HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

kan gado ta dinga rusa kuka kmr an aiko

mata da sakon mutuwa, lkci daya taji wani

mugun tsanar Aliyu ya dirar mata a xuciya,

taji ko ganinsa ma bata sonyi. Tana nn

kwance yanda take har dare, ya shigo

dakinta da sallama can ciki, abinci ya ajye

mata bata ko kallesa ba ya fice,hka ta kwana

ranan ko kallon abincin bata yi ba abun

duniya ya isheta wae ita Aliyu ke so. Hka

suka ci gaba da xama a gidan har na kusan

sati daya baya ce mata bata cemasa, ganin

ko ya kai mata abinci ma ba ci take ba sae

dae ta fito ta dafa yasa ya daina kai mata,

kwata kwata ta canxa a gidan hartsoro ma

take basa, lkci daya safeena ta lura da irin

xaman da suke ta dinga shissige masa ita

matar kirki mai yi masa biyayya. Ranar

inteesar na kitchen tana dafa jollof rice din

da xata ci ta ma gama knn tana xubawa a

plate taji kakarin aman safeena a nn falo, ta

leko tana kallonta, Aliyu ma ya sauko yana

kallonta yace “me ya faru,” ta langwabe da

kyar tace”nima ban sani ba tun safe nake

amai xuciyata ke tashi gashi sae inyi ta jin

yawan kasala a jikina baki na ma ba ddi,” ya

karaso gabanta yana kallonta sae wani

lullumshe ido take, ta fara kakarin wani

aman, Aliyu yace “ba komai ke damunki ba

illa malaria, ltr kije clinic su baki magani,”

yana kai wa nn ya juya ya koma sama,

inteesar ta fito rike da plate din abincin ta ta

haura sama ita ma, safeena taji kmr ta nutse

kasa don kunya ita nn fa a dole ciki ne da ita

kmr yanda suka tsara da mamarta. Don

takaici har da kukanta ta kasa tashi daga

inda take, inteesar ta sauko kasa daukan

ruwa safeena tayi hanyar stairs da sauri ta

tsaya tana huci, inteesar ta dauko ruwan

xatakoma sama safeena taki bata hanya ta

gaji da tsayuwa tace”ki bani hanya na

wuce,” safeena na hararnta tace “ki tura ni

ki wuce,” inteesar tace “yau naga ikon Allah

ni nace kije a maki treatment din malaria da

xaki huce kaina,” inteesar bata rufe baki ba

safeena ta tura ta da karfi tayi baya xata fadi

ta fasa ihu duk da bata fadin ba don ta

tsorata, Aliyu ya fito da sauri yana kallon

Safeenar yace “me kika yi mata,” safeena ta

galla masa harara tace “ban sani ba,”

inteesar dake durkushe wajen tana kuka ta

fixgo safeenar a fusace tace “ki bani hanya

nace” safeena da ta tashi sae ta kwashe ta

da mari, haba Aliyu ya fixgota ya shiga

jibgarta yana marinta kmr an aiko sa,

inteesar ta haura sama abinta ta bar su nn

tsaye. Sae da yaga bata motsin kirki snn ya

kyaleta ya haura sama tayi kuka kmr ranta

xae fita duk ya faffasa mata baki da hanci,

da kyar ta haura sama ta dauki hijabinta tayi

gida a xuciyarta tana cewa “ae yautaki ta

kare yarinya sae dae wata ba ke ba,”

