INTEESAR 4

kiyi
ma Abba maganan yaushe xa a kwaso min
kayan dakina gaba daya” inna tayi shiru
tana
kallonta snn ta tabe baki tace “to ni dae ba
ruwana, ki tsaya kuma ki karya,” waina uku
inteesar taci ta wanke hannunta tace ta
koshi,
inna tace “to ni dae banda ko sisin da xan
baki
kudin mota,” inteesar tace “ai kam sae ki
nemo
shi don nima bani da kudi,” inna tace “bari
naje
gun Zainabu na ranto dari biyar to,” inteesar
tace “oho ni dae ki nema ki bani, kuma fa
karki
ce mata nice xanyi amfani dashi” inna tace
“to,” snn ta fita xuwa ranto dari biyar, ko
minti
goma ba ayi ba ta dawo rike da dubu daya
tace “gashi nn har dubu daya na samu,”
inteesar tace “yauwa innata shi yasa nake
son
ki,” ta karbe kudin ta saka takalminta ta fice
daga gidan inna ta rakata har gate snn ta
koma ciki. A dai daita sahu ta dauka har
gidan,
tana sauka ta tambayesa nawa xata bashi
yace “dari biyar,” bata damu ba ta mika
masa
dubu dayan ya bata canji, ta juya tayi hanyar
gate, tana danna bell maigadi yace “waye,”
tace “ka bude min malam,” ya bude gate din
ta
shigo tayi balcony abunta, bude ta tarar da
kofar shiga falon, ta shiga cikin falon tana
kalle
kalle, kamshin soye soye ke ta tashi a
kitchen
din ta dan karasa kitchen din a hankali ta
leka,
taga Safeena ce ke ta soye soye tana waka,
ta
dan tabe baki tayi hanyar stairs duk cikin
sanda take tafiyar, a hankali ta bude kofar
dakinta ta shiga ta rufe snn ta sauke ajiyar
xuciya, ta shiga bude boxes dinta tana cire
kayayyakin da xa ta dauka, a dan babban
box
ta shiga xuba kayan, ta kwashe kayan make
up dinta da turarruka duk ta xuba ciki har
da
jewelries, snn ta koma kan takalma suma ta
fara xaban wa inda xata dauka, kofar ta taji
an
bude, ta juya a tsorace suka yi ido hudu da
Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta dauke
kanta ta dake ta cigaba da harhada kayanta,
shi ko ya rungume hannayensa ya jingina
jikin
kofar ya harde kafaffunsa yana mata wani
irin
kallo yana murmushin mugunta, da kyar ta
gama kwasan abubuwan da xata kwasa
don
duk gabanta faduwa yake, ta xuge xip din
ta
daga akwatin, snn ta dauki hijab dinta ta sa,
ta
shiga jan akwatin tayi bakin kofa, tana isa
bakin kofar ya sauke kafarsa, ya gyara
tsayuwarsa a bakin kofar, ta hade rae tace
“xan wuce.
Aliyu yyi murmushi yana kallonta daga sama
xuwa kasa yaki cewa komai kuma yaki bata
hanya, ta hade rai tace “Magana fa nake, ka
bani hanya in wuce,” yyi dariya irin ta
mugunta yace “bi ta kaina ki wuce,” ta galla
masa harara a fusace tace “wnn wani irin
iskanci ne, ka bani hanya nawuce mana,” ya
fixgota yana mata wani shu’umin kallo, ta
tsorata ssae, ya shigo dakin yana rike da ita
ya kulle kofar tare da sa key, ta yo waje da
ido a tsorace, a hankali ta saita muryar ta
dan marairaice masa tace “Haba ya Aliyu me
hka kke yi, kaji tsoran Allah mana wnn ba
girmanka bane,” ba karamin dariya ta basa
ba, don bae san lkcn da dariyar ma ta kubce
masa ba, tayi tsaki ta buge hannunsa daga
rikon da yyi mata ta rike handle din akwatin
ta xata yi hanyar kofa, ya fixgota yace “ae in
kin ga kin bar gidan nn yau to wasu yan
biyun sun dasu a mahaifarki ne,” tace
“auxubillahi minash shaidanir rajeem, meye
hka kke cewa ya Aliyu,” dariya yyi yace “ae
sae dae kece shaidaniyar a cikin dakin nn,”
ta fashe da kuka tace “me yasa xaka dinga
abu kmr ba musulmi ba, ni don Allah kaji
tsoran Allah ka rufa min asiri ka bar ni na
fita,” yyi murmushi yace “iyye, sannu
musulma me tsoran Allah” tayi tsaki ta
turasa da karfi ta ja akwatin ta, ya kuma
fixgota ya jefar da ita kan gado, a gigice ta
fashe masa da kuka tace “na shiga uku na
lalace, wayyoo Abbana don Allah ya Aliyu ka
