HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

me mahaifiyata tayi maka meyasa kke mata

abinda kke mata, meyasa….” ta kasa karasa

maganar ta fashe da wani matsanancin

kuka da kyar tace “idan baka bani concrete

amsoshin da xa su gamsar dani ba ban yrda

kana sona ba ya Aliyu kuma har abada

baxan yrda ba, kuma baxan yi fatan ci gaba

da xama da kai a matsayin mijina ba” ta

share hawayenta a hankali tace “ina

sauraranka,” kya ji dashi, don ma kin samu

munce muna sonki,

.

….Aliyu ya mike xaune yana kallonta a

hankali yace “baxan iya cemaki komai ba

Inteesar its of no need don ba lallai bne ki

yrda, amma bari na dauko maki diary na

don nasan ba lallai bne kin karanta duka,

komai na ciki inteesar abinda nayi maki da

dalilin da yasa na maki hkn, duk da daga

baya naga tamkar jahilci ne na dinga yi, idan

har kin yrda dani to dubu biyar din nn na

nn a ajiye har yau na ajiye maki ban taba ba,

i swear Inteesar ina kaunarki fiye da yanda

xakiyi tunani, momy kuma….” sae yyi shiru,

ta dago kai tana kallonsa ya kauda kansa

yace “xanje na bata hkuri,” ta mike xaune

tana kallonsa tace “baka da abinda xaka

kare kanka a nn knn, wato tsabar rainin

hankali ne yasa kke yi mahaifiyata rashin

mutunci, to ka sani…” da sauri ya rufe

bakinta yace “wllh wllh ba hka bne Inteesar,

ni dae a iya sanina bbu abinda ya taba

hadani da ita, just dat bana gaisheta amma

ni ban taba mata rashin kunya ba sae ranar

da nayi maku duka gaba daya a gida, na

dawo Kano 5yrs bck ranar da na shigo gida

muka hadu da momy na gaisheta bata amsa

min ba bansan ko bata ji bane though,

kuma gaban Hajiya hkn ya faru, yes frm

ranar ta hanani gaisheta wae hka take ma

mutane, ni kuma banyi wani tunani ba daga

ranar nayi vow baxan sake gaisheta ba,”

kinji dalili inteesar amma xanje na bata

hakuri gobe sae muje tare Abba ma na basa

hkuri, Allah yyi yau ne karshen wahalata

inteesar,” ita dae bata ce masa komai ba sae

hawayen da take, yace “kiyiHkuri ki yafe min

inteesar, nasan har ynxu kina kokwantan

son da nake maki amma bari na dauko maki

dairyn ynxu na fara karanto maki daga

farko don ki yrda da abinda nake gaya

makita girgixa masa kai tace “ka barshi

kawae bana so,” yyi shiru yana kallonta snn

a hankali yace “baki yrda ba knn ko

inteesar,” ta girgixa masa kai kawae tace

“gobe ma duba,” ya rungumota yana

murmushi a hankali yace “Allah sarki bbyna

Allah ya bar min ke har karshen rayuwata

yasa baxan sake bata maki rae ba ko ba tare

da na sani ba, wanda nayi maki maa baya

ma Allah yasa ki samu waje a xuciyarki ki

yafe min duk da sonki ne ya janyo hka,” ta

dago a hankali tana kallonsa ya daura

goshinsa kan nata yace “kin ga makullin

motar ki a diaryn?” tayi shiru bata ce komai

ba yyi murmushi yace “1st nyt dinmu na

mallaka maki motar yana cikin garage a

kulle,” bata ce komai ba ta lumshe idonta, a

hankali yace “i love yhu my inteesar,” kuka

ta shiga yi a hankali don ta kasa yarda wae

ita Aliyu ke so, ya rungumeta shima kmr xae

yi kukan yace”say yhu luv me 2 kanwata

don Allah,” da kmr baxata ce komai ba sae

kuma cikin kuka tace “i love yhu 2 yayana,”

