HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

kanta da bango ya saketa yana huci, sae ga

jini, a hankali ta sulale kasa ta fadi

sumammiya a wajen, juyawa yyi bae sake

ganin Inteesar ba a dakin

.

Inteesar na fita daga dakin dama falo ta

sauko tayi hanyar kofar fita waje da sauran

karfinta don dk jikinta yyi weak, tana isa

tsakiyar falon jiri ya debeta ta xube kasa ta

kasa tashi kuma, dae dae nn shima ya sauko

kmr an hankadosa ta fasa wani gigitattcen

ihu ta fara kkrin mikewa tsaye amma ta

kasa cikin kuka ta dinga cewa Noo plss ya

Aliyu ka tausaya min,” ganin ya yo kanta ne

yasa ba tare da ta shirya ba ta sulale wajen

sumammiya, ya xube gabanta ya kife kansa

kan tiles cikin tashin hankali yace “Nooo” da

kyar ya dago kansa yana kallonta hawaye

kwance fuskarsa, ya dagota ya rungumeta

muryarsa na rawa yace “y fateema, meyasa

xaki min hka, me yaran nn suka yi maki kika

gwammace ki kashesu, y?” ganin har lkcin

jini bae tsaya mata ba yasa ya dauketa da

kyar ya haura sama da ita ya bude dakinsa

ya kwantar da ita yana tunanin me xae

mata, duk wata baseera ta bace masa kmr

ba likita ba ya rasa yanda xae yi da ita sae

bincika ruwan allura yake ya rasa wanne ma

ya kamata yyi mata, da kyar ya jawo

wayarsa jiki ba kwari ya shiga neman nmbr

wani abokinsa doctor yaji a kashe, ya kira

Dr maryam ma yaki shiga, hkn yasa ya kira

nmbr faruuq bugu daya ya daga, da kyar ya

iya cewa “plss faruuq ka taho gidana ynxun

nn i need yhu help,” ya katse kiran ya ajiye

wayar har lkcn inteesar na jikinsa, ko minti

sha biyar bae cika ba faruuq ya iso gidan

don a xatonsa Aliyun ne bae da lfya, yana

shiga compound ya kira Aliyu yace gashi nn

ya xo, Aliyu yace ya shigo falo ya hayo sama,

bbu abinda ya daga ma faruuq hankali illa

ganin jini da yyi ta ko ina a gidan, kasa

karasa cikin dakin yyi bayan ya bude dakin

Aliyu, har lkcn kuma yana rungume da

inteesar jikinta duk jini, da kyar faruuq ya

iya cewa “meye hka Aliyu, me ya sameta,”