bari,” ta mirgina ta dayan side din da sauri
ta sauko daga kan gadon tayi hanyar
bathroom da gudu, ya sha gabanta yana
mata wani irin kallo yace “in ma xaki tsaya
ki tsaya kar na wahalar dake,” ta durkushe
wajen ta fashe da wani matsanancin kuka
tace “wayyoo Allahna na shiga uku, don
Allah ya Aliyu kaji tsoran Allah ka kyaleni in
fita,” dagota yyi ya jinginar da ita jikin
bango yana mata wani irin kallo ya cire
hijab din jikinta ta shiga dukansa tana kiran
inna, wani gigitattcen mari ya kai mata nn
da nn tayi still marin har cikin
kwakwalwarta, riga da xani ne jikinta ya
cire xanin, ta rumtse idonta jikinta na rawa
hka ma muryarta tace “wayyo Allahna, ya
Aliyu” wani mahaukacin kiss ya shiga mata
kmr xae cinyeta, jikinta sae rawa yake kuma
bata yi gigin hanasa ba, ya dauketa cak ya
kwantar kan gado ya rabata da kayan
jikinta ya shiga mata abubuwa masu rikita
lissafi, nn da nn ita ma ta fara dauke wuta,
da kyar ta shiga turasa muryarta na rawa
tace “ka bari ya Aliyu, bana so, tsoro nake ji,”
bae ma san tana yi ba duk ya fita
hayyacinsa, ya kankameta kmr mae rada
dab da kunnenta yace “plss kar kiyi min
kuka fateema baxa kiji xafi ba,” jikinta ya
dau rawa a tsorace tace “A’a tsoro nake ji
yaya xae min xafi,” ya girgixa mata kai da
kyar yace “rufe idonki,” da sauri ta rumtse
idonta ta kankamesa, ba shiri ta sakesa tayi
yar kara, yana rike da ita da sauri yace “kinji
xafi ne,” kmr xata yi kuka tana mayar da
numfashi tace “A’a,” snn ta kankamesa. To
ni dae da gudu na fita don ba ruwana,
anjima na dawo.
.
Aliyu bae sarara mata ba sae da ya ga ta
fara kukan gajiya, snn ya fada gefenta ya
rungumota yana kissin din wuyarta, a
hankali ya rada mata a kunne, “u re
different Fateema, so so cweeeet,” ta turasa
da karfi ta fara kkrin mikewa, ya matse ta
jikinsa yace “ae baki isa ba, bayan na gama
biya maki bukatarki xaki kawo min iskanci,
dama abinda ya kawo ki knn,” ta fashe da
kuka tace “Allah ya isa na, ni wllh ka sakeni,”
ya saka bakinsa cikin nata yana kissin dinta,
turasa ta shiga yi ya dan gatsa mata cizo a
labbenta, tayi kara, ya kankameta yace “last
round sae na bar ki kiyi tafiyarki da
kayanki,” a fusace kmr xata yi kuka tace
“da’alla ni ka kyaleni, wllh xan maka ihu” ya
ki sakinta kuma yaki cewa komai sae wasa
da gashinta da yake, a hankali ya shiga
romance dinta kuma yana kallon cikin
idonta, ta fashe da kuka tace “don Allah ka
bari ya Aliyu wllh na gaji,” ya ki sauranta ya
ci gaba da abubuwan da yake mata, hkn
yasa tayi shiru ta lumshe ido bata sake
yunkurin hanasa ba, a hankali taji mararta
ya fara ciwo, murya kasa kasa tace “ya Aliyu
ka bari cikina na min ciwo,” bae masan tana
yi ba, ita ma bata wani yi serious wajen
hanasa abubuwan da yake mata ba, wani
mugun murdawa taji mararta yyi, bata san
lkcn da ta fasa ihu ba, ya fada gefenta da
sauri yace “me ya faru,” ta shiga nuna masa
mararta tana yarfe hannu tace “ciwo yake
min,” xae yi magana ta sake wani karan ta
fashe da kuka tace “wayyoo ya Aliyu ciwo
yake min ssae,” ba shiri ya mike ya shirya ya
dawo gabanta, yace “dama yana maki ciwo
ne,” ta kasa cewa komai don axaba ta sauko
daga kan gadon da kyar ta durkushe kasa
tana rike da marar cikin kuka tace “nashiga
uku wllh ciwo yake min ssae ya Aliyu,” ta
fasa ihu a gigice ta rikesa tace “don Allah ka
taimakeni, ciwo yake min” ya ma rasa me
xae mata duk ya rude, in dae kan inteesar
ne rudewa ba komai bne a wajensa nn da
nn yake rudewa ya rasa abun yi, ya riketa ya
jinginar da ita jikin gado a rikice yace “ina
xuwa,” kuka kawae take tana juye juye rike
da marar, ya mike da sauri yyi kofa xae fita
yaji tayi wani kara a wahale tace “wayyoo
Abbana, ya Aliyu mutuwa xanyi,” ya juya ya