INTEESAR 4

basa jin ddi, inteesar bata ce komai ba
matar ta taimaka mata tamike xaune snn ta
mika mata tean ta shiga kurba a hankali,
maigidanta ya shigo ya xauna yana kallon
inteesar yace “sannu baiwar Allah ya jiki,” ta
dago kai tayi shiru tana kallonsa, wata
yarinya ce da baxata wuce shekara goma
sha biyu ba ta bude kofar ta shigo ta karaso
kusa da inteesar da harshen hausa tace
“Sannu Anty,” inteesar tayi murmushi tace
“na gode” yarinyar ta xauna tana kallon
bbies din, ba karamin kama suke da
inteesar ba iyayen sae kallonsu suke, daga
karshe Abbanmu ya mike ya bar dakin,
inteesar ta ajiye tean hannunta matar tace
“har ya isheki,” ta gyada mata kai tace “na
koshi,” matar tace “bari a kawo maki abinci
ki ci kinji,” inteesar bata ce komai ba matar
ta mike ta fita, inteesar na kallon yarinyar
tace “ya sunanki,” yarinyar tace “sunana
Zainab,” inteesar tayi murmushi tace “nyc
name, wa ya kawo ni gidan nn,”yarinyar
tace “mum nd dad ne suka kawo ki daxu,”
inteesar tace “wani gari ne nn,” yarinyar
tace”india,” inteesar tayi shiru bata ce komai
ba gabantana faduwa ranta a dagule, india
kuma, me ya kawota india
.
. Ba karamintashin hankali kowa ya shiga ba
rashin ganin Inteesar har na kwana biyu,
barin ma Abba don shi ba ma ta Aliyu yake
ba, ta yar mutane yake, Hajiya dae ta dage
kowa ta gani tace su safeena ne suka yima
inteesar asiri ta haukace ita ma dae ta xama
kmr mahaukaciyar, idan ta gaji da gantalin
don bbu wanda ke kulata kowa abinda ke
damunsa yafi karfinsa sae ta dawo ta xauna
bakin kofar inda Aliyun yake tayi ta rusa ihu
tana kuka har aka fara tunanin ko ita ma
haukan xata yi ne, Aliyu kam ya xama abun
tausayi ba shi da aikin yi sae na kiran
fateema duk ya xama wani iri haukan nasa
ma sae yafi nata shi dae a bashi fateemar
shi, kullum sae an xubar masa da hawaye
don tausayi, gashi kullum su Faruuq sae sun
xaga india neman inteesar bayan sanarwar
da suka bada gidan talabijin da sauransu,
Bbu abinda yafi daga ma Abba hnkli irin
ynda xae tunkari momy yace basu
gainteesar ba ba a ma maganar inna da ta
dage xata xaman jego, hka kowa ya xama
kmr mara lfya a asibitin bbu me xama yaci
kwakkwaran abinci, inteesar kam na xaune
hankali kwance gidan bayin Allahn da suka
tsinceta ita da yaranta, sae dae fa yaran duk
basu da lfya kusan kullum allura ake masu
barin hassan din, duk da rashin lafiyar tasu
hkn bae hanasu ci ba kmr me, shegen ci ne
dasu ssae basa koshi ko kadan ko da
yaushe bakinsu motsi yake, suna mugun
takura inteesar gashi ruwan nonon ma bae
wani cika ba, hkn yasa matar tasa Abbanmu
ya siyo masu madaran jarirae take dama
masu ta basu, shknn inteesar ta samu
kwanciyar hankali, ko kadan ba ita take
rainonsu babarin ma ba iyawa tayi ba,
matar ce take masu komai nata kadae ta
basu nono, nonon ma ita ta koya mata
yanda xata dinga basu, kuma suna sha tana
ihu wae xafi take ji, ba karamin dariya take
ba matar ba, matar tace “amma ke yar fari
ce ko,” ranarda suka cika kwana biyar ne
Abbanmu da matarsa da suke cema Anty
suka sa inteesar gaba suna tambayarta me
ya kawota india, inteesar tayi shiru ta rasa
me xata ce tunda ita ma ganinta kawae tayi
a india, a hankali ta fara magana “wllh Anty
nima bansani ba kawae na gan ni ne a nn
bn san wa ya kawo ni ba,” duk suka yi shiru
suna kallonta da mamaki, Anty tace “a
Nigeria wani state kike to” inteesar tace
“kano,” Anty tace “to mai gidanki fa?” tace
“shima a can yake,” duk suka yi shiru suna
kallonta, Anty tace “kin tabbata gskya kike
fada mana inteesar,” inteesar kmr xata yi
kuka tace”Allah gskya nake gaya maku
Anty,” matar tace “to shknn bari ki kara
kwari sae mu kai ki gida,” inteesar dae bata
ce komai ba, Abbanmu ya dauki Hussaini
yana kallonsa yace “wnn kmr Husainin
muko Antynmu,” Anty tace “wllh kuwa baka
ganin ita ma inteesar kmr su kusan daya da
Zainab, Allah mai iko,” duk suka yi dariya
Abbanmu yace “baki da nmbr kowa can
gida ne kada hankalinsu ya tashi dayawa,
koma dae kuna da yan uwa a nn india ne?”
