INTEESAR 4

kira sunanta “inteesar,” ta dago tana
kallonsa, ya girgixa kai nn da nn hawaye ya
cika idonsa, “me ya janyo maki wnn ciwon
fateema tok 2 me, me ya sameki….” dariyarta
mai kyau tayi snn ta fincikosa a fusace tace
“nace ku bude min kofa ni wucewa xanyi,”
rike hannunta yyi suka shiga kokuwa ya
mike tsaye da sauri ganin da gske take ita
ma ta mike, taki sakinsa tana jijjigasa tana
ihu ta shiga cewa “baxa ku bude min ba,”
da sauri likitoci suka shigo dakin, suka
kwacesa daga hannunta, snn aka mata
allura aka xaunar da ita, nn da nn ta nutsu,
likitan yace “i warned yhu 2 be careful y did
yhu come so close, i told yhu she’s under
medicatn,” Aliyu bae ce komai ba ya juya ya
fice daga dakin ransa a dagule, suka fito
suma suka rufe kofar, faruuq ya dafa Aliyu
yace “kayi hkuri ka daina xuwa inda take
har sae ta fara samun lfya,” Aliyu bae ce
komai ba suka xauna. Da daddare Anty
nafeesa tasauka lgs, faruuq ta kira ya xo har
airport ya dauketa xuwa asibitin duk
hankalinta a tashe yake, kawae son ganin
inteesar take, amma likitoci suka hana sae
ta fashe masu da kuka, hkn yasa aka bar ta
ta tsaya daga bakin kofa kawae, kuka ssae
ta dinga yi ganin wae da gske inteesar ce ke
hauka wnn wace irin jaraba ce, kasa
komawa kano tayi tayi xamanta nn lgs a
asibitin, Abba ma yaxo ya dubata ya koma
ransa a dagule, ranar da suka cika kwana
hudu a asibitin Aliyu yace “ni fa faruuq am
tired ni banga wani improvement ba sae
allura suke yi ma yarinya duk bayan mintoci,
kuma tana nn yanda take,” faruuq yace “to
lkci daya dama aka ce maka ake magani
Aliyu, ni kuma naga improvement tunda har
tana iya xaunawa na awa daya bata yi buge
buge ba,” Aliyu ya xauna ya dafe kansa yace
“wllh na gaji faruuq, ban san me ya sami
fateema,” kullumshi ke kai mata abinci ya
ajiye mata a gaba ya dan xauna nesa da ita,
sae don kanta yaga ta matso kusa da
abincin snn shimaxae matso ya dauki cokali
ya dinga bata a hankali cikin ikon Allah
kuma tana karba, idan ya bata sae shima ya
ci nn kadae ne yake samun cin abinci idan
yaga tana ci don baya iya ci, ko cibi uku
baxa su ci ba xata kwabar da shi tayi kaca
kaca da shia gun, shi knn kuma cin abincin
ranan, wani lkcn sae yaji da ma shi Allah ya
daura ma haukan, satinsu daya a lgs Aliyu
yace ma faruuq “look ni kawae ku barni na
fita da matata waje na gaji da shirmen da
ake yi a nn,” faruuq yace “haba Aliyu meyasa
kke da gajen hakuri ne, wae hka muka
kawo inteesar asibitin nn,” Aliyu yace “no
faruuq ni sbda cikin jikinta ne yasa nace
hka, saura fa wata daya da yan kwanaki ta
haifesu, a cikin wnn halin? no plss help me
persuade my father mu fita daita india,” a
raunane ya karasa maganar faruuq yyi shiru
ya rasa me xae ce masa.