Aliyu ya kasa cewa komai sae girgixa kansa

da yake, faruuq yyi karfin hali ya karasa

cikin dakin yana kallon Inteesar xuciyarsa

na bugawa, da kyar 4 d second tym ya sake

cewa “me kayi mata Aliyu,” Aliyu yyi karfin

halin cewa “Abortion tayi faruuq, she killed

my children,” hawaye ne ya biyo bayan

maganr tasa, Faruuq yace “innalillahi wa

inna ilai’hi rajiun, ix she alryt, suma tayi ko

me, she’s still bleedn” ya karaso gabansu da

sauri ya durkusa ya daga hannunta yana

feel din pulse dinta, ya sauke ajiyar xuciya

snn ya karbeta daga hannun Aliyu ya

kwantar da ita, yace “kana da kayan aiki ne

a gida,” Aliyu ya nuna masa inda komai

yake, ya shiga hada alluran da xae mata da

sauri, da kyar ya samu jinin nata ya tsaya,

shi dae Aliyu kallonsu kawae yake yana gefe

xaune, faruuq yace “ka gyara mata jiki sae

ka mayar da ita kan gado, bari naje xan siyo

drip din da xan hada mata,” Aliyu bae ce

masa komai ba ya fice da sauri, da kyar Aliyu

ya iya tashi ya tafi dakinta ya dauko mata

wani kayan da abubuwan da ya kamata, ya

koma dakinsa ya shiga gyara mata jikinta

har ya gama ya sauya mata wani kayan ya

dauketa ya kwantar kan gado, snn ya shiga

aikin goge gogen jini a gidan, a hka faruuq

ya dawo ya samesa, faruuq ya gama mata

duk abinda ya kamata snn ya fito yana

tambayar Aliyu safeena fa, Aliyu dake xaune

ya takure a falo xaxxabi na neman rufesa

dakyar yace ka duba nxt room din i thnk ita

ma suman tayi” faruuq ya tsaya kallonsa ya

kasa cewa komai, ya juya ya shiga dakinta

ita ma yyi mata duk abinda ya kamata ya fito

yace Aliyu yaje ya mayar da ita kan gado. Har

dare inteesar bata farfado ba, safeena kam

an farfado amma bata yi gigin fitowa ba ba

karamin fashewa kanta yyi ba ta dinga kuka

ita daya a daki faruuq ya shigo gidan bayan

sllh magrib ya shiga ya duba inteesar ya

sauko yana kallon Aliyu yace dole sae an

kara mata jini, Aliyu bae yi masa musu ba

suka tafi asibiti aka diba jininsa don dai dai

ne da nata, shi dae komawa yyi kmr wani

mara lfya suka dawo gida faruuq ya sa mata

jinin, ko da faruuq ya bude dakin safeena

bae ganta a ciki ba, ya sauko kasa yana gaya

ma Aliyu, Aliyu yace “tafita knn,” ita ko tana

jin fitarsu dama tayi gidansu ba shiri. A

daren Aliyu ya tafi gida, yasa Abbansa a

gaba kmr wani karamin yaro yana hawaye

ya gaya masa abinda inteesar tayi, Abba

kasa yrda yyi, hka ma Haisam dake falon duk

jikinsu yyi sanyi, Abban yace “ita fateemar,

innalillahi wa inna ilaihi raji’un” frm no

where suka ji muryar inna tana salati

tashigo falon Abba da gudu kmr an jefota a

rude tace “Bukar Bukar wae ji nayi ance

Inteesar ta xubar da cikin jikinta,” duk suka

yi tsit suna kallonta, a fusace tace “kuji min

mutane kmr kurame, wae ba magana nake

maku ba xaku mayar dani yar iska” Abba ya

sauke ajiyar xuciya yace “nima ynxu Aliyu ya

xo yake sanar min,” inna ta fasa ihu tare da

fashewa da wani matsanancin kuka ta

daura hannu a ka tace “wayyo na shiga uku

ni Rahmatu, amma wnn anyi gantalalliyar

muguwar yarinya, don ubanta dan nawa ta

xubar, tasan burin da na ci akan dan nn,”

Aliyu ya mike da kyar yana kallon Abba

muryasa can kasa yace “sae da safe Abba,”

inna na huci tace “maxa muje ka kaini

wajenta ynxu” Abba yace “A’a baaba, gobe

ya taho min da ita ko.

Karfe goma da rabi Aliyu ya shigo gida, ya

kulle gidan ya haura sama a sanyaye ya

bude kofar dakinsa ya shiga, kwance ya

tarda ita idonta biyu, ledan jinin hannunta

ma kiris ya rage ya kare, kallo daya yyi mata

ya dauke kansa, ya cire shirt din jikinsa da

dogon wando, ya rage daga shi sae singlet

da gajeran wando, ta dauke kanta a hankali

ta lumshe idonta, bae taba tsayawa gabanta

hka ba sae sau daya, ya karasa kusa da ita

ba tare da ya kalleta ba cire mata alluran

hannunta ya soka jikin ledan jinin ya xaga

yyi kwanciyarsa can karshen gadon ya juya

mata baya, ita kadae tasan me take ji a

jikinta, ko ina na jikinta ciwo yake mata,

gashi har lkcn marar ta bae dena damunta

ba, ga mugun yunwar da take ji, don

rabonta da abinci tun safe, a hankali ta fara

kkrin sauka daga kan gadon ko tea ta hada

ta sha don yunwar yafi karfinta, jiri ya

debeta ta xube kasa, ya juya da sauri yana

kallonta sae kuma ya dauke kansa, ta fara

kkrin mikewa amma ta kasa, a hankali

muryarta na rawa tace “yunwa nake ji ya

Aliyu,” ya juya yana kallonta kmr ya rufeta da

duka ya girgixa kansa xuciyarsa na suya,

cike da takaici yace “ta kasheki,” snn ya juya

yyi kwanciyarsa. Da rarrafe ta fita daga

dakin ta shiga nata ta hada tea jikint a na

rawa, amma duk yunwan da take ji sae ta

kasa shan tean, hka ranan ta kwana a

wahale. Washegari monday bbu yabo bbu

fallasa ya shigo dakinta da safe yace ta

shirya xasu gida, gabanta ya shiga faduwa,

tana kallonsa daga kwancen da take tace

“baxan iya ba ya Aliyu” wani tsawa ya daka

mata yace “kada Allah yasa ki iya din, jahila

kawai, Allah ya baki sa’a na dawo naga baki

shirya ba,” ya fice daga dakin, kuka ta shiga

rerawa a hankali, ta kasa tashi daga kan

gadon duk jikinta yyi tsami, cikin ikon Allah

ta mike da kyar ta shiga ta wanke baki ta

canxa pad, don bata da karfin wanka, ta fito

jikinta na rawa ta xura doguwar rigarta snn

ta saka hijab ta sauko yana falo yana jiranta

bae ko kalleta ba ya mike yyi hanyar fita

tana biye da shi a baya kmr iska xae kadeta

ta fadi, duk tayi mugun rama daga jiya

xuwa yau, a sanyaye ta bude bayan mota ta

shiga bae ko kalleta ba ya shiga driver sit ya

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button