ta fashe da kuka ya kwantar da ita jikinsa

yace “ya isa hka bbyna nima karkisa na fara

kukan,” ganin ta kasa daina kukan yasa ya

kwantar da ita ya shiga kissn dinta, daga nn

kuma suka fada duniyar luv, yes daren ranar

ta yrda Aliyu na sonta da gske, gaba daya

sae da suka yi hawayen farin ciki ya faranta

mata rae ita ma ta faranta masa, suka jiyar

da junansu farin ciki mara mitsaltuwa, halin

da take ciki yasa ya rabu da ita hka ya

rungumeta duk ya rikice mata yana gode

mata, a hka tayi bacci jikinsa, ya dde yana

kallon kyakkyawar fuskarta daga bisanni ya

kwantar da ita ya mike ya shiga bayi yyi

wanka yyi alwala ya fito yyi shiga sallh don

gode ma Allah da ya mallaka masa fateema

matsayin matarsa uwar ya’yansa. Sae kusan

karfe biyu ya dawo kan gado ya xauna yana

kallonta bacci take amma sae ya ga kmr

sanyi take ji hkn yasa ya dauko rigan sanyi

ya sa mata ya lulluba mata xaninta snn ya

rufa ta da bargo kuma shima ya shiga

bargon ya jawota jikinsa a hka shima yyi

bacci. Can karfe biyar saura ihunta ya farkar

da shi, ya mike xaune a rude ya kunna

wutan dakin yana kallonta yace “Fateema

menene,” bata ce masa komai ba kanta a

kasa sae murxa idonta take, ya rike hannun

nata yana kallon idon yace “me ya faru

fateema kiyi min magana,” turasa tayi har

sae da yyi baya, ta mike kmr an tsikareta tayi

hanyar kofa da sauri ya mike ya bita ya

rikota da mamaki yace “ina xaki kuma

fateema,” wani ihun ta fasa mashi ta shiga

kwace kanta daga rikon da yyi mata,

hankalinsa ya tashi bae damu da ynda take

dukansa ba ya dauketa ya xaunar da ita kan

gado yana kallonta hankalinsa a tashe yace

“me ya faru fateema tok 2 me” kuka ta fashe

masa da ta turasa kmr ba ita ba gashi da

karfi take turasa, ta mike da sauri tayi kofar

fita ya bita ya kullokofar, kwalban turare ta

fixgo gaban madubi tana kallonsa tace”wllh

ka bude min kofar nn kar na jefa maka

wnn,” ya bude bakiya kasa cewa komai bae

ankara ba yaga ta wurga masa kwalban yyi

tsalle ya koma daya side din kwalban ya

tarwatse, ta fixgo wani kuma ta wurga

masa bae samesa ba, a rikice yace “wae

meye hka kike fateema” ganin da gske take

yasa ta bude kofar ya fice da sauri ya kullo

ta waje ta dinga watsi da kayan dakin tana

ihu ya bude mata kofa, ya dafe kansa ya

jingina jikin bango cikin tashin hankali yace

“innalillahi wa’inna ilaihi raji’un,” wayarsa ya

shiga daki ya dauko da sauri ya shiganeman

layin Faruuq

Karfe shidda saura Faruuq ya shigo gidan har lkcn

Aliyu na tsaye bakin kofa ya rasa abun yi,

faruuq yace “kace me ya sameta Aliyu tana

ina?” Aliyu ya girgixa kai da kyar yace “wllh

ban sani ba tana ciki,” faruuq ya bude kofar

a hankali ya shiga dakin tana xaune ta

takure waje daya duk tayi kaca kaca da

dakin ga kwalabe ta ko ina, tana ganinsa ta

mike da sauri tayi hanyar kofa yace

“Fateema,” bata ko kallesa ba ta fixgo kofar

tana neman fita, ya rikota yace “ina xaki

fateema, kuka ta fashe da tana buge

hannunsa tace “ka barni na fita ni fita

xanyi,” ya kulle kofar ta fixgo wani kwalba

ta jefa masa a fusace, da sauri ya goce ma

kwalban, ta dauko wanikuma ta sake jifarsa

da shi, Aliyu ya bude kofar da sauri ya fito

da Faruuq snn ya rufe kofar, cikin tashin

hnkli faruuq yace “ya salam, me ya sameta

Aliyu ta buge da wani abun ne Aliyu,” Aliyu

ya dafe kansa da kyar yace “ko daya faruuq i

just cnt understand dis, sae kace

mahaukaciya,” hauka ta dinga yi a dakin

tana ihu tana bubbuga kofar xata fito, Aliyu

ya dafa faruuq da kyar muryarsa na rawa

yace “i cnt bear seein dis faruuq help me

plss kar ta ji ma kanta ciwo ba ita kadae

bace,” faruuq ya sake bude kofar ya shiga

tayo kansa ya riketa gam yana kiran

sunanta amma ina, Aliyu ya kira ya dauko

Alluran bacci, ya shiga dakinsa da sauri ba

adau lkci ba ya fito rike da alluran, har lkcn

faruuq na rike da ita sae kokuwa suke, ya

kwantar da ita Aliyu yyi mata Alluran da

kyar, tayi ta fixge fixge tana ihu har na

kusan minti goma kafin ta sulale kasa,

faruuq ya kwantar da ita yana kallon Aliyu

da idonsa ya cika da kwalla, a sanyaye

faruuq yace “ae ba hawaye xaka yi ba

yallabae ynxu ka kira Abba ka sanar dashi

abinda ke faruwa, ita kuma mu wuce da ita

asibiti,” Aliyu ne ya dauketa ya sakata cikin

mota faruuq yyi drivin din suka wuce da ita

asibitin da faruuq yake aiki. Nan da nn aka

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button