HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

ja motar suka fita daga gidan, har suka isa

gida bae ce mata ba ita ma bata ce masa ba,

gabanta ya shiga faduwa don bata san me

xata shiga ta tarar ba, da kyar jikinta a mace

ta fito daga motar ta jira shima ya fito, bae

ko kalleta ba ya nufi gate xuciyarta na

harbawa da sauri da sauri ta bi bayansa

suna shiga gidan falon abba taga ya nufa,

ita dae tana ta biye da shi a baya kmr jela, a

bakin kofar Abba suka ci karo da momy

xata fito daga falon, inteesar ta koma baya

da sauri kuma a tsorace, momy ta bi ta ta

cafketa, ihu ta fasa a tsorace momy ta shiga

xuba mata mari tana duka kmr an aikota,

kuka ta dinga rusawa tana ihu a gidan Abba

ya fito da sauri yana kallon momy a fusace

yace “kina da hankali kuwa Zainab, meye

hka kike yi,” ko kallonsa bata yi ba sae

jibgarta take tana tumble da ita, ita ko bata

fasa ihu da kukan da take ba, Aliyu ya dauke

kansa ya koma gefe ya tsaya ya lumshe

idonsa, su Hajiya da umma duk suka fiffito

daga dakunansu su Rahma duk sun tafi sch,

duk irin masifar da Abba ya dinga yi ma

momy ransa a bace kan ta sake inteesar kin

sakinta tayi, har sae da ta kai ta kasa, su

Hajiya da umma dae na tsaye sae murmushi

suke, Hajiya na cewa “to wnn abu dae idan

bakintsa mata aka yi ba taya yar mitsitsiyar

nn tasan wani cire ciki” daga nisa suka ji

Muryar inna tana tahowa da gudu tana

cewa “muryar waye nake ji hka kmr ta

Inteesar uban me ake mata,” ta karaso tana

haki, tana ganin abinda momy ke yi ma

inteesar tayo waje da ido ta fasa ihu “meye

hka xan gani Zainabu, akuya kika samu ko

me? kashemin ita xakiyi don uwarki,” sae a

snn momy ta saketa, inna ta fashe da kuka

tana kallonsu gaba daya tace “amma dae

Allah ya isa ban yafe maku ba, ynxu Bukar

har da kai aka taru xa a kashe yar mala’ikan

Allahn nn don ta xubar da wani wahalallen

cikin Aliyu dake neman aikata lahira, to duk

shegen da bae fasa dukanta ba bae haifu

cikin uwarsa ba ” ta dago inteesar dake ta

rusa kuka ita ma tana nata kukan ssae tace

“Allah ya isar maki kuma ciki kin isa ne yasa

kika xubar da shi, mu je ga ruwa can na

daura xan maki wanka” taja ta tana dingishi

suka yi sashinta tana huci, Aliyu ya juya yana

kallon Abbansa da ya bi su da kallo shima,

snn ya girgixa kai kmr xae hadiye xuciya yyi

hanyar fita daga gidan Abba ya kirasa. Allah

sarki Babana Aliyu, but ol d same Allah shi

kara, na ma tuna ko waye kai da.

.

