HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

da suka xama wasu manya abun sha’awa

wata daya da haihu, bbu abinda suka bari

nashi kmr an tsaga kara, ya dan yi

murmushi ya kwasosu ya xuba su jikinsa 4

d first tym, yana kallon inteesar yace “da

haushinsu nake ji bbyna sae naga kmr sune

suka cutar min dake suka baki wahala”

inteesar tayi shiru batace komai ba don har

lkcn bae san safeena bace tayi mata asiri

wae kmr ynda Hajiyrsa da inna ke fada. Da

kansa ya ciro masuabincinsu yana kallon

cikin idonta ta kauda kanta sakamakon

wani yarr da taji, ya rungumeta ta baya ta

rike Hassan din da ya daura mata a cinya,

dayan kam ya hkura yyi shiru, da kansaya

shiga basa nonon ta bayansu, yana kissin

din wuyarta ta turasa da kyar ta kwace

breast dinta tace “ka bari kar ya kware,” ta

rungume danta ta shiga basa nonon a

nutse. Yyi tagumi hannu bibbiyu yana

kallonsu yana murmushin da shi kansa bai

san dalilin ba

.

… Ranar da xasu bar india inteesar nata

shirya kayan bbies din da Anty tace ta hada

gaba daya su tafi dasu don da bata yi niyyar

su dauki ko wani kaya ba, Aliyu ya fitada

Abban Najeeb da ya taso tun daga Nigeria

yaxo india sbda shi kuma tare xasu bar

india ranar, inteesar ta gama shirya kayanta

da na bbies gaba daya da na Aliyu, suna

kwance kan gado suna ta rigima duk sun

isheta ita kam tana ganin kkrin Anty da bata

gajiya da su, gashi bata iya daukansu gaba

daya lkci daya ba don nauyinsu tubarkallah

in ka gansu kmr yaran da suka yi wata uku,

Hassan ta fara dauka xata kai ma Anty kafin

ta dawo ta dauki Hussainin ta duba daki

bata ga Anty ba hkn yasa ta sauko xuwa

falon, Anty na xaune da bako a falon, ta

karasa cikin falon da sallamarta kmr xata yi

kuka tace “Anty ni wllh yaran nn sun isheni

sae suyi ta kukan karya suna damuna kuma

ba yunwa suke ji ba,” Anty tayi dariya ssae

ta karbeshi daga hannunta tace “ni basu

isheni ba da ma ki bar min su wllh,” inteesar

tayi dariya ta juya xata je ta daukodayan

suka yi ido hudu da wani mai kama da

Aliyunta a xaune a falon, ta kasa daina

kallonsa, he looks familiar, ta dauke kanta

da sauri xata bar wajen taji yace “fateema”

