HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

xuciyartana bugawa tace “momy waye shi,”

sae da momy ta dau lkci snn tace “shine

mahaifinki inteesar,” inteesar tayi shiru

hawaye na bin kuncinta tana kallon

momynta

da kyar tace “shine Abbana,” momy ta gyada

mata kai, inteesar ta fashe da kukan da bata

san dalilinsa ba, kukan farin ciki ne, na

bakin

ciki ne ta kasa ganewa, ynxu Abbanmu shi

ya

haifeta, sallamar Anty yasa gaba daya suka

juya sun kallon bakin kofa, har daki ta shigo

ta xauna tana kallon momy tace “kiyi hkuri

Zainab, nasan da lbrinki da ddewa, amma

karki ga laifin Umar, kullum kina ransa,

kuma

bbu inda bae shiga ba don nemanki though

nasan ba lallai ki yrda da abinda nake gaya

maki ba,” momy ta kasa ce mata komai

inteesar kam sae kuka take, Anty ta

rungumeta tace “Allah sarki inteesar dama

yace min yana ganin Zainab dinsa a idonki,”

Abba yyi sallama ya shigo falon snn ya

karasa cikin dakin, mikewa Anty tayi ta ja

inteesar suka fita, falon ta mayar da ita

Abbanmu sae kallonta yake da ganinsa

kasan

yana cikin damuwa a lkcn, inteesar ta kasa

daga kai ta kalleshi sae hawaye take, Aliyu

ya

girgixa mata kai alamar ta daina kukan, inna

ta tabe baki tace “to yau dae xan ga karshen

wnn tsiya,” bbu wanda ya tanka mata a

falon,

bayan kmr minti goma Abba ya dawo falon

da

momy, Abbanmu sae kallonta yake, Abba ya

juya yana kallonsa yace “to ynxu Alhaji Umar

ya kke son ayi don dae ynxu Zainab matata

ce,” inna tace “ya ko xa’ayi,” da sauri

Abbanmu yace “ni bance ayi komai ba,”

Abba

yace “to me ya rabaka da Zainab can misira,

har ta dawo nn Nigeria” Abbanmu yace

“wllh

wllh ban sani ba, ni dae nasan auren

soyayya

muka yi kuma a katsina na aurota ta dalilin

wani abokina, amma lkcin ina da mata a nn

egypt, danginta suka bani ita bayan anyi

komai muka tafi egypt, iyayena yan can ne

amma sun rasu, to a gskya nasan matata ta

farko bata da kirki ko kadan, kuma Zainab

tana da hkuri fiye da ynda mutum xae yi

xato,

snn ni din Allah yyi ni mai dukiya watan mu

takwas da Zainab na rasa abinda ya faru….”

da sauri inna ta dakatar da shi a fusace tace

“karya kke, ca tayi guduwa kayi ka barta,”

Abbanmu yace “wllh baaba ni ban san ya

akayi ba,” ya sauko kasa yana kallon inna

hawaye cike idonsa yace “ki tambayeta

mama,

ni ban taba cutarta ba ko sau daya a xaman

da muka yi, wllh bbu inda ban shiga neman

Zainab ba can katsina da naje danginta ca

suka yi basu ganta ba, don Zainab

marainiyace,” sae a snn inna ta fara matsar

kwalla tace “to nice nn na tsinci Zainabu da

tsohon cikin inteesar, na kuma taimaka

mata

don na gaji taimako a wajen ubana, kuma

duk

wanda baya taimako ya tabe, ni nn bbu

abinda bn yi ma Zainabu ba har ta haihu

nasa dana yyi mata suna, tace min bata da

kowa sae Allahnta se kai, nn na tilasta Bukar

ya biya mana kudin jirgi muka je nemanka

amma sae muka tarar ma wae har ka sayar

da gidan” Abbanmu sae yi magana inna ta

dakatar dashi a fusace tana kuka wiwi, “yi

min

shiru, to wae ma tunanin uban me kke ka

gudu ka bar mata da tsohon ciki,” ta share

hawaye ta tsuke fuska ta rungume

hannayenta

ta rike haba tana Kallonsa tana jira ansa

.