Inteesar na xaune falon inna

tana cin tuwa da lafiyayyan miyan vegetable

da inna tayi mata yaji

nama da kifi da ganda, sae tura abunta take,

ga farfesun kayan ciki

da na kai gabanta ga fura mae sanyi shima

duk a gabanta, inna ko

na xaune gefenta tana tayi mata hira tana

kyalkyala dariya, inteesar

dae hankalinta na kan abincinta har ta

manta rabon da ta ci tuwo

sae indomie kmr mayya kullum, tun safe da

inna ta ja ta tayo sashin

ta da ita bbu wanda yaga fuskar xuwa ya

samesu har Abba, Aliyu

kam Abba ne ya hanasa xuwa don yasan

halinsa, Haisam ma baram

baram suka yi da inna daga yaxo yi ma

inteesar fada, ransa a bace

ya bar falon, sallamar faruuq yasa inteesar

ta jawo hijabinta da sauri

don daga ita sae yar shimi, suka amsa masa

sallaman inna na washe

baki ya nemi guri ya xauna ya gaida inna ta

amsa cike da jin ddi ta

mike ta kwaso masa lemo a fridge dinta,

inteesar ta gaishesa tana

murmushi ya amsa ba tare da ya kalleta ba,

tace “ya faruuq Zainab

fa?” yace “tana lfya,” ta ci gaba da cin

tuwonta inna nata yi masa

hira mara tushe sae binta yake da uhm, sae

da ya jira don kanta tayi

shiru snn ya hade rae yana kallon inteesar

yace “inteesar wajen ki

naxo,” ta dago tana kallonsa hka ma inna,

yace “am vry disappointed

in yhu inteesar, never knew yhu 2 b

foolish….” da sauri inna tace

“meye wnn kke cewa, ka fada wanda xanji

mana,” ya juya yana kallon

inna yace “Haba inna, ynxu abinda inteesar

tayi ta kyauta knn da ba

ki son a mata fada, rae biyu fa ta hallaka dan

wauta irin nata, kuma

ace baxa a mata magana ba” a fusace ya

karasa maganar, inna ta

dafe kirji kmr xata yi kuka tace “rae biyu fa

kace, dama yan biyu ne

knn?” faruuq yace “au ke da duk abinda ake

baki sani ba inna,” inna

tayi narai narai da ido tace “ni ina nasani,

ynxu yan biyu ta xubar

faruuq, ko daya bae rage ba,” ta juya tana

kallon inteesar dake ta

tura tuwanta abunta fuskarta a daure, can

ta juyo tana kallonsa tace

“to hka Allah ya kaddara sae a dau na

annabi, yarinya dae bata gama

mallakar hankalinta ba bare ace xa a mata

fada ynxu, kawae sae dae

ace Allah shi kyauta, su kuma Allah ya ji

kansu,” faruuq don takaici

kasa cewa komai yyi, can dae yace “meyasa

xaki dinga cewa hka

inna, inteesar din ce yarinya ynxu,” inna ta

hade rae tana kallonsa

tace “naga dae alamar kaima ka fara xama

munafuki, tashi ka ban

waje idan har wnn maganar ce ta kawo ka,

to jefar da ita kuke son

nayi kome, dama Allah yyi yaran baxa su

wuce wata uku a cikinta ba,

don hka ku shafa ma jikata lfya” faruuq ya

mike ransa a bace yace

“to inna, Allah ya baki Hkuri ni xan koma,”

tace “eh Allah ya kiyaye,”

ya juya ya fice daga falon, inna ta ja dogon

tsaki tace “munafukan

bnxa kawae, ci ki koshi kije ki kwanta ina

fatan dae jinin ya tsaya

gaba daya ynxu.” Da daddare inteesar na

kwance gefen inna duk da

fankan dake aiki a falon tana tayi mata fiffita

suna hira, Abba yyi

sallama, inteesar ta mike xaune da sauri

tana kallon inna, inna tace

“tsaya tsaya kar ka shigo min,” ta juya tana

kallon inteesar murya

kasa kasa tace “maxa tashi ki shiga daki,” da

gudu inteesar ta shige

daki ta rufe kofa, inna ta rungume

hannuwanta tana sakace hakori

tace “yauwa xaka iya shigowa” Abba ya

shigo dakin da sallamarsa ya

xauna ya gaidata yana kallonta, ta amsa bbu

yabo ba fallasa, yyi

shiru na kusan minti biyar snn yace “baaba

fateema fa” inna ta hade

rae tana kallonsa tace “ya aka yi,” cikin fada

Abba ya fara magana

“haba baaba, ni ynxu kina gwada ma yaran

nn bani da iko da su ne

kome, ya yarinya tayi laifi irin wnn nasa a

kawo min ita gida ki

kunshe ta a daki bbu wani bayani, kuma ke

ba yi mata xaki yi ba,

ynxu kina gwada mata abinda tayi tayi dai

dai knn kome,” inna ta

marairaice ganin yanda ransa ya baci tace

“to wae Bukar maganar nn

bata wuce bane ko me, naga dae ya ya ba

dawowa xasuyi ba,” Abba

ya shiga kiran inteesar a fusace “fateema

fateema,” kmr munafuka ta

fito da hijab har kasa, inna se ca take baxata

fito ba koma inteesar,

Abba yace “maxa ki wuce falona ki jira ni,” a

fusace yyi maganar don

hka bata saurari inna ba ta fice kmr

munafuka gabanta na faduwa,

inna tace “to wllh sae na bi ku,” bae tanka ta

ba ya fice, ta fixgi

gyalenta da sauri ta fice ta bi bayansu,

gaban inteesar yyi mugun

faduwa ganin su Hajiya da ma momynta har

ma da Anty nafeesa da

ta bi ta da harara a falon ashe ta xo gidan,

ko inna ma bata sani ba,

inteesar ta saci kallon Aliyu dake xaune

gefen Haisam, ta rasa inda

xata xauna don kowa haushinta yake ji a

falon, Abba ya shigo ya

xauna yana kallonta ta sunkuyar da kanta

har lkcn tana tsaye, cikin

ikon Allah sae ga inna ta shigo falon tana

haki, tana kallon Hajiya

tace “ke tashi ki ban waje in xauna,” Hajiya

bata yi musu ba amma in

ranta yyi dubu ya bace, ta mike inna ta

xauna tace “xo xauna nn

inteesar,” inteesar ta xauna gefen inna,

Hajiya kuma ta nemi wani

wajen ta xauna ranta a bace. Inteesar ta

daga kai a hankali ta saci

kallon Aliyu taga kallonta yake, duk ya koma

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button