HAUSA NOVELINTEESAR 4

INTEESAR 4

kam ji tayi kmr ta hadiye xuciya don takaici,

a fusace inna tace “ya hka ina magana kin

tsaya kmr wata sokuwa, ki fita ki mika masa

mana,” sum sum Hjiya ta karasa gate ta

mika ma mai keke napep dari biyar din

ranta

a bace, ta komo cikin gidan, inna ta juya tayi

gaba ba tare da tace mata komai ba,

ummata shige daki ta dinga kyalkyala

dariya, inna

na komawa falonta tace “shegu sun ba

shi,A’aah jinin meye wnn a xanin ki

inteesar” arude tayi tambayar ta karaso

kusa da

inteesar da sauri tana gwale ido.

Inteesar ta juya da sauri

tana kallon xaninta taga duk ya baci da jini,

inna ta saka salati kmr

xata yi kuka xata yi magana inteesar ta riga

ta da sauri tace “al’ada

ce ta xo min a hanya,” inna tace “haba,”

inteesar ta gyada mata kai

kawae, inna tace “to Alhmdllh, ciki kam sae

dae lbri tunda ga al’ada

har ta xo, ynxu Haisam ya dawo ya raka ki

kuje ayi maki wankin ciki,

don naga bbu shegen da ya damu da hka a

gidan tunda ba lfyarsu

bace,” inteesar ta kuma juya mata baya don

ita kadae tasan yanda

take ji a jikinta,” inna tace “to wae ina

kayayyakin naki,” ba tare da

ta kalli inna ba tace “ba kowa a gidan,” inna

tace “shegu, to ki tashi

kije ki gyara jikinki mana kin wani kwanta

kaman rubabbiya ko

gantalallen can ya koya maki kaxanta ne, ni

dae ban san ki da

kaxanta ba sae dae in gunsa kika koyo”,

inteesar ta juya da sauri

tana kallonta tace “kema dae kinsan sharri

kawae xaki masa amma

ya Aliyu karshe ne wajen tsafta,” inna ta

wage baki tana kallonta,

inteesar ta mike da sauri ta shiga daki don

ita ma sae taji xancen yyi

mata wani iri a baki to ina ruwanta ma da

har xata wani kare masa,

wanka ta shiga bayi tayi taga jinin ya tsaya,

ta hada ruwan xafi tayi

wankan snn ta fito ta shirya cikin gown, har

ta kwanta abinda ya

faru daxu ya fado mata, ta lumshe idonta,

can ta mike xaune da

sauri tana kallon bakin kofa tace “inna ina

kika ajiye takardar daxu

da safe?” inna dake ta goge goge a falo tace

“oho kaman yana cikin

durowa, me xakiyi da shi,” inteesar bata

tanka ta ba ta mike ta bude

drawern ta dauko takardar ta koma ta

kwanta, ta dan lumshe ido ta

bude snn ta bude takardar tana kallon

cntent dinsa “Ni Aliyu ynxu na

fara aurenki Fateema, ke din bnxa baki isa

kice na sake ki ba tare da

na sa kaina ba, amma fa ban tilasta ki dole

sae kin dawo gidana ba

kiyi ta xama a gidanku don baki da amfani a

gu na dake da rashinki

duk daya ne a gurina, kuma muna nn da

knki xaki kwaso

kafafuwarki ki xo ki same ni, wawiya kawae

Jahila,” inteesar ta dafe

kanta hawaye ya cika idonta “Allah ya isa

bata yafe masa ba

kusantarta da yyi daxu, ita da tasan abinda

ke takardar nn da

baxata fara xuwa gidansa ba, ta fada kan

gado tana hawayen

takaici, ita ko xata yi maganinsa. Aliyu na

fitowa daga bathroom ya

nemi Inteesar ya rasa duk ya rikice

hankalinsa yyi mugun tashi,

Allah dae yasa yarinyar nn ba gida ta wuce

ba, abinda ya fada knn a

xuciyarsa, yyi sllh da kyar snn ya shirya cikin

three qtr da fara shirt

ya dauki makullin motarsa ya fita daga

gidan, karfe shidda ya isa

gida, ya tarda mum dinsa a tsakar gida

xaune da umma, ya xauna

kan wani dan dakali ya gaishesu, Hajiya tace

“son yana ga duk ka

rame baka da lfya ne,” ya dan sauke ajiyar

xuciya yace “lfyata lau,”

