HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

ta so ba ta koma baya, ya bude kofar dakin

a hankali yana leka, yana durkushe kansa a

kasa kmr me karatu, Haisam ya tsaya daga

bakin kofar yana kallonsa, Anty Nafeesa sae

lekan dakin daga waje take hka ma Hajiya

duk suka ki shiga don uban mutane yake ci,

Abbanmu xae shiga Haisam ya dakatar da

shi, inteesar sae kuka take a hankali,

gabanta na faduwa tana kallon Haisam tace

“ka bar ni na shiga ya Haisam baxan je kusa

da shi ba,” Anty nafeesa ta girgixa kai a

tsorace tace “A’a ki gansa daga nn kar ki

shiga,” kasa daurewa tayi ta karasa cikin

dakin tana kuka ssae ta tsaya dan nesa da

shi tana kallonsa, har lkcn bae dago kansa

ba, kafarta ya kasa daukanta ta durkushe

wajen tana kuka tana kiran sunansa, hajiya

ta dage sae cewa take Haisam ka fito da ita,

tun da ya shaketa take tsoron ganinsa bare

xuwa kusa da shi, Inteesar ta rarrafa ta

karasa dab dashi jikinta na rawa tana

kallonsa, Haisam da Anty Nafeesa suka shiga

kiranta ta fito amma ina, dagowa yyi yana

kallonta ta tsorata ssae ta fara komawa

baya ganin yanayinsa, yyi wani irin kara ya

mike tsaye ya fixgota ya shaketa ta fasa ihu

ta kankamesa a tsorace jikinta na rawa ta

shiga kiran sunansa, da gudu Anty Nafeesa

taje kiran likita a rikice, Hajiya kam sae kuka

take tana cewa ku fito da ita, Abbanmu ya

karaso cikin dakin da sauri hka ma Haisam,

kkrin fixgeta daga jikinsa yake a fusace

amma ya kasa tana jikin nasa ya buga su da

bango a tare, kuka take ssae tana kiran

sunansa, amma ina yyi wani irin kara hade

da kiran sunanta ya fixge ta daga jikinsa ya

wurgar da ita, ta buge da bango ta sulale

kasan dakin, tangal tangal ya shiga yi a

dakin kmr mashayi yana kallonta, ya karasa

kusa da ita da kyar yace “fa fateema

fateemaaa,” yyi wani kara ya sulale wajen

shima a sume. Likitoci suka shigo dakin da

sauri suka yi kansu, bata suma ba amma taji

jiki, sae masifa likitocin suke masu suka hau

kansa, duk ynda aka yi da inteesar su wuce

gida da Abbanmu kin wucewa tayi ga wani

shegen ciwo da kanta yake, har dare suna

asibitin da Abbanmu, karfe sha biyu na dare

tana jikin Anty nafeesa tana bacci, Abbanmu

na xaune da Haisam, Hajiya na durkushe a

kasa wani likita ya shigo dakin da sauri

yana tambayar wacece fateema, bacci

inteesar take amma da sauri ta mike tana

kallonsa, yace ta biyosa bata yi wani tunani

ba ta bisa da sauri, dakin da Aliyu yake ya

shiga ta bisa, likitoci ne biyu a kansa yana

xaune kan gado ya dafe kansa, inteesar ta

karasa kusa da su da sauri gabanta na

faduwa duk da abinda yyi mata daxu, ta

shiga kiransa muryarta na rawa ya dago kai

yana kallonta ya mike tsaye da sauri duk da

jikinsa ba kwari, bata yi wani tunani ba ta je

da gudu ta fada jikinsa ta fashe da kuka

suka yi baya suka fada kan gadon dn bae da

wani karfi, ta daga sa da sauri ya mike

xaune ya rungumeta tsam jikinsa yana

hawaye yace “don Allah kar ki kuma tafiya ki

bar ni fateema plss i beg yhu” kuka ssae

yake ita ma hka, su Anty Nafeesa suka shigo

dakin suna kallonsu, Hajya ta sulale kasa

tana kuka ssae ita ma, hka ma Anty Nafeesa

da ta kasa kallonsu ta juya, Abbanmu ne

kadae yyi ta maxa, su kansu likitocin sae da

abun ya basu tausayi

.

