HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

ba’a sanar da ita ba, don naga jarabanta sae

wanda ta manta, ae kuwa tsaf xanje in daga

mata hankali da kaina xan fada mata yau

yau din nn” da sauri uwar safeena tace “ke

Hajiya Aisha don me xakiyi hka, ae magani

xata nema mata ta warke,” Hajiya ta hade

rae tace “ita likita ce da xata nema

matamagani ba kunce suna asibiti a lgs ba,”

Hajiya safeena tace “to bari kiji Aisha mu ne

nn muka haukatar da ita don danki ya koma

gunki, don an tabbatar mana da cewa asiri

uwarta tayi ma Aliyu ya manne ma yar ta

baya jin maganar kowa sae na yar karamar

yarinyar nn, ko baki lura bne? Kuma wnn

ciki ancemana ba na Allah da annabi bne, ba

cikinsa bne so wae suke su ci gadon Aliyu ”

Hajiya da jikinta yyi sanyi lkci daya ta bude

baki tana kallonsa tace “ku kuka Haukatar

da ita knn,” daga safeenar Har Uwarta suka

hada baki “kwarrae kuwa, hkn kadae shine

mafita,” Hajiya ta danyi murmushi tace “ikon

Allah,ina ma nima xan xama kamar ku wllh

kuna burgeni, to amma ya xa’ayi dana ya

dawo guna, tunda dae ynxu suna can tare

kar ma ta shafa masa haukan, shi yasa Aliyu

ya daina daga kirana ashe” Hajiyar safeena

tayi murmushi tace “kar ki damu Hajiya Aliyu

xae dawo gare ki amma fa ba hka nn ba

don asirinsu na nn jikinsa,” hankalin Hajiya

a tashe tace “to ya xa’ayi ya karye,” Hajiyar

safeena tace “ynxu xuwa xakiyi ki lallaba

maigidanki, kawae marairaicewa xaki yi

kice ynxu Alhaji ashe abinda ya samu

yarinyar nn knn kke boye mani, da fa na

kowa ne, kuma dan adam baya wuce

kaddararsa, xaki gajikinsa yyi sanyi hka xaki

ta jan ra’ayinsa kmr ta kirki nn da nn xaki

ga ya baki hkuri, to daga nn sae kice don

Allah kina son yabarki kije ki dubota nasan

xae bar ki, to kina xuwa can akwae wani

magani da xan baki cikin abin sha xaki

tabbatar kin sa ma Aliyu in’sha Allahu asirin

da suka mashi xae karye,kuma kina xuwa

da kwana biyu ki dawo gida, ko sati

baxa’ayi ba xakiga ya biyoki shknn shi da ita

kuma har abada, danki ya dawo hannunki

wa inda suka ga xa su iya jinyarta sae suyi

ta fama,” Hajiya tayi dariyan jin ddin

shawarar Salame tace “shnn salame ngdd

ssae, duk yanda kika ce hka xanyi bani

maganin na wuce, Hajiya salame ta shiga

daki ta dauko mata maganin dake kulle a

leda ta bata, tayi mata gdya cike da jin ddi ta

masusallama ta bar gidan xuciyarta fal

murna shknn Aliyunta xae dawo gareta

asirin matsiyatan mutanan can xae karye.

Tana fita Safeena da uwarta suka tuntsure

da dariya uwar tace”shknn xata je ta dawo

maki da Aliyun ki, ya xama naki na har

abada don ko ita da ta haifesa mantawa xae

yi da ita ke kadae xae dinga gani a duniya,”

suka dinga dariya suna jin jina ma sakarcin

Hajiya da rashin tunaninta. Ita ko Hajiya tana

komawa gida tayi yanda suka ce mata da

daddare a falon Abba, Abba yyi shiru ya

kasa cewa komai amma jikinsa yyi sanyi, ita

ko har da dan hawayenta, ganin ta fara cin

nasara yasa tace “to shknn Alhaji kila kai

kadae kasan dalilinka na rashin son gaya

mana, amma kayi hkuri ka barni naje na

dubota don Allah don Annabi,” yyi shiru na

kusan minti biyar snn daga karshe yace “to

shkknn kya iya xuwa, suna india amma

ynxu hka,” ta dafe kirji da alaman jimami

tace “ohh ni yar nn, wnn wace irin fitina ce

ga ciki” sae kuma ta fashe da kuka Abba

yace “ba kuka xakiyi ba, addua’a xakiyi

mata, amma bana son maganar nn ya fita

daga nn ki bar shi a cikin ki kawae har Allah

yasa ta samu lfya,” Hajiya na share

hawayenta tace “to Alhaji in son samu ne ko

xuwa jibi na tafi tunda ina da visa,” yace “to

shknn,” ta mike tace “Allah ya shigemana

gaba” snn ta fita daga falon Abba xuciyarta

fal murnar xata je ta dawo da danta.

