HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

karbeta likitoci sukahau kanta, karfe

bakwae Abba da Haisam suka iso asibitin.

……Abba ya xauna gefen Aliyu da ya dafe

kansa yace “me ya sameta Ali,” Aliyu ya dago

da kyar yana kallon Abbansa yace”nima ban

sani ba Abba,” Haisam ya dafa sa yace “kar

ka damubrother she wil b Alryt idan Allah ya

yrda,” murya can kasa yace “Ameen,” Abba

yace “tana ina ynxu fateemar, xa mu iya

ganinta,” Aliyu yyi shiru bae ce komai ba,

Abba ma bae sake cemasa komai ba, har

Faruuq ya sauko ya gaida Abba snn ya

xauna, Abba yace “ya ake ciki faruuq,”

faruuq yace “to sae dae Allah shi kyauta

Abba, ana ga kmr matsalar daga brain dinta

ne sae dae ta farka aga reaction dinta” Abba

yace “innalillahi wa inna ilaihi raji’un,” Abba

yace “xa mu iya ganinta ynxu,” faruuq yace

“har ynxu likitoci na kanta, Abba kuje gida

xuwa anjima sae ku dawo,” Abba yace “A’a

xamu jira har ta farka,” faruuq yace “to

shknn Abba,” ya juya yana kallon Aliyu

yace”mu je ana son ganinka Aliyu,” Aliyu bae

ce komai ba ya mike ya bi sa suka haura

sama, likitocin suka sa shi gaba suna masa

tambayoyin da a ganinsa re vry silly, hkn

yasa yaki ce masu komai har wani likita ya

fusata yace “wae ko ba mijinta bne,” a nutse

Aliyu yace “nine, kuma ban san me xance

maku ba shi yasa nayi shiru,” duk suka tsaya

kallonsa, ya mike a fusace yace “nace maku

bbu abinda ya sami matata bata bugeba

bata yi ciwon kai ba, get me ryt mana,” ya

fice daga office din, wani likita yace “lallai

mutane basu da tunani to shi uwar me ya

hanasa karantar likita da har xae xo yana

mana ihu a nn, mu muka daura mata, shi

yasa fa ni ban cika son karban emergency

hka ba, dr faruuq kace dan uwanka ne

kuma kana kallon abinda yake a nn kayi

shiru, did he expect us 2 do magic,ko mu

xamu bata lfya,” faruuq ya danyi murmushi

yace “cool down guy shima babban likita ne

kmr mu nn, just dat he is vry confuse nd

frustrated,” Aliyu na sauka gida ya wuce

yaje yyi wanka yyi sllh, ya dde xaune kan

darduma yana rokan Allah yaba fateemarsa

lfya, karfe tara saura faruuq ya kirasa,

gabansa ya fadi ya kasa daga kiran har sae

da ya katse snn aka kara kira ya daga da

kyar, faruuq yace “wae kana ina ne Aliyu

kasannn da minti talatin fa may b ta farka,”

