HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

ya

ci gaba, “a nan kin nuna kmr rashin kulawar

da

yake nuna maki ne yasa kika aikata abinda

kika

aikata, to Fateema baki san hanyar gida bne,

ko

in kin xo akwae wanda xae ce maki don

me” a

hankali tace “Abba banyi wnn tunanin ba,”

Abba

ya girgixa kai yana kallon Aliyu yace “to

malam

rubuta mata takardarta, Allah ya hada kowa

da

rabonsa, ni nayi kuskure tun farko na baka

auren

fateema duk da ka nuna min baka sonta”

Aliyu

ya juya yana kallonta, ita ma kallonsa take,

ya

maida dubansa ga Abbansa yace “srry ba

rashin

kunya nake mka ba Abba, amma taxo ta

shake ni

ta kwata, ko kuma ta saki kanta da kanta,”

yana

kai wa nn ya mike yana huci xae bar falon,

Abba

ya daka masa tsawa yace “don uwarka ni

nayi

maka magana ko fateema” Inna ta mike a

fusace

tace “yau naga tsiya, yarinya tace bata son

aurenka ka sallameta mana ko ana yi dole

ne, ae

ba rasa manema tayi ba, ko gobe ta fita titi

santalelen yaro me katuwar mota wanda ya

fi ka

komai ne xae biyo ta wllh, yo tsami gaye da

kai

idan ba tsautsayi ba ma me xae kai ta

aurenka

sai tsayi ba hankali kmr bishiya,” abun

dariya

abun takaici, a walakance Aliyu na kallon

inna

yace “ae sae ki rubuta mata sakin ki bata, ko

kuma ku hadu ku shake ni ku karba,” yyi

tsaki a

fusace ya juya xae fita Abba yace “kar ka

kuskura ka fita daga falon nn, kanka rawa

yake

Aliyu, ita mahaifiyar tawa kke gaya ma

magana”

inna ta fashe da kuka tace “yo sabon abu ne

wnn, ae sae Allah ya mana hisabi da Aliyu”

Haisam ya mike ya fice daga falon, hkn ma

Momy, ran Abba a bace kuma a nutse yana

kallon Aliyu yace “bani takardar Fateema

ynxun

nn Ali kar na nuna maka d odza side of me,”

cikin tsawa ya karasa maganar, Aliyu yyi

shiru

yana kallonsa yana huci, inna tace “ba

magana

ake maka ba salubabbe kawae,” ya juya

yana

kallon inna tace “daina kallona Munafuki

kawae,”

inteesar dae kanta na kasa, ya juya ya kalleta

snn yyi huci me xafi ya ciro takardar da ke

Aljihunsa da pen ya daura takardar kan

hannun

sofa, snn ya duka ya fara rubutu a jiki.

Inteesar

ta dago a sanyaye tana kallonsa hawaye na

bin

kuncinta, Abba ma kallonsa yake ko kiftawa

baya

yi, hka ma Anty Nafeesa, inna tayo waje da

ido

ta dafe kirji tace “lah rubutawa xae yi

Bukar”

.

