KAI KA JAMIN COMPLETE HAUSA NOVEL

Ameen” suka ce sannan yace, “tare aka kawo ku cikin gidan nan dan haka zan farawa Jadwa satin daya sannan na dawo D’akin ki ke Khalfana” saurin d’ago kai tayi tana kallon shi wannan wani irin magana ne tace, “haba my Jaleed har sati daya sannan zaka dawo D’aki na gaskiya ni dai A’a” kafin yayi magana Jadwa ta katse shi da cewa,
“Bani ma da lafiya Yaya Jaleed kawai na yafe kwanan kaje D’akin nata” d’aga gira yayi sannan yace, “tsakanin ki da Allah kikai wannan maganar ko kuwa?” Shuru Jadwa tayi tana jin rainin wayyo irin nashi can dai yace, “to shikenan Allah ya miki albarka yanzu kenan zan dunga ma kowa kwana biyu in na gama satin da zanyi a D’akin Khalfana” tashi Jadwa tayi sannan tace, “Allah ya baka iko” ta shege bedroom abun ta.
Shima tashi yayi ya rik’e ma Khalfana hannu suka fita daga part d’in suka Shiga nasu, direct toilet ya jata suka yo alwala, suna fitowa ya shinfid’a musu sallaya ta sanya hijab ya jasu sallah raka’a biyu suka yi sannan ya dafa kanta ya fara mata addu’a, k’osawa Khalfana tayi ya gama Yana gamawa yace, “ki malama ce ma ba sai na miki tambayoyi ba ko” murmushin yake Khalfana tayi gaban ta na dukan tara tara tace,
“Haba ba zancen malama kawai kayi min kaga na k’aru in ban san wani abun ba” dariya yayi yana lakatan hancin ta yace, “ba wani nan” tashi yayi ya dauko ledan da ya shigo da ita ya fita ya shiga kitchen ya dauko cup da plate ya fito tana nan zaune in da ya barta, zaunawa yayi ya zuba komai sannan ya fara bata a Baki ba ko kunya ta amsa ta fara ci sai da ta koshi sannan ya fara cin nashi ta fara bashi da kanta ma haka suka gama ya tsiyaya fresh milk a cup ya bata sai da ta sha sosai sannan ya shanye ragowan.
Sannan ya tashi ya mayar da komai tana zaune ya dawo wanke Baki yaje yayi ko da ya fito har ta kwanta hayewa gadon yayi had’e da rungumo ta jikin shi, murmushi tayi ita ma ta rungume shi kissing d’in wuyan ta ya fara yi yana cewa Madan yau ba bacci fa, dariya tayi sosai sannan tace, “ai nasha Kai rago ne!”.
Rago ya maimata yana zaro Ido dan a yanda Khalfana ke da kunya bai zata zata iya magana a wannan ranar ba murmushin gefan Baki yayi ya tashi ya fara cire kayan jikin shi Yana cewa “zaki ga aikin rago kuwa” daga shi sai boxes ya rige ya rungume ta tsam a jikin shi yana jin wani mugun sha’awar ta shinshinan wuyan ta ya fara yi yana aika mata da sak’onnin shi mai huyar fassarawa.
Bata wani nuna d’ar a jikin ta ba ta sakin mai jiki ya fara gangarowa har wajan nonon ta daman rigar da ta sanya ba marabar ta da tsirara a haukace ya cire rigar ya fara tura kan shi cikin nonon ta yana wasa dasu, sosai yayi k’amari wajan aika mata sakon nin shi ita ma ta fara mayar mai tana tura mai nonon ta a bakin shi, sha ya fara yi yana wasa da daya ba zato ba tsammanin sai kawai yaji hannun khalfana kan joystick d’in shi tana murzawa.