inteesar tace “nima ban sani ba,” Antynmu
tace “ka bari Abbanmu nn da sati daya ae
xamu je Nigerian,”Abbanmu yace “to shknn
Allah ya kai mu,” snn ya mike ya fita, Anty ta
shiga hada masu madara don sun fara
mutsu mutsun yunwa, kmr ba jarirae ba
yaran, Antynmu tace “yaran nn dae da
yunwa kike barinsu suna cikin ki, yara da ci
hka tubarkallah,” inteesar tayi murmushi
bata ce komai ba ta tsura ma yaran ido,
farare ne ssae kmr ita amma bbu abinda
suka bari na Aliyu, idonsu, bakinsu
hancinsukomai nasu na Aliyu ne, yaran kmr
yaran larabawa ga lips dinsu pink gwanin
sha’awa, tayi murmushi ta kauda kanta, ko
wani farin ciki xae yi idan yaga ya’yansa
masu kama dashi, Antyn mu ta dauki dayata
shiga bashi feeder ita ma ta dauki dayan ta
daukinasa ta fara basa don ta fara koyan
yanda ake yi gun Anty, Anty na da kirki ssae
tunda ta haihu a bedroom dinta take, kayan
da suka dinga siya ma jariran sae ka rantse
kace sun taba saninta, komai nasu enuf a
gidan suma autansu yan biyu ne masu
shekara takwas, kusan duk yamma sae
Zainab ta shigo da frnds dinta daban daban
wae su xo su ga Antyn ta mai kama da ita.
Inteesar taji kmr tayi ta xama a gidan don
tana jin ddin xama da su ssae. Abba na
xaune abun duniya ya ishesa Anty
Nafeesana gefensa ita ma ba um ba um um
sae uban tagumin da ta rafka, wayar Abba
tayi kara ya fito da shi yana kallon mai
kiransa, inna ce, ya kasa dagawa har sae da
ya kusan tsinkewa, kmr xata fasa masa
dodon kunne yaji tace “helo Bukar ne,” yace
“eh nine baaba,” “to wae wnn wani irin
tafiya ce kayi Bukar kasan da cewar wnn ne
watan Haihuwar inteesar har yau an rasa
wanda xae kai ni, tun yaushe kace na hada
kayana amma kayi min shiru to ni ynxu xan
sa kursum ta raka ni gidan, ynxu hka ma a
bakin gate nake wllh da jakata” Abbaya
girgixa kai ya rasa me xae ce mata, da sauri
ya samo abun cewan yace “kiyi hkuri baaba
gobe xan dawo sae nasa a kaiki, kuma su
dinma ae basa nn suna lgs,” tace “yo ae can
din dama xani,” Abba yace “to shknn baaba
ina nn dawowa gobe ki koma ciki,” ya katse
kiran ya dafe kansa cikin tashin hankali yace
“ban san ya xanyi ba Nafeesa,”
..Karfe tara na safiyar lahadi inteesar suka
sauka kano daga lagos, Antynmu na rike da
Hussaini ita tana rike da Hassan kmr yanda
suke ce masu, Zainab na rike da wani yar
jakan kayan abincin yaran don da ita aka
taho aka bar yan biyu a india gun yan aiki,
Abbanmu kuma na janye da trolley din
kayan twins din, taxi suka dauka har kofar
gida, Abbanmu ya ba shi kudinsa, snn
inteesar ta shiga gaba Anty na biye da ita
abaya Abbanmu ya tsaya daga waje shi da
Zainab, hka kawae taji gabanta na faduwa,
sae gidan yyi mata kmr tayi shekara bata
ganshi ba, bbu kowa tsakar gida kuma
dama sae da tayi wnn addu’ar a xuciyarta,
direct bangaren inna ta nufa Anty na biye
da ita a baya, har suka isa ta bude kofar a
hankali, inna na xaune ita da kursum dake
mata kitso tana ta bala’i Hajiya tayi tafiya ba
tare da saninta ba sae jiya ta lura bata
gidan, nn kitson xuwa gidan inteesar ake
mata don jiya Abba ya dawo shima daga
india ta sa shi gaba ko yaki ko ya so gobe
xata tafi lgs gidan Aliyu, rasa me xae ce
mata yyi, ita don tsabar masifa bata lura da
yana cikin tashin hankali ba, a nutse ya fara
mata magana yace “inna Aliyu fa bae da
lfya……” da sauri tace”Allah ya basa lfya kuma