da mamaki ta juya tana kallonsa, sae a snn

ta tuna sa, ofcourse Dr din da yabata

maganin cire ciki ne a Nigeria, gabanta yyi

mugun faduwa, ta bar falon da sauri, Anty

ta shiga cewa “A ina kasanta Sadeeq,” ya

bita da kallo har tabace masa snn yace “Anty

ina kika san yarinyar nn,”inteesar bata sake

saukowa ba har ya bar gidan gabanta sae

faduwa yake, Anty ta shigo dakin tana

kallonta ta xauna snn tace “meyasa kika yi

hka Fateema,” inteesar ta sunkuyar da kanta

sae hawaye, Anty tayi shiru snn tace “to

Allah shi kyauta ya kuma yafe mana

kurakuranmu, Sadeeq kanina ne uwar mu

daya ubanmu daya, a Nigeria yake aiki, yyi

min bayanin komai,” inteesar ta share

hawayenta tace “baxan ma sake ba Anty, ki

basa hkurin karyan da nayi masa nasa ya

aikata abinda bae dace ba, duk da gashi at

lng lst sae da na haifesu,” Anty ta

rungumeta tace “shknn ya isa fateema ki

daina kuka, nima nayi masa fadan abinda

yyi bae dace ba,” kai kawae inteesar ta

gyada mata ta dauki Hussain ta fita tana

cewa shima yau xae koma Nigeria jirgi daya

xamu shiga idan Allah ya yrda. Ranar lahadi

karfe goma saura su inteesar suka sauka

kano daga lgs, a airport suka rabu da Abban

Najeeb, Sadeeq ma daga nn suka rabu

bayan yyi ma Aliyu alkawarin xae kawo

masu visit, shi yyi ta rainon Hassan a jirgi

yaran sun shiga ransa ssae, inteesar tayi

masa gdya ya shiga taxi ya wuce, Haisam ne

yaxo daukansu daga airport, ya gaida

abbanmu cikin ladabi snn ya gaidaAnty,

inteesar ta gaida shi tana murmushi ya juya

yana hararan Aliyu dake murmushi suka

kama hanyar gida gaba daya, falon Abba

Abbanmu ya sauka, inteesar da Anty kuma

gun inna suka sauka Hajiya tayi welcmin

dinsu ssae ta rasa inda xata sa inteesar da

ya’yanta ita ta hada masu breakfst aka kai

ma Abbanmu nasa can falon Abba, inteesar

da Anty suka yi tare, inna sae xuba take

masu ta rasa inda xata sa bbies da suka

xama kmr wasu yaran larabawa don kyau,

momy ta xo tayi masu sannu daxuwa cike

da fara’a mai sunanta na nane da ita, bata yi

wani miss din iyayen nata ba, yarinyar ta

rungume inteesar snn ta rungume uwarta

tana yi masu sannu da xuwa ta dauki twin,

Anty Nafeesa ma ta xo yi masu sannu da

xuwa baki har kunne, karfe biyar na yamma

gaba daya suka hallara falon Abba don Anty

sunce ranar xasu tafi kaduna don suna da

gida a can, har dasu inna gayyar sodi tunda

ba’a gayyace ta ba, inteesar na dakin Aliyu

lkcn kursum ta kwankwasa tace Abba na

kiransu, a tare suka shiga falon sae kunya

ya kama inteesar taxauna gefen Anty, shi

kuma ya xauna gefen Haisam,Abbanmu yace

“ina twins suke,” inteesar tace “sunagun

momy,” Abba yace “ina momyn take je ki ki

kirata,” inteesar ta mike ta fita xuwa ta kira

momynta, ta gama shirya yaran knn ta shigo

tace”momy Abba na kiranki,” momy tasa

hijab ta dauki daya ita ma ta dauki dayan

suka fito tana cewa”momy ihsaan fa wae,”

momy tace “tana gidan Zainab anjima xasu

xo da daddare, ita ma laulayi take,” inteesar

tace “Allah sarki Zainab, Allah ya bata lfya,”

inteesar tayi sallama ta shiga falon hka ma

mmy, cak momy ta tsaya daga bakin kofar

idonta a kan Abbanmu da shima nasa idon

na kantamurmushin da yake dauke da a

fuskarsa sakamakon hiran da suke yi da

Abba ya bace nn da nn, ya mike tsaye da

kyar yana kallonta cikin wani irin yanayi

yace “Zai zainab,” nn da nn hawaye ya cika

idon momy ta juya da sauri ta bar falon,

Abba ya mike yana kallonsa da mamaki, da

kyar dae yace”Alhaji umar ina kasan Zainab

din,” Abbanmu da ya rikice lkci daya yace

“wllh wllh matatace,” ya juya yana kallon

inteesar, da sauri ta mike ta fice daga falon,

Abba yace “a ina ta xama matarka”

Abbanmu ya girgixa kai yana kallon Anty

dake kallnsa da mmki yace “matata ce wllh”

inna ta mike tayo waje da ido tace “yau

naga tsiya a ina ta xama matarka ni

Rahmatu, Bukar ina Kaso wanna tabbaben.

Inteesar_____2*16

.

Khaleesat Haiydar

.

Abba ya juya yana kallon inna don takaici ya

ma rasa me xae ce mata, ita ko ta dage sae

an gaya mata inda aka samo Abbanmu, a

fusace Anty Nafeesa tace “don Allah idan

baxa kiyi shiru ba inna xa mu bar maki falon

nn, haba don Allah” shi kam Abbanmu

kallonta kawae yake daga tsayen da yake,

Abba yace “to Alhaji Umar ae bayani xaka

mana ta ynda Zainab ta xama matarka,”

Abbanmu ya koma ya xauna ya kasa cewa

komai har lkcin idonsa na bakin kofa kmr

xae

bita, sae da Abba ya kuma maimaita masa

tambayar snn a hankli yace “matata ce,” a

fusace inna tace “yau naga abinda ya isheni

don Allah a fitar min da wnn mutumin na

daina ganinsa,” Abba ya hade rai yace “don

Allah baaba ki fita ki bamu waje, dama bbu

wnda ya gayyato ki nn,” ya maida dubansa

ga

Abbanmu yace “to ae bayani xaka mana,”

Abbanmu ya dan yi shiru snn yace “matata

ce

kusan shekaru sha takwas da suka wuce

baya,” kowa yyi shiru yana kallonsa, Abba

yace “to me ya raba ku,” ya girgixa kai yace

“wllh bamu rabu ba,” Abba yace “a wani

garin

kuke lkcn tana matarka,” Abbanmu yace

“Misra,” Abba yace “to me ya dawo da ita

Nigeria,” Abbanmu yyi shiru na dan lkci snn

yace “wllh nima ban sani ba,” Anty ta mike

ta

fita waje, Abba bae kuma cewa komai ba ya

juya yana kallon inna da ta cika tayi fam sae

huci take, Abba ya mike yace yana xuwa ya

fita, a daki inteesar ta tarar da momynta

xaune tana kuka, ta sulale gabanta

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button