban mota ta shiga snn ya xaga ya shiga

driver sit ya ja motar suka fita daga gidan,

jikinta yyi sanyi hka kawae taga kuka ya xo

mata, taci kukanta na kusan minti talatin

snn ta mike don xuwa ta gyara masa

bedroom dinsa

.

ina Godiya da adduoinku na alkhairi gareni

inasamun sakon gaisuwa ta wurare da

dama Nagode sosai

inajin dadi sosai yayin Dana ga anamin

addua Nagode.

Duk da fes taga dakin nasa don ya Aliyu ba

baya ba wajen

tsafta barin ma ansan duk inda likita yake

tsafta na nn, hkn

bae sa taki yi masa gyara mai kyau ba, don

har da bedsheet

sae da ta canxa masa tasaka na da a washin

machine ta fito

ta ci gaba da gyara masa dakin har drawers

sae da ta bude ta

hada masa duk kayan alluransa da

medcines guri guda, ta

dauko ruwa da freshner tayi moppn din

dakin snn ta shiga

dakinta ta dauko burner na turaren wuta ta

xuba turare ciki ta

jona masa a dakin, ta shiga bayi shima ta

tsaftace shi, singlet

dinsa da short nickers dake cikin bathroom

din taji tsoran

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button