HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

ganta xaune cikin jini ta rike gado tana

kuka, ya dawo da sauri ya xube gabanta a

rude yace “innalillahi wa inna ilaihi raji’un,

fateema” kuka take ssae tana kiransa tana

jijjiga kanta, ya rasa abun yi yana rike da ita

sae kallonta yake a rikice, wayarsa dake kan

gado ya dauko da sauri jikinsa na rawa ya

shiga neman layin Dr maryam, bugu daya ta

dauka yace “don Allah doctor i need yhur

help ynxun nn, be fst plss,” ya ajiye wayar ya

mike da sauri, xani ya dauko mata ya shiga

gyara mata jikinta, kuka kawae take tana

rike da mararta tana kiran Allah, ko minti

talatin bae cika ba doctor maryam ta iso

gidan, kasa tsayawa a dakin yyi bayan ya

dauko mata kayan aiki a dakinsa, ya koma

falo ya xauna ya dafe kansa, to wat’s d

meanin of dis, Safeena ce ta sauko rike da

handbag dinta ta tsaya gabansa fuskarta

daure tana kallonsa tace “xan fita,” da kyar

ya dago yana kallonta snn yace “Allah ya

kiyaye,” ta juya fuu tayi kofar fita, duk tana

sane da abinda ya faru a gidan, don tana

gama hada break ta haura sama taji

muryarsu, kuma ta gane abinda suke yi, ta

dde labe jikin kofa tana jin duk me suke

fada takaici yasa ta koma dakinta da sauri ta

fada kan gado tana kuka, can ta kira uwarta

ta sanar da ita komai, uwar ma ta rude don

a xatonsu ae ya saki inteesar kmr yanda

Hajiyarsa ta gaya masu, uwar tace maxa ta

taho gida su san abun yi, hkn yasa ta shirya

ta sauko ta kuwa samesa a falo, kuma yana

ce mata Allah ya kiyaye kuwa tayi gaba, don

dama tayi niyyar ko yace bbu inda xata tace

bae isa ba kuma ta fita, Aliyu ya mayar da

kansa bayan ya bita da kallo don bae da

lkcnta, bayan kmr minti talatin doctor

Maryam ta sauko tana kallonsa ta gaya masa

magungunan da xae siyo da Allura snn ta

koma sama, ya mike da kyar ya haura sama

ya shiga dakinsa ya dauki makullin motarsa

da Atm ya fita, bayan kmr minti ashirin ya

shigo gidan rike da ledan abubuwan da ta

lissafo masa, yana shigowa falo ta sauko ta

karba ledan ta koma sama, ya kwanta kan

kujera ya lumshe idonsa ya rasa gano

abinda ke damunsa, karfe sha biyu da

kwata doctor Maryam ta sauko, rike da

makullin motarta da glass alamar tafiya xata

yi, ya mike tsaye da sauri yana kallonta yace

“ya ake ciki doctor, bleedn din ya tsaya,” ta

dan tabe baki tana hararansa tace “ni dae

na kusa fara kiranka quack doctor wllh,

dama likita na da rudewa hka? Ni kam ban

taba sani ba sae a kanka,” Aliyu yyi

murmushi ya kasa cewa komai tace “to

ynxu dae da sauki Alhmdllh, don har ta

samu bacci kuma jinin ya tsaya, kuma tana

da karancin jini wllh, ka dinga sa ta tana cin

vegetables da dae abubuwan da ya kamata

kae sae kace ba likita ba, ni abubuwan ka

na bn mmki Hydar, nd lstly please n please

doctor kayi hkuri ba dan ni ba ka dan sarara

mata har bbies dinta su kara kwari don

Allah,”

.

Da mugun mmki Aliyu yace “wat? Kina nufin

ciki na jikinta doctor?” Doctor maryam tayi

masa kallon rainin wayo tace “kai kuma

kana nufin kace min baka san tana da ciki

bne ko me,” Aliyu ya girgixa kai duk yyi

confuse da sauri yace “ok ok, doctor ngdd

ssae,” ya juya da sauri ya haura sama,

likitan ta tabe baki,tace “Allah ya shirye

Aliyu,” snn ta fita daga gidan tana

murmushi, ynxu da ita ce xata haifa masa

yan biyun nn amma Allah bae yi ba, ta

kaudar da tunanin da sauri daga ranta, coz

bygones re already bygonea, ta shiga

motarta mai gadi ya bude mata gate ta fita

daga gidan. Aliyu na shiga dakin Inteesar ya

tarda ta kwance tana bacci, Maryam ta

lullubeta da bargo ga drip a hannunta, ya

karasa a hankali kusa da ita ya xauna yana

kallonta, ya ma rasa irin farin cikin da xae yi,

a hankali ya cire bargon daga jikinta yana

kallonta, yes ga signs of pregnancy a tare da

ita, a hankali ya daura kansa bisa cikinta

muryarsa na rawa yace “plss Fateema, ki

gaya min me kike bukata daga gareni, don

Allah kar ki cire min cikin nn kuma, i beg

yhu

fateema ki bari na ga jinina a duniya plss,”