Aliyu bae ce komai ba ya katse kiran ya

dauki makullin motarsa a sanyaye ya wuce

asibitin, da ganinsa kasan damuwa na tare

da shi, bae ce ma su Abba dake xaune a

reception har lkcn komai ba ya haura sama

ya shiga ward din da take xaune ya tarar da

momy a gefenta, duk da bata san me ke

damun yar tata ba kawae kiranta Abba yyi

ta xo asibiti kuma kar ta gaya ma kowa,

tana xuwa kuma aka ce ta xauna da ita har

ta farka don likita yace ma Abba idan ta

farka ya xamana ta daura idonta kan wanda

tafi shakuwa da, duk da Abba yasan inna ce

bae son tashin hnkali shiyasa bae gayyatota

ba ya kira momy, Aliyu ya karasocikin dakin

ya gaida momy, ta amsa ba tare da ta kallesa

ba, kasa tsayawa yyi a dakin ya fita, karfe

goma saura inteesar ta bude idonta kan

momynta, momy ta kamo hannunta ta kira

sunanta a hankali, bata dae ce komai ba ta

fara kkrin mikewa xaune momy ta taimaka

mata tana tambayrta ya jikin, bata ce komai

ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ga

drip a hannunta, momy ta rikota tace “ke

ina xaki,” bata ce ma momy komai ba ta

shiga kwace kanta daga rikon da momy tayi

mata,da mamaki momy tace “kina da

hankali kuwa? Ina xaki,” fixge hannunta tayi

ta sauka daga kan gadon momy ta kuma

rikota tana kiran sunata, ihu ta fasa ta kuma

kwace kanta tayi waje, suka ci karo da Aliyu

bakin kofa ya rikota yana kiran sunata,

dukansa ta shiga yi tana cewa “ni ku kyaleni

na tafi,” momy ta mike tsaye a hankali tana

kallonsu, likitoci suka shigo dakin da sauri

suka rirriketa ta shiga kokuwa dasu gaba

daya, Abba ma ya shigo yana kiran sunanta

amma ina, Aliyu ya kife kansa da bango ya

kasa kallonta kuma, Wani alluran baccin aka

kuma yimata, ta gama fixge fixgenta tana

ihu ta sulale kuma, Abba yace “innalillahi wa

inna ilaihi raji’un,” kan gado aka mayar da

ita snn wani likita yana kallon Abba yace

“kawae a wuce da ita psychiatric hosptl a

duba kwakwalwarta Alhaji ba karamin

matsala bane wnn,” faruuq kam kasa cewa

komai yyi yana nn durkushe gunda aka

mata alluran har lkcn, momy da hawaye ya

cika idonta tayi kofar fita duk suka bita da

kallo Abba ya shiga kiranta bata ko

waiwayo ba ta fice daga ward din ya bi

bayanta. Faruuq ya mike tsaye yana kallon

Haisam da ya xama tamkar wani mutum

mutumi a wajen a sanyaye yace”bari naje

nayi arrngn din Ambulance na dawo,” Aliyu

kam har lkcn kansa na kife jikin bango,

haisam ya karasa kusa da shi da kyar ya

dafa sa yace “kar ka tada hankalinka Aliyu,

Allah na tare damu,” Aliyu ya juyo hawaye a

idonsa yace “kace kar na tada hankali na

kace Haisam, matata na hauka kace kar na

tada hankalina,” Abba ya dawo dakin a

sanyaye yana kallonsu yace “ba abun yi ba

knn Aliyu, ynxu wani asibitin xamu wuce da

ita” Aliyu ya kasa cewa komai sae hawaye,

Faruuq ya shigo dakin yace “Abba mu wuce

da ita Federal Neutro-psychiatric hsptl yaba

lagos, asibitin na da kyau ssae. Ko Allah zai

sa mu dace

.

..Karfe sha biyu saura na rana suka isa lagos,

tare da faruuq da Haisam suka xo, har lkcn

bbu wanda yasan abinda ke faruwa sae

momy kadae, ita ma Abba ya roketa da tayi

hkuri ta rufa masu hkuri kar inna taji

xancen, daya saura suka isa Asibitin a Yaba,

aka karbeta bbu bata lkci tunda magana ta

kudi ce, babban asibitin mahaukata ne, har

lkcn tana baccin alluran da aka yi mata a

kano, Aliyu dae gashi nn gashi nn ne lkci

daya duk ya fice hayyacinsa, hka yasa

faruuq yace “ya tafi gida kawae ya huta

tunda yana da gida a nn lgs,” bae ce da

faruuq komai ba, alamar baxa shi ba,

Haisam yace “haba Aliyu kai masae ka je ka

janyo ma kanka wata cutar ne, dube ka fa

ko karyawa baka yi ba yau,” da kyar suka

lallabasa ya wuce gida tare da Haisam, su ka

bar faruuq kadae a asibitin, wanka kawae

yyi yaki cin komai ya kwanta sae bacci, karfe

biyu uku saura ya tashi, haisam na waya da

faruuq lkcn, Aliyu ya mike tsaye yace “haba

Haisam ya xaka barni na dinga bacci hka

baka tashe ni ba,” bae jira mai haisam xae

ce ba yyi hanyar kofa, Haisam yace “to ae

baka yi sllh ba,” ya tsaya bakin kofar kmr me

naxari snn ya koma yaje yyi alwala yyi sllh,

yana idarwa bae ko kalli Haisam ba ya fice

daga gidan ya kama hanyar asibiti, direct

faruuq ya sa ya tafi gun likita ana nemansa,

tambayoyi dae suka dinga yi masa a kanta

ko tana da brain disorder da can, yyi shiru

snn yace “bata taba samun matsala hka ba

sae wnn karan,” likitan yace “though we

have’nt yet find the specific cause of her

madness….” sae kuma yyi shiru, Aliyu ya

tsura masa ido, “yhu just dnt have 2 worry

its nt dat critical though,” Aliyu yace “re yhu

assurin me?”likitan yace “yes, yhu can go n c

yhur wife but b careful dnt go too close,”

yace “thank yhu,” snn ya mike ya fice daga

office din ya dinga wuce ward din

mahaukata suna ta iskanci da tsiyarsu har

ya iso inda take, ya tsaya daga bakin kofar

da yake ta glass ne nd its transparent, ana

iya ganin duk abinda sukeyi ta waje, tana

xaune ta kura ma window ido, wani

muguntausayinta yaji na neman saka shi

kuka, ya bude kofar dakin a hankali ya

karasa kusa da ita a sanyaye, bae damu da

warningdin da aka yi masa ba ya durkusa

gabanta yana kallon fuskarta, a hankali ya

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button