INTEESAR 4

baxa kiyi post utme bne,” tace “ohh na
manta, a nn xamuyi registration din” yace
“ehh,” nn suka gama komai cikin minti
ashirin snn suka tafi banki ta jirasa a mota
ya biya kudin registratn din ya fito, taga sun
kama hanyar gida, a hankali tace “ya Haisam
asibitin fa,” bae kulata ba ya ci gaba da
tukinsa har suka isa gida, ranta yyi mugun
baci, yana gama parkin ta bude mota tayi
cikin gida, ya bita da kallo ya girgixakansa
lallai Inteesar ta girma, tana shiga falon inna
inna tace “ya har kun dawo, amma abun ba
wuya, amma bbu xafi inji dae,” inteesar ta
xauna ta rungume hannayenta fuskarta a
tamke tace “kokai ni ma yyi,” inna tace
“sbda me, ina kuka je to,” inteesar ta tabe
baki tace “wae wani registratn ya kai ni,”
inna tace “kyaleni da shi,” snn ta mike ta fice
a fusace tayi bangarensa, ranta a bace ta
dawo tace “ki rabu da yan iska so kawae
suke ki mutu da dattin ya ya a cikin ki, yara
duk sun bi sun rainani don ina wasa da su,
ki rabu dasu kawae gobe da sassafe xan
rakaki muje a wanke maki, tunda dae ni ba
nakasashiya bace bare wani ya kawo min
rainin wayo don na aikesa. Washegari da
safe Abba ya aiki kursum ta kira masa
Inteesar, inna tace “me xata yi masa da
sassafe hka,” inteesar da gabanta ya fadi
tana kallon kursum tace “ni kuwa,” kursum
tayi tsaki tace “ni,” snn ta fice, inna tace
“maxa saka hijabi muje,” inteesar ta dauki
Hijab dinta inna na biye da ita a baya suka
kama hanyar falon Abba, suna shigowa
Abba ya hade rae ganin inna a bayanta, inna
ta shigo falon ta hakikince kan kujera
tace”kace a kira maka Inteesar Bukar, ga ta
nn” Abba yace “to fisabilillahi baaba don
nace a kira min ita sae ki biyo ta, wae
meyasa kike yin hka ne baaba,” inna ta mike
ta marairaice tace”Allah ya baka hkuri,” snn
ta fice daga falon kmr xa tayi kuka, yyi tsaki
yana kallon inteesar yace “daga yau bana
son kina kwana a bangaren inna, kina ji na,”
ta sunkuyar da kanta ta kasa cewa komai,
ganin yy shiru yasa ta gaishesa a sanyaye,
ya amsa snn yace “fateema kinje walakanta
abinda Allah ya baki sae ga shi kuma ya
nuna maki ishara, nakan yi mmkin
sauyawan ki lkci guda Fateema, ynxu abinda
nake so dake shine ki koma gun ummar ki
ki xauna bana son xaman ki tare da inna,
snn wani asibiti da take cewa xata kai ki kar
ki kuskura don ciki na nn jikin ki,” inteesar
ta dago a sanyaye tana kallon Abba gabanta
na faduwa, hawaye ya cika idonta, wani
cikin kuma bayan ta xubar, Abba ya katse
mata tunani ta hanyar cewa “jiya Aliyu ya
shigo ya sameni ya kuma badahkuri akan
yana son ki koma dakin ki, though ban
nuna masa na amince da hkn ba don ina
son na fara jin ta bakin ki, kina sha’awan
komawa dakin ki?” inteesar ta share
hawayen da ya gangaro mata tace “Abba
don Allah don Annabi ka sa shi ya sallameni,
ni bana son auren kuma ka yi mani adalci
abba,” Abba yyi shiru yana kallonta snn yace
“to kiyi hkuri ki bari har sae kin sauka lfya,
na maki alkawarin xan sa ya baki takardarki
ko yaki ko yaso,” muryarta na rawa tace
“ngdd Abba,” Abba yace “kya iya tafi amma
bana son xaman ki tare da inna, ki koma
gun ummanki ynxun nn kuma,” kai kawae
ta gyada masa ta mike xata fita, Aliyu yyi
sallamaya shigo falon, ta hade rae ta bi ta
gefensa ta fice, ya bi ta da kallo snn ya
xauna inda ta tashi, ya gaida Abbansa, Abba
ya amsa yana duba newspaper, yyi shiru na
dan lkci snn a hankali yace “Abba kayi mata
magana,” Abba ya dago yana masa mugun
kallo yace”wani maganan xan mata,” Aliyu
ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba,
Abba yace “ae ni na gaya maka baxan mata
dole ba, kajekayi xamanka da dayar matarka
tace baxata koma ba,” Aliyu yyi shiru da
ganinsa bae ji ddin maganar ba, ganin Abba
ya maida hankalinsa kan abinda yake yasa
yace “to Abba kayi mata maganarkar ta sake
yunkurin xubar min da ciki,” Abba yace
“tashi ka ban waje, nonsense kawae” Aliyu
bae ce komai ba ya mike yyi masa sallama ya
fita daga falon ba tare da Abba ya amsa ba.