umma tace “to ynxu me ka xo yi gida kai da

sae muyi wata bamu

ganka ba,” Hajiya tace “shi dae na gani,

daga ina kke ynxu,” ya mike

yana ma umma wani irin kallo yace “don

naxo gidan ubana shine

laifi,” bae jira me xasu ce ba ya dan yi tsaki

yyi sashinsa, khadija ya

kira a waya ta shigo sashin nasa yace

“khadee yarinyar nn ta xo

gidan nn?” khadija ta dan tabe baki tace

“ehh ae dama tana nn, ynxu

ma inna ta kira ya Haisam wae ya xo ya

rakata asibiti ayi mata

wankin ciki,” ya yo waje da ido ya mike

tsaye da sauri yace “wani

cikin, ina Haisam din,” khadija tace “ae bae

dawo ba,” ya girgixa kai

cikin tashin hnkli yace “tafi kawae,” ta juya

ta fice, baya san mum

dinsa ta xargi komai shiyasa bae nufi

bangaren inna ba ya shiga

nasa, ya dan leko ko suna nn, yaga kuwa

suna nn xaune har lkcn,

yyi tsaki ya koma. Sae da aka kira Maghrib

snn duk suka shiga

sashinsu, yyi alwala ya fito ya tafi masallaci,

bakwae da kusan

kwata ya shigo gidan ya nufi bangaren

inna, a hanya suka hadu da

Momyn Inteesar ya kauda kansa da sauri

kmr baxae gaisheta ba har

ta wucesa snn yace “ina yini,” bata ko kalli

inda yake ba bare yasa

ran xata amsa, yyi murmushi ya isa kofar

falon inna xae yi sallama

ya fasa, ya je kusa da window yana lekan

falon, inna na xaune tana

dama fura tana ta xuba da kursum dake

kwance tana karatun Novel,

inteesar kuma ta fito daga daki knn ta

durkusa kusa da inna tace

“inna xuge min xip,” inna tace “yau naga

jaraba, me kuma xakiyi ba

daxun nn kika yi wanka ba,” inteesar tace

“ni dae ki xuge min,” inna

ta tabe baki ta xuge mata, inteesar kam sae

bin falon take da kallo,

wayar kursum yyi kara ta mike tace “inna

sae da safe,” ta fice daga

falon saurayinta ne ya kirata, inna ta tabe

baki tace “wnn

mummunan saurayin naki me shegen rowa

da baya shigowa gaida

mutane,” ihu suka ji kursum ta kwala ganin

Aliyu da tayi jikin

window ya galla mata mugun harara ya

daura yatsunsa a labbensa

alamar tayi shiru, da sauri inna tace

“menene” kursum tace “mage

na gani,” snn tayi gaba da saurinta. Inteesar

ta mike bayan inna ta

xuge mata xip din ta cire doguwar rigan

jikinta ya rage daga ita sae

undies, inna tace “bokiti na waje kisa hijabi

ki dauka, da na ce

kursum ta shigo maki da shi, inteesar ta sa

Hijab dinta ta nufi bakin

kofar xata je dauko bokiti

.

.Inteesar na kaiwa bakin kofa tayi still kmr

me tunanin abu, inna tace “me ya faru,” bata

dae ce mata komai ba amma ita kamshin

turaren Aliyu take ji kuma ssae, to duk

yanda aka yi yana tahowa ne, hkn yasa ta ki

fita, shikam kallonta kawae yake yana

murmushi ya gane me yasa ta tsaya, ya

karaso bakin kofa cikin sanda ya bude kofar

da sauri ya fixgota ya fito da ita, ta fasa ihu

a tsorace hka ma inna da tayi waje da gudu

ita ma, tana cewa”na shiga uku waye wnn,”

janta ya shiga yi tana nokewa cikin kuka

tace “wayyo inna kice ya kyaleni,” inna ta

shiga binsu da gudu tana cewa”lahh yau

naga iskanci ina xaka kai min ita don

uwarka, Bukar Bukar,” ganin inna tara masa

jama’argidan kawae xata yi a tsakar gida

yasa ya sake ta tun kan su karaso tsakar

gidan, ta karasa gun inna da gudu tana

kuka, inna na nunasa da dan yatsa tana

kakkane ido tace”Aliyu ka fita harkata Aliyu

ka fita harkata, wae shin ni kakar kace xaka

dinga wasa da hankalina hka ko yaya ne,”

ya harareta ya xo ya wucesu yyi bangarenta,

cikin daga murya tace “Wllh tllh kar ka

shigar min falo, xan fa tara maka jama’ar

anguwar nn da daddaren nn,” dariya kawae

yyi ya shige falonta abunsa, inna tace “maxa

je ki falon Zainabu kiyi xamanki,” inteesar ta

make kafada tace “ni baxan je ba,” inna tace

“to mu xaunamu jira ubansa a nn,” jikin

wani flower ta ja ta suka xauna wae suna

jiran Abba, Haisam ya shigo gidan yana

kallonsu da mamaki yace “me kuke yi a nn

inna,” tace “yo wancan katon bnxan ne ya

shigo mana falo ba dole mu fito mu bar

masa ba, Bukar nake jira yaxo ya fidda min

shi,” Haisam yyi dariyar takaici yyi

bangarensa kawae

.

A wani cafe taga Haisam yyi parkin, tace “ya

Haisam me xa muyi a nn,” ba tare da ya

tanka mata ba ya bude mota ya fita ita ma ta

fito, sae da suka shiga cafe din snn yace “ko

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button