..Inteesar ta dde rungume jikin Aliyu suna

hawaye duk aka fita aka bar masu dakin, ta

dago a hankali tana kallonsa, fuskarsa na

kan gashinta idonsa a lumshe, xamewa tayi

daga jikinsa, yakoma ya kwanta a hankali

kan gado har lkcin idonsa a rufe, ta kwanta

gefensa tana kallonsa hawaye na bin

kuncinta ta kira sunansa a hankali, shima

sunanta ya kira ba tare da ya bude idonsa

ba, ta daura kanta kan kirjinsa muryarta na

rawa tace”kayi hkuri ya Aliyu nice na ja

maka,” a hankali yace “kar ki kuma tafiya ki

barni fateema don Allah,” kai kawae ta shiga

gyada masa tana kuka ssae, ya kankameta

jikinsa yana girgixa mata kai, a hankali tace

“ya Aliyu,” bae ce mata komai ba kuma bae

bude idonsa dake rufe har lkcn ba, ta mike

xaune tana kallonsa ta kuma kiran sunansa,

dafe kansa yyi murya kasa kasa yace “kaina

ciwo yake min ssae fateema, it hurt so

badly” ta taimaka masa ya mike xaune har

lkcin idonsa rufe, tama rasa me xata yi, kuka

ta fashe masa da ya jawota jikinsa yana

shafa gashinta, ta xame da sauri ta fita ta

kira likita, suna shigowa suka dubasa suka

yi masa allura snn aka sa masa ruwa, tea

Anty Nafeesa ta kawo mata ta bashi, a

hankali ta dinga basa har yace mata baya

sha kuma, snn ta taimaka masa ya koma ya

kwanta, yana kwanciya bacci ya daukesa, a

gefensa ta kwana ranan a xaune, duk

motsin da xae yi sae ta tambayesa me yake

so, sae dae ya girgixa mata kai idonsa a

rufe, da gani kasan daurewa kawae yake

har gari ya waye, hka inteesar ta dinga kula

dashi komai ita ke masa ko kadan bae da

karfi ga ciwon kan da ya sa shi gaba don

sae ya wuni wani lkcn bae bude idon ba, da

safe da dare Anty ke kawo mata twins tayi

breatfeedin dinsu snn ta wuce dasu gida

don wajenta suke wuni kuma su kwana

tunda suna shan madara, har lkcn Aliyu bae

ga yaransa ba hasalima bbu wanda yyi

masa maganarsu, shima kuma bae tambaya

  1. kwanansu hudu a asibitin aka sallamesu

badon likitocin sun so ba sae don Aliyu ya

takura a sallamesa, duk da har lkcin yana

yawan complain ciwon kai, gidansu

Abbanmu suka sauka don likitocin sun ce

kar ya bi hanya ynxu duk da bae so hkn ba,

tuniAnty Nafeesa ta koma Nigeria da

Faruuq, Haisam ne kadae ya rage tare dasu,

Hajiya ma washegarin ranar da ya warke ta

koma duk don taje ta sami safeena da

uwarta, daki daya gari guda aka ba inteesar

da Aliyu a gidan Abbanmu, ta ci gaba da

kula da mijinta tana tilasta shi yana shan

magungunansa, don baya son shan magani,

komai ita ke masa, duk da sun dawo gidan

Ant, Anty bata takurata da yaran ba stil

gunta suke wuni su kwana sae dai ta kai su

kawae ta basu nono ta kuma karbansu ta

wuce, kirkinsu Anty da mijinta ya wuce

misali bbu abinda suka ragesu da komai

enuf kmr suna gidansu, amma duk da hka

Aliyu duk ya damu xae koma gida, hkn yasa

Abbanmu yace to su bari ya gama abinda

yake nn da sati dayasae su tafi gaba daya,

bae yi masa musu ba ya yrda ya kara sati

daya a india, suna daki ana jibi xa su tafi

bayan ta gama basa abinci ya sha

maganinsa ta rungumesa jikinta don hka

take masa har yyi bacci, sae dae yyi

murmushi baya ce mata komai, yau kam

shafata kawae yake kansa na kan kirjinta

idonsa lumshe kuma bata hanasa ba duk da

gabanta faduwa yake amma bata nuna ba,

bubbuga kofa aka yi hade da sallama ta

xabura da sauri, shima ya bude idonsa da

suka canxa launi ya amsa sallaman jin kukan

twins, yar aiki ce ta shigo dakin ta karasa

kusa da gadon ta kwantar dasu da yake ta

saba da inteesar ssae don ita ma yar Nigeria

ce tana dariya tace idan an gama ji da

baban bbie, Anty tace aji da bbies,” inteesar

tayi murmushi tace “to Anty,” matar ta fita ta

kullo masu dakin, ya kankameta jikinsa

fuskarsa a kan kirjinta yace”i love yhu my

inteesar,” a hankali tace “i love yhu 2 my

Hydar,” ya dago yana murmushi ta rufe

idonta da sauri ya daura bakinsa kan nata

ya shiga kissn dinta, bbies nata kuka, da

kyardon ita ma ta fara dauke wuta ta turasa

daga jikinta tace”bbies suna kuka” ya fada

gefen gado ya kwanta yana mayar da

numfashi yace “ni ke na sani ba bbies ba,”

ta hade rae tana kallonsa tace “tunda kaga

yaran nn baka taba daukarsu ba, sae naga

kmr baka sonsu,” ya juya yana kallon yaran

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button