…. Abbanmu ya rasa me xae ce ma inna ya

sunkuyar da kansa kawae, Abba yace “haba

inna ynxu ai komai ya wuce, don Allah ki bar

maganar nn hka,” Inteesar ta kasa xama a

falon tana kuka har lkcn ta mike ta fita,

Abbanmu ya bita da kallo shima hawaye a

nasa idon, Momy kam kanta na kasa bata

dago ba tunda ta shigo, mikewa Aliyu yyi

shima ya fita daga falon, bangarensu tayi

don hka ya bita da sauri har ya isketa ya

jawota jikinsa yace “haba bbyna don me

kika fita,” kasa ce masa komai tayi sae kuka

take, ya kama hannunta yyi bangarensa da

ita suka shiga bedroom dinsa ya xaunar da

ita kan gado yace “yau ranar farin ciki ne a

gareki kanwata, bae kamata kiyi kuka ba

gode ma Allah xaki yi,” bata ce komai ba ya

rungumeta yace “kar ki sake wnn kukan

dear,” gyada masa kai kawae tayi tana

kirjinsa, kursum tayi sallama bakin kofa, ya

mike ya fita xuwa falo snn ya bude kofar,

Hussaini ne a hannunta yana kuka, ya

karbesa tace “ina xuwa na dauko dayan

shima kuka yake,” ta juya da sauri ya shiga

daki ya mika ma inteesar shi, ta karbesa,

snn ya koma ya karbo dayan ya rufe kofar

ya dawo ya xauna gefenta yana kallonta

tana ba Hussaini nono, a hankali yace “wani

suna xamu sa masu Wife?” tayi shiru bata ce

komai ba, ya jinginar da kansa jikin nata

yace “na lura kin kasa sakin jikinki da ni ko

fateema,” tayi murmushi tace “eh mana, ae

kai ko….” da sauri ya rufe bakinta yace “no

fateema, let bygones B bygones, plss,” ta

kwantar da yaron hannunta ta juya tana

facin dinsa xata yi magana ya rungumeta a

hankali yace “ban san me xan maki ki yrda

ina sonki ba fateema” hawaye ya cika

idonsa yace “ki yrda dani inteesar ni din me

sonki ne da gskya wllh,” ta gyada masa kai

tace “na yrda,” ya dago kanta yana

murmushi yace “thank yhu fateema,” ita ma

tayi murmushin snn tace “Sunan Abba nake

son a sa ma Hassan, Hussaini kuma ka xabi

sunan da kke so” yyi murmushi ya

rungumeta bae ce komai ba. washegari da

safe inna tasa inteesar taje gun mahaifinta

su gana da kyau tunda momy ma tace ta

yafe, bata yi mata musu ba taje ta samesa a

falon Abba, shi kadae ne xaune a falon da

yan biyu, ta karasa ta xauna ta gaishesa

kanta a kasa, ya amsa yana murmushin jin

ddin ganinta, sun dde suna hira da Abban

nata tana basa lbri iri iri yawanci duk akan

inna har lkcn sllhn azahar yyi yace xae tafi

masallaci ta dauki yaranta tayi gun momynta

dasu. Washegari da safe aka rada ma twins

suna, Hassan aka sa mashi Abubukar

Sadeeq, Hussaini kuma aka sa mashi Umar

Faruuq, sunan Abbanmu, rago hudu aka

yanka masu, kuma ba ayi taron suna ba, su

Anty da Anty Nafeesa da wasu kawayen

Hajiya ne suka yi aikin naman, kwanan

Abbanmu da Anty uku a gidan suka fara

shirin komawa india bayan komai ya

daidaita, ya ba twin kyautan million daya,

inna ta karbe wae xata ajiye masu har su

girma, yyi ma inna ma kyauta mai yawa, snn

ya mallaka ma inteesar gidansa dake

kaduna, Anty Nafeesa ta shiga gyara

inteesar don itama xata koma dakinta kmr

ynda Abba yace, ranar da Abbanmu da Anty

suka wuce ranar Aliyu ya dauki matarsa da

yaransa da daddare suka koma gida bayan

Abba yyi masu nasiha ssae kan sun xauna

lfya, yana rike da yaransa tana biye dashi a

baya suka shiga gidan, ya kwantar dasu kan

kujera ya rungumeta yace “New life

inteesar,” murmushi tayi bata ce komai ba

ta haura sama, komai na gidan sabo ne, har

dakinta ma an canxa mata furnitures, ta fito

daga wanka ya shigo dakin rike da twins

yana mata wani irin kallo yace “yunwa suke

ji dear,” ta karbi Hussaini a hannunsa, ya

taimaka mata ta hada masu madara tana ba

daya, shima yana ba daya. Wani sabuwar

rayuwa me cike da tsan tsan so da kaunar

juna suka bude a gidan, Aliyu ya xama kmr

bawanta gashi bae kaunar yaga ta bata rae

nn da nn yake rikicewa, duk yamma sukan

shiga garden da twins dinsu su xauna, yana

karanto mata diary dinsa tun daga farko,

wani guri tayi dariya wani gun kuma tayi

kuka, wani kuma taji haushi, abun dae ba’a

magana, tunda suka dawo gidan Aliyu bae

taba nuna mata yana son kusantarta ba

sbda tsoranta, duk da daurewa kawae yake

don mugun sha’awarta ke dawainiya da shi.

Ko kadan ba ita ke wahala da yaran ba

komai shi ke masu, nono kadae ne

tsakaninta dasu duk da tasan ba dorewa

hkn xae yi ba don dole xae fara aiki, satinsu

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button