Dakin Haisam ya nufa, ya samesa ya gama
shiri xae fita office, Haisam yace “daga ina
da sassafe hka,” Aliyu yace “taimako nake
son ka min Haisam, kasan yarinyar nn na jin
maganarka don Allah kace mata ta yi hkuri
ta koma dakinta, ni wllh bana son wani abu
ya sami yaran nn ne, kasan yarinta yyi mata
yawa, ga inna kuma ba tsohuwar arxiki ba
ko ita xata rakata su fake idon Abba suce
xasu je cire cikin kuma” haisam yyi yar
dariya yace “da knn Inteesar ke jin
maganata ba ynxu .
Aliyu ya dafasa yace “plss ka gwada kaga Haisam,
wllh
bana son xamanta a gidan nn,” Haisam yace
“shknn xan gwada yi mata maganan ltr idan
na
dawo,” Aliyu yace “thank yhu,” a tare suka
fita da
Haisam kowa ya kama hanyarsa. Inteesar na
komawa falon inna, inna ta mike da sauri ta
dawo
kusa da ita tace “me Bukar din yace maki,”
inteesar tayi shiru da ganin idonta kasan
tayi
kuka, inna ta mike a fusace tace “xan ko ci
mutuncinsa, da wnne xaki ji,” tana fadin hka
ta
fixgi mayafi a fusace tayi waje, da sauri
inteesar
ta bi ta ta riko hannunta tace “ni inna bbu
abinda
aka min kin wani kwashi kafafuwa ina
xaki,” inna
tace “to kukan me ki ke yi ba ayi maki komai
ba,”
inteesar tace “ni ki rabu dani,” ta shige
bedroom
ta bar ta nn tsaye, inna ta bude baki tace
“au”
can ta tabe baki ta ci gaba da aikinta. Karfe
tara
saura tace ma inna xata gun momynta, inna
tace
“yau kuma, to ki tsaya ki sha kunun da na
dama
maki tunda kin ki shan tean” inteesar tace
“xan
dawo inna,” snn ta fice daga falon tayi
sashinsu a
sanyaye duk sae taji bata jin ddin jikinta,
wanke
wanke ta tarar momynta nayi a bakin famfo,
ta
karasa tace “sannu da aiki momy, kawo na
karasa maki,” momy tace “A’a bar shi
kawae,”
inteesar bata ce komai ba ta shiga falo ta
karasa
bedroom din momynta tayi kwanciyarta,
duk
jikinta a sanyaye yake wae mayen cikin nn
na
jikinta duk axaban da ta sha, hawaye ne ya
shiga
bin kuncinta, ta dde tana kuka a hankali
daga
bisanni bacci ya dauketa, karfe goma momy
ta
shigo dakin ta tada ta tace “kin karya ne,”
inteesar ta gyada mata kai tace “ehh” momy
ta
juya ta fita daga dakin, baccinta ta ci gaba
da yi
har kusan sha biyu, xaxxabi ya fararkar da
ita,
sanyi ssae ta dinga ji ta mike da kyar ta
dauko
bargo ta lulluba, biyu saura momy ta shigo
dakin
tace “kinyi sllh ne,” ta girgixa mata kai da
kyar
tace “ynxu xanyi,” momy ta karaso jikin
gadon
tana kallonta ganin yanda ta takure kanta
tace
“me ya same ki,” da kyar inteesar tace “bana
jin
ddi ne,” momy bata ce komai ba ta fita, can
bayan kmr minti goma ta shigo dakin rike
da
kulan abinci tace “ki tashi ki ci abinci, kina
shan
magunguna ne,” kai kawae inteesar ta
gyada
mata ba don tana shan maganin ba, ta
sauko da
kyar momy ta xuba mata abincin ta fita,
tuwan
shinkafa ce da miyar bitter leaf tayi mata,
inteesar ta mike da kyar ta shiga bayi ta
kurkure
bakinta ta wanke hannu ta fito ta jawo
tuwan
gabanta ta shiga ci a hankali, loma uku
kawae ta
ci taji xuciyarta na tashi ta rasa inda xata sa
kanta, lkci daya aman ya xo mata ta mike da
gudu ta fada bayi ta shiga kwarara amai,
momy
dake falo ta shigo dakin da sauri ta shiga
bayin
tana kallonta, har ta gama aman snn ta
taimaka
mata ta gyara jikinta suka fito, momy tace
“ina
magungunan da kike sha,” ta kwanta tana
girgixa
kai ta kasa cewa komai sae mayar da
numfashi
da take, momy ta shiga bayin ta gyara inda
tayi
aman ko da ta fito inteesar tayi bacci, don
hka ta