Vidyasagar institute of mental health and

neuro sciences, shine asibitin da su Aliyu

suka sauka a new delhi, babban asibitin

mahaukata ne na india, kuma basu samu

wata matsala ba aka karbesu

.

Kwanansu hudu a asibitin Hajiya ta iso, ynxu

kam haukan inteesar da sauki tunda ta

daina buge buge sae dae kawae ta xauna ta

tsura ma abu ido tana kallo, da yamma

Hajiya ta shigo asibitin bbu wanda bae yi

mmkin ganinta ba barin Aliyu amma bae

nuna ba, kuka ta fashe masu da tana jijjiga

kai tace”ashe abinda ya samu inteesar knn,

bbu dae wanda ya tanka mata ita kuwa

inteesar dama bacci take, ganin sae fa tayi

da gske yasa ta kama hotel nn indian ynda

kowa xae saki jiki da ita yyi xaton jinya ta xo

ganin dari dar ake da ita, duk safiyya da

yamma take xuwa duba inteesar da kayan

fruit, Anty Nafeesa da Aliyu a asibitin suke

kwana wajenta, Faruuq da Haisam kuma

hotel suka kama, likitocin suka mayar da

hankali ssae a kanta sbda cikin da ke jikinta

don at an ytym xata iya haifesu, suna xaune

da yamma ranan Aliyu na bata abinci tana

karba, Faruuq na xaune yana kallonsu Anty

Nafeesa taje hutawa a hotel din da su

Haisam suke, Hajiya ta shigo rike da ledan

fruits dinta da lemo, ta xauna, Aliyu ya

gaisheta hka ma Faruuq, ta amsa tana

tambayar jikin Inteesar, ta mike ta dauko

kofi tayi waje kmr taje daurayewa ta bude

maganin da take yawo da kullum a bakin

xaninta ta xuba kadan, snn ta koma ciki ta

bude juice tacika kofin ta dauka ta mika ma

Aliyu tace “dubi yanda ka rame son, nasan

baka cin abinci yau ma bn ga alamar kasa

komai a cikinka ba ga lemo ka kora kaji

son,” ya rufe abincin da yake ba inteesar

ganin takikarba kuma ya dagata sama yace

“ni naci abinci ae,” snn ya ja ta suka sauka

xuwa kasa don yawanci a kasa suke wuni

gun pool ko flowers. Shi kansa Faruuq bae ji

ddin abinda Aliyu yyi ma uwartasa ba yace

“kawo ni na sha mum,” da sauri tayi

murmushi tace “A’a bar shi kawae,” faruuq

ma yyi murmushin jikinsa dae yyi sanyi ya

mike ya sauko ya samesu a kasa, bakacewa

hauka inteesar take ynxu duk ta nutsu ssae

sae in tayi wani abun ne wani lkci xaka

gane har lkcn haukan na jikinta, kusa da

ruwa ya samesu a xaune, faruuq ma ya

xauna yace”gskya she’s respondin 2

treatment a nn Aliyu naga improvement,”

Aliyu ya dan yi shiru snn yace “hka ne, but

lkcn haihuwarta ya kusa faruuq a hkn xata

haihu bbu hankali tare da ita,”Faruuq yace

“muyi ta Addua frnd kila ma haihuwar ne

xae yi sanadiyar dawowa da hankalinta,”

Aliyu bae ce komai ba sae kallonta yake cike

da tausayi. Yau suka cika sati daya aIndia,

Hajiya kam ta rasa yanda xata yi Aliyu ya sha

maganin da su safeena suka bata, ynxu

xuwanta xae xamo a bnxa knn tayi, da

yamma ne misalin karfe hudu saura Aliyu na

xaune da inteesar kusa da babban pool din

dake cikin asibitin, ga mahaukata da suka

fara warkewa xaxxaune a wajen kowa nata

harkan gabansa, tun safe ya lura inteesar

bata jin ddi, yasan lkcn Haihuwarta ne ya

lura nakuda take duk da bata nuna tana jin

komai ba, shima duk hnkalinsa ya tashi

faruuq kadae ya gaya ma, faruuq ya fita siyo

abubuwan da ya kamata,Anty Nafeesa ta tafi

hutawa a hotel, Haisam jiya ya koma Nigeria,

Hajiya kuwa ta fita yawon xaga gari

xuciyarta fari tas don tana tunanin yau ce

xamansu ta karshe ita da Aliyu a indiadon ta

lura da abinda yake sha a asibitin wani lemu

ne kadae abincinsa ta xuba masa maganin

ciki snn ta bude fridge a ward din da

inteesar take ta ajiye masa hkn yasa taje

xaga garikafin ta tafi anjima idan taga ya

sha, xamowa inteesar tayi daga kan kujeran

da take ta xauna kasa ya lura duk axaban

ciwo ne kesawa tayi hka, shima ya dawo

kasan yana kallonta da damuwa yace “ina

ke maki ciwo fateema,” bata ce komai bata

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button