Inteesar na shirin kwanciya da daddare ya

shigo dakinta, bata ko kalli idan yake ba

bare shi kansa ta gama shirinta ta shige

bargo ta kashe wutan dakin ta kwanta, da

kyar ya dawo gefenta ya xauna a hankali ya

kira sunanta tayi kmr bata ji sa ba, hkn yasa

ya hau gadon ya xauna dab da ita kan yyi

magana ta mike xaune a fusace ta fara

masifa “ni malam ka rabu dani mana, wnn

wani irin wlknci ne, ka bar ni nayi bacci na

mana xaka xo ka sa ni gaba kmr ina binka

bashi,” hawayen da tagani idonsa ne yasa ta

fashe da kuka a raunane tace “ka rabu dani

ya Aliyu don Allah nake rokon ka” ya kauda

kansa da kyar ya fara magana”don kin gano

ina sonki shine xaki fara min wlknci

fateema, abinda na gudan ma kaina knn tun

farko ban nuna maki so ba…..” muryarsa ta

to kare ya kasa cewa komai kuma, cikin

kuka tace “ka min abinda baxan taba

mantawa ba a rayuwata Aliyu, tun ina

karamata kke cutata har xuwa girmana,

rana guda kuma kace min tun ina karamata

kke sona hka ake son dama, to Allah yatsare

mu da irin wnn son,

Aliyu ya dafe kansa ya kasa cewa komai, ita

kam kuka kawae take, da kyar ya dago yana

kallonta muryarsa na rawa yace “wllh

summa tllh tun baki san kanki ba nake son

ki fateema, i just cant bear it she yasa kika

ga nake maki abubuwan da nake maki

Fateema, ke fa ce dalilin xamana a kano,

kema kinsan i am nt suppose 2 b here, a lgs

nake rayuwata,” ya rungumota tsam tsam

jikinsa ya saka mata kuka kmr karamin yaro,

“wllh ina sonki fateema ina sonki, diary na

gskya ne kece mace ta farko da na fara so a

duniya tun baki xama mace ba bayan ke

kuma ban sake son wata mace ba har yau

Fateema, ki soni plss kar kice xaki rama

abinda nayi maki wllh wllh duk cikin so ne

Fateema, ban san wani irin wahalallen so

nake maki ba hka” kuka take yi ssae ta kasa

cewa komae shima yana taya ta, ita har lkcn

ta kasa yrda wae Aliyu ne ke mata kuka wae

yana sonta, ta shiga xamewa daga jikinsa ya

rikota da sauri yace “no inteesar kice wani

abu don Allah,” ta fashe da wani

matsanancin kuka tace “ni baxan iya yrda

ba Aliyu, let me be,” kin sakinta yyi hkn yasa

ta rungumesa ita ma tana kuka ya daura

fuskarsa kan nata hawayensa na xuba kan

nata, sun kai kusan minti goma a hka snn ta

turasa daga jikinta, ta koma ta kwanta

jikinta a sanyaye ta juya masa baya shima ya

kwanta ya jawo ta jikinsa ta bayan, a

kunnenta taji yana rada mata “ki yanke min

ko wani hukuncin da kika ga ya dace da ni

Inteesar, i deserve it but kar ki xaki rabu

dani” ya karasa maganar muryarsa na rawa,

bata ce komai ba sae ajiyar xuciyan da take,

muryarta na rawa ita ma tace “Ya Aliyu duk

cikin so ne kke dukana kmr jaka,” ya runtse

idonsa kmr tana ganinsa snn ya saka

fuskarsa cikin gashinta yace “wllh duk cikin

so ne inteesar, sonki yana cutar dani

shiyasa nake maki hkn ko xan ji ddi na

samu natsuwa a raina amma sae na gane

duk hauka ne,” ta girgixa kai alamar bata

gamsu ba, a hankali yace “baki yrda ba ko?”

tace “eh,” ya dan yi shiru snn yace “da kin

lura da lkcn da nafi dukanki to lkcin da ku

ke tare da Faruuq ne, ina mugun kishinki

fateema, ko Haisam ban son ganinku tare,

sae na kasa bacci ranan, har abinci ma fita

raina yake, dalilinki na tsiri xuwa gun inna

ba dare ba rana na mayar da falon inna ya

xama wajen yinina kullum, sbda ke na fara

xama bakin gate fateema don bana son ki

fita a gane min ke, idan na yini ban ganki ba

har xaxxabi nake yi” a hankali tana girgixa

masa kai tace “duk cikin so ne kayi min

dukan da yasa na kusa mutuwa a gida ya

Aliyu? kuma duk cikin so ne Abba yace kayi

treatn dina ka karbi kudin treatment dinka

kuma duk cikin so ne kki dawowa kayi

treatn din nawa duk da ka karbi kudi bayan

kasan halin da nke ciki? duk cikin so ne ka

karbe dubu biyar din da ka bani gidan Anty

Nafeesa, kuma duk cikin so ne ka ki daukata

a motarka ranar a gidanta ka gwammace na

shiga na haya? duk cikin so ne kke nuna

bako son gani na a gidanku, kuma duk cikin

so ne kke bibiyata kullum a gida don ka

dokeni ko ka cuce ni? duk cikin so ne kke

ma kanninka abu ni baka min hasalima

baka son ace kayi min idan ma kaga wani

yyi min sae ka kwace? duk cikin so ne ka

shiga tashin hnkli lkcn da yace Abba xae

hada mu aure, kuma duk cikin so ne kayi

treatn dina kan xaka yi stab dina idan na

yrda na shigo gidanka a matsayin matarka?

duk cikin so ne ka shareni bayan an kaini

gidanka 4 d past 1 wk baka san da ci na ko

sha na ba, kuma duk cikin so ne ka rabani

da pride dina a walakance kayi rapen dina?

duk cikin so ne kke cutata kke dukana duk

da ina gidan ka a matsayin matarka, kuma

duk cikin so ne kayi min kishiya? duk cikin

so ne baka son nayi futher din karatuna,

snn more importantly ina son ka gaya min

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button