Ko da suka yi ma Abba maganar fita da
inteesar waje Abba ca yyi a’a idan na asibiti
bae yi ba a dawo da ita gida kawae ayi na
Hausa, duk wnn abinda ake inna bata san
me ke faruwa ba har lkcn, ita dae kullum
maganarta a gidan a kai ta gidan inteesar
ae ta kusa Haihuwa, sae dae Abba yace
mata kar ta damu xa’a kaita, duk momy ta
xama wata iri a gidanciwon inteesar ya
tsaya mata a rai ta so tace ma Abba a dawo
da ita gida kawae a nema mata magani
kuma a dage da yi mata addua amma bata
son su ga kmr bata gode abinda ake mata
bne, ita kam taga alamar ba ciwon asibiti
bne amma bata ce komai ba, kullum jiya e
yau ciwon inteesar idan kaga ta nutsu to
Allura aka dirka mata, sam ita kawae so take
ta tafi dae ko ina xata oho, Aliyu duk ya
rame kmr yanda bata cin abinci shima hka
baya ci, ya kan xauna kusa da ita duk
damben da xa’suyi yyi ta tofa mata addu’a
ko dago kanta baxata yi ba har ya gama ya
fita, su kansu likitocin suna tausayinta sbda
halin da take ciki, duk bayan kwanabiyu
Abba kan xo ya dubata, kuma idan xae xo
ya kan damu momy su xo tare amma sae
taki xuwa, faruuq ma yakan koma kano yyi
kwana biyu ya dawo, ko Zainab bata san me
yake xuwa yi a lgs ba ya dae ce mata aiki
yake kaisa, har ta gaji da rokansa ya barta
taje gidan inteesar don ca yyi mata sae ta
haihuwa xata je, safeena na sane da abinda
ke faruwa farin cikinta da na uwarta baya
mitsaltuwa ta mayar da gidan Aliyu nata sae
yanda tayi da shi ta shigo da wancan ta
shigo da wancan, tana da tabbacin inteesar
ta kusa shiga duniya kmr yanda aka yi
assure din ita da uwarta, shknn Aliyu xae
xama nata ita kadae na har abada sae
yanda tayi dashi, ta kan kirasa lkci lkci idan
yaga dama yana daga wayar sae dae su
gaisa tace “wae har ynxu baxa ku dawo
daga honey moon din naku ba ko bata
haihu bne Aliyu,” ya kan katse wayarsa ne
don bae taba sanin wae safeena tasan
abinda ke faruwa ba. Ranar da suka cika
sati uku a asibiti Aliyu yasa abbansa gaba
yana hawaye kan cewar yyi hakuri ya bari
ya fita da inteesar, Abba yyi shiru shima
hankalinsa a tashe yace “to ae Ali wae da
mukoma da ita gida a fara yi mata na
hausa,” da sauri yace “A’a Abba duk bata
lkci ne wnn kayi hkuri don Allah mu fita
india suna da kwararrun likitoci” Abba yyi
shiru ya rasa me xae ce, can dae yace “to
shknn Ali, Allah yasa hkn shine mafi Alkhairi
kuma yasa a dace a can,” da kyar yace
“Ameen Abba,” ranar aka fara shirye shiryen
fita da ita xuwa new delhi, Abba na nn lgs
har suka tashi bayan kwana uku tare da
Anty Nafeesa, faruuq da Haisam, snn shima
ya koma kano. Shi tsoron sanar da inna
yake amma dabae ci ace duk wnn abinda ke
faruwa inna bata saniba, to innan ce sae a
hankali, da ya sanar da momy sun fita india
bata ce komai ba sae hawaye, Hajiya ta gaji
da rashin ganin Aliyu sati da satittikae ta
kama hanyar gidansa da kanta, ba kowa
gidan sae mai gadi ya sanar da ita ae matar
gidan ba lfya suna asibiti, tace “wacce ciki,”
yace “me juna biyu ae sun fi wata daya basa
gidan nn kmr dae mai hauka ka ta koma,
Hajiya ta dafe kirji tace “kai haba inteesar
kke nufi,” ganin baxata samu information
ssae gun sa ba yasa ta kama hanyar
gidansu safeena don yace mata daxu ta tafi
gida wae, jikintahar rawa yake taje taji
gulma, shknn abunsu ya koma masu yau,
murna fa cikinta ta shiga gidansu safeena,
suna xaune ita da uwarta a falo kmr kawaye
sae shewa suke, hajiya ta shigo falon
.
.Hajiya ta karaso cikinsu ta xauna tana
washe baki tace “kuna sha’aninku wllh ina
ma nima xainab dina xata yrda mu dinga
yin hka tare mu kashe mu rufe, kuna bani
sha’awa wllh” safeena tayi dariya hka ma
uwarta snn uwar tace “ae ke kika bari aka
kwace maki ita tun farko kika kasa yin
komai,” Hajiya tace “to ya na iya Hajiya
salame,” safeena tace “daga ina kike hka
Hajiya?” Hajiya tace “daga gidanku can nake
wllh, naga kwana biyu Aliyu bae xo gida ba
nace to ko sun kara basa ya cine don a
dauke hankalinsa kaina tunda suka yi ma
ubansa ma bare shi, sae kuma naga ba
kowa a gidan wae me ke faruwa nesafeena
ina suka je?” safeena tayi dariyar keta tace
“kina ina Hajiya, ai suna can lgs ta haukace
yau kusan wata daya knn canake ma kin
sani,” Hajiya ta daura hannu a ka ta bude
baki alamar mamaki tace “wayyoo Allah mae
saka ma bawansa da gaggawa, kice min
abun su ya koma kansu, da cikin ta haukace
ni Aisha” Safeena tayi dariya tace “kwarrae
kuwa,” Hajiya ta daga hannu sama cikin
murna tace “Alhmdllhi, Alhamdllhi, shiyasa
naga uwarta ta koma abun tausayi a gida
ashe ashe kaikaiyi ne ya koma kan
mashekiya,” suka kwashe da dariya Hajiya
tace “amma fa ina ga kmr inna bata sani ba