duk ya rikice mata har da hawayensa kmr

idonta biyu, ita ko baccinta kawae take

amma da gani ba me ddi ba hka ya gama

haukansa ya dawo gefenta ta baya ya

kwanta ya rungumeta yana shafa cikinta, ya

kai minti kusan sha biyar a hka snn ya mike

da kyar ya shiga bathroom dinta yyi wanka

yyi alwala ya fito, nn dakin yyi sllh, ya dde

xaune yana Adduar Allah yasa kar Fateema

ta kuma yunkurin cire masa ciki, ganin tana

ta mutsu mutsu ita kadae ya sa ya mike da

sauri ya dawo gefenta ya riketa yace

“fateema, me ya faru,” cikin baccin tace

“cikina,” ya daura hannu a mararta yace

“sannu xae daina kinji,” ya daga kai yana

kallon ruwan dake hannunta yaga ya kusa

rabi, ya gyara mata kwanciyarta ganin ta

koma baccin ya dawo bayanta ya kwanta ya

rungumota, yana shafa mararta, a hkn

shima yyi bacci yana rungume da ita, sae

kusan la-asar ya farka ya mike xaune da

sauri yana kallonta, bacci take har lkcin, ya

kalli ruwan hannunta ya ga ya wuce rabi, ya

mike ya shiga bayi yin wanka kuma kafin yyi

sllh, ko minti biyar ba ayi ba da shigar sa

bayi ta farka, ta fara kalle kallen dakin da

mmki ta mike xaune da sauri kmr warce ta

tuno abu tana kallon ruwan hannunta, ynxu

kam marar ya daina mata ciwon sae kasala,

ta kalli agogo ta ga hudu saura, ta kalli kofar

bayi ta gane wanka yake, da sauri ta mike

tsaye ranta a dagule, tayi baya xata fadi tayi

saurin dafa bango, jiri ssae take gani, ta cire

alluran hannunta ta dauki kayanta da kyar

ta

mayar jikinta, snn ta dauki Hijab dinta ta

saka, tayi hanyar kofa ta bude a hankali ta

fice daga gidan, tafiya take kmr wata

mashayiya har ta isa bakin titi, ikon Allah ne

kadae ya kai ta titin, ta tsayar da mai tricycle

ta gaya masa inda xata ta shiga da sauri ba

tare da ta jira me xae ce ba tana mayar da

numfashi, a wahale ta isa gida bbu kudin ba

mai mashin, da kyar tace “yi hkuri bawan

Allah bari na shiga gida xa’a fito maka da

kudinka ynxu,” da lst strength dinta ta isa

falon inna ta xube kan kujera ta lumshe

idonta tana mayar da numfashi, inna ta fito

da sauri daga daki tana cewa “wani

gantalallen ne xae fado min gida ba sallama

kmr katon arne,” inteesar dae bata tanka ta

ba, inna ta rufe bakinta da sauri tace “lah ai

ban san ke bace ba, daga ina hka? ina

kayan? me ya tsayar da ke tun safe hka?

A’a me ya sameki,” duk a rude ta jero mata

tambayoyin, inteesar tayi tsaki tace “ni

da’allah ki rabu dani inna, ga me keke

napepcan a waje ki kai masa dari biyar dan

Allah,”

inna tace “ina naga dari biyar, ba daxu

gabanki na ranto dubu gun Zainabu ba, ina

kudin motar da na baki,” inteesar ta juya

mata baya tace “ki nema ki kai masa dan

Allah, yana waje yana jira,” inna ta fita da

sauri tana cewa “to bari naje gun

matsiyatan

can ko xasu bani,” tana isa tsakar gida cikin

daga murya tace “Aisha ko shafa cikin ku

wani ya ranta min dari biyar kan Bukar ya

dawo,” umma ta leko ta taga da mamaki

tana kallon inna, “magana fa nake yi ko basa

ciki ne,” a tare suka fito umma tace “wllh

inna ni dubu ce a hannuna,” Hajiya ta fito da

dari biyar din ta mika ma inna tace “gashi

ina da canji inna,” inna tace “yauwa dama

me keke napep xa ku mika ma a waje,

inteesar ce ta tafi anguwa ta xubar da kudin

ta a titi, ynxu bata da wanda xata ba ma mai

mashin din nima kuma banda canji, fita ki

mika masa yana waje,” umma ta juya tana

yar dariyar keta, don dama tana dashi ta

hana sae ita Hajiya me neman suna, Hajiya

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button