.. Inna ta fashe da kuka ta mike tsaye tana

cewa “Bukar kayi shiru, kaga fa rubutawa

yake, lah ha ila ha ilallahu mahammadur-

rasulillahi sallallahu alaihi wassallama, Bukar

kayi wani abu mana” Abba kam kasa cewa

komai yyi sae kallon Aliyun yake, Anty

Nafeesa ta jinginar da kanta jikin kujera

tana kallon ikon Allah, har Aliyu ya gama

rubutunsa ya mayar da pen din cikin

aljihunsa yana kallon Abbansa yace “gashi

nn na rubuta mata,” Abba yyi murmushin

takaici yace “to ka kyauta,” ya dauke kansa

ya shiga linke takardar neatly yana kallon

inteesar dake kallonsa har lkcn tana

hawaye, ya karasa gabanta yana mata

mugun kallo ya jefa mata takarda snn ya

juya xae fita inna ta bi sa da gudu ta cakumi

kwalarsa tace “don uwarka jikartawa ka

mayar baxawara, to Allah ya isa bamu yafe

maka ba, sae Allah ya saka mana,” Abba yace

“ki rabu dashi baaba,” inna tace “naki din,

dama nasan har da hadin bakinka ae,” ta

fashe da wani matsanancin kuka ta xube

wajen tana daddaga hannu sama, Aliyu yyi

yar dariya rainin wayo ya juya ya fice daga

falon, sae a snn umma dake xaune har lkcn

bata ce komai ba ta mike ta bar falon

xuciyarta fal murna don dama abinda take

jiran gani knn, kuma ta gani, ynxu kuma xa

taje tayi break din ma Hajiya gud News din,

Abba ya sauke ajiyar xuciya yana girgixa

kansa, Anty Nafeesa ta mike ta nufi gaban

inteesar ta dauki takardar da Aliyu ya jefa

mata ta koma ta xauna tana warware wa,

inteesar kam hade kanta tayi da gwiwa tana

rera kuka a hankali, Anty Nafeesa ta gama

karanta content din takardar ta ajiye kan

kujera kusa da Abba ta mike ta fice daga

falon, inna ta mike ta dago inteesar tace

“tashi mu je, sae me don ya sake ki, abinda

ynxun nn kina fita masu mota xa su biyoki,

uban waye xae kalleki yace kin taba aure

idan ba dan bakin ciki ba, ae gwanda da

kika kwabar da cikin don da ganin

jarababbun yara ne, mu je kawae Allah ya

isar mana” sae a snn inteesar taji sanyi ta

mike tsaye inna ta shiga share mata

hawayenta, Abba kam idonsa na kan

takardar da Nafeesa ta ajiye masa bayan ya

dauka, yana gama karanta cntent din ya

sauke ajiyar xuciya tare da jinginar da kansa

jikin kujera yace “gashi nn fateema,” inna ta

ja hannunta xasu fita tace “rabu da shi

da’alla muje me xaki yi da shi su da suka sa

shi ya sake ki ae sae su cinye,” Inteesar ta

kasa bin inna ta koma a sanyaye ta karbi

takardar a hannun Abba, Abba yace “kiyi

hkuri Fateema ni na ja maki komai,” ta

kirkiro murmushi ta karbi takardar inna tayi

tsaki ta ja ta suka fice daga falon tana cewa

“yo idan bata yi hkurin ba ya ake son tayi

dama bayan an gama cutarta,” inteesar dae

jikinta a mace suka isa falon inna, inna ta

karbe takardar hannunta da ta kasa

dubawa har lkcin, tayi michi michi da ido

tana kallon rubutun ita nn karatu take kmr

tasan me aka rubuta jikin takardar tayi tsaki

ta cukuikuye takardar ta jefar bakin kofa

tace “shege kawae rubutun ma kmr ta

agwawa,” ta juya tana kallon inteesar da ta

xauna kan kujera ta kura ma TV ido tace

“maxa je ki kiyi wanka ki xo ki kwanta, kar

ki sa komai a ranki kinji” a sanyaye inteesar

ta mike ta shiga dakin inna tayi kwanciyarta

kan gado kawae don baxata iya yin wankan

ba.

.

Washegari da safe inna na share falo ta ga

takardar da ta jefar bakin kofa, tace “na

share

wn shegen takardar Inteesar,” inteesar da

har

lkcn ke kwance a daki tayi shiru kmr baxata

ce

komai ba sae kuma tace “ki ajiye kawae kar

ki

share,” inna na gama sharan ta hada mata

ruwan wanka ta kai mata bayi duk tana

kwance, inna tace “maxa ki tashi kije kiyi

wanka kadda ruwan ya huce,” ta mike

xaune

da kyar ta fara cire kayan jikinta xata shiga

wankan inna tace “to me xan hada maki na

kalaci kan ki fito,” inteesar ta dan yatsine

fuska

tace “ni waina kawae xa a siyo min,” inna

tace

“yo ae wnn ba wani abu bne bari na kira

kursum kan su tafi makaranta su siyo maki,”

inteesar na shiryawa a dakin inna taji

muryar

momynta ta xo gaida inna, ta hanxarta ta

gama abinda take ta fito da sauri don ta

gaidata don ba xuwa sashinsu xata yi ta

jibgeta ba, gefen inna ta xauna tace “ina

kwana momy,” ba tare da ta kalleta ba ta

amsa da “lfya lau,” inna tace “ya kina amsa

mata kmr ana tilasta ki,” momy ta dan yi

murmushi ta mike tsaye tace “bari naje na

gama kimtsa ihsaan inna,” inna ta tabe baki

bata ce komai ba momy ta fice, inna tace

“wannan wannan da ba dan a gabana ta

haife

ki ba da sae nace ba uwarki bace, bata

sonki

ko kadan, to wae da wanne xaki ji,” inna

tayi

tsaki tace “Allah shi kiyaye,” inteesar dae

bata

ce komai ba tana ta kallo abinta, can ganin

inna tayi shiru yasa tace “inna ni ina son

xuwa

gida in kwaso kayana bani da kaya ko daya

a

nn da xan sa,” inna tace “Aa ba sae kin je ba,

xan sa su kursum su je su kwaso maki

kawae,

me xae kai ki gidan nn kuma” inteesar ta

hade

rae tace “to sanin me da me xasu kawo min

xasu yi, ni wllh da kaina xanje bbu wanda

xae

je dauko min kayana,” inna ta bude baki

tana

kallonta, can ta rufe bakin tace “ke dae

wahalalliya ce wllh, don ubanki idan kika je

kika

hadu da shegen kiyi ya?” inteesar tace

“meye

ruwana da shi an dde bamu hadu ba, bari

ma

kiga ynxun nn xan shirya na tafi wllh, kuma

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button