Gurnani ya fara mata dan da wani irin salo take murza joystick d’in nashi,sakin nonon ta yayi yayi kasan ta yana lashe ko ina dan hankalin shi ya fara tafiya duk a tunanin shi da Jadwa yake tare ya manta gaba daya da khalfana yake, lasar ko ina yake har ya isa gaban ta cire mata pant yayi ya fara lasar gindin ta, da wani irin salo tun kafin ya fara ihu khalfana ta fara tana cewa, “wayyyo dadi Jaleed kaci gaba pls karka tsaya da dadi wayyo dadi ashhh washhh ka cini Jaleed”.
Yayi nisa baya jin ta ko kad’an sai caccakar gindin ta yake da harshan shi, ita ma ta bada yinma sosai wajan wasa da joystick d’in shi dan girman ta da komai nata ba k’aramin burge ta tayi ba ta k’osa ya shige ta, sun kusa awa suna romantic d’in juna dan Jaleed a rayuwar shi yafi son romantic akan komai, sai da yaga ta kawo iya kawo wa sannan ya gwale k’afar ta ya fara kok’arin sanya joystick d’in shi cikin ramin gindin ta.
Addu’ar saduwa da iyali yayi sannan ya fara shiga jikin ta a hankali sabida yana gudun kar yaji mata ciwo, amma ina ba wani tsaye-tsaye kawai yaji ta shigeee….
typing Next… BY AUNTY BABY ✍????
SADAUKARWA… N YARIMA DEDICATED TO… N YARIMAWannan littafin gaba daya sadaukarwa ce gare ka ina mutuk'ar godiya Allah ya bar zumuci, baki na yayi kad'an wajan fad'an irin farin cikin da nake ciki, nagode sosai.
PAGE 61TO65
__????Amma ina ba wani tsaye-tsaye kawai yaji ta shigeee, duk da baya cikin haiyacin shi bai hana shi jin yanayin da take ba, ji yayi ma joystick d’in na shi na rawa a cikin ramin gindin nata, cikin tashin hankali da kad’uwa ya zare jikin shi ya matsa gefe hankalin shi tashe.
Jin da tayi ya sauka a kanta ne yasa ta mirgina jikin shi tana k’ara shigewa cikin k’irjin shi dan a mutuk’ar buk’ace take ya riga da ya taso mata da sha’awan ta in bata samu ya cigaba ba zata iya rasa ranta sabida masifar k’arfin sha’awar da take da shi, saurin tashi yayi ran shi a mugun b’ace gani ma yake kamar mafarki khalfana ce haka kamar rijiya dan gindin ta bashi da maraba da hakan tunda joystick d’in shi ma rawa take a ciki.
Toilet ya shiga ya sakin ma kan shi ruwa komai yana dawo mai fasa wani gigitatcan k’ara yayi yana dukan kan shi, khalfana na kwance saman bed rike da mara sai juyi take da k’yar ta tashi ta duba saman mirrorn ta ta dauko kwalbar pearl ta cire murfin ta sanya a gindin ta tana caccakawa kamar joystick, in ba haka tayi ba baza ta tab’a samun kwanciyar hankali ba.
Ta kusa minti goma tana wannan abun sannan ta samu ta kawo ta kwanta a gurin zuciyar ta cike da haushin Jaleed dan ita bata kawo komai a ranta ba, sosai ya ba kan shi ruwa sannan ya fito ganin khalfana yayi kwance sai nishi take fitarwa na wahala, komai bai ce mata ba ya fita wayar wuta ya samo a kitchen, ya shigo dak’in zuciyar shi na tafasa ya fara zuba mata a jiki.
Kamar daga sama taji dukan tashi tayi tana son kare kanta ina yayi nisa baya jin kira ihu kawai khalfana take shi kam dukan ta yake yana hawaye sai da yaji ta daina numfashi sannan ya yar da wayar wutan ya zubai a gurin shima ya saki kuka mai cike da nadaman auran khalfana da kuma wulak’anci da yayi ma Jadwa kuka yake kamar wani k’aramin yaro yana tuno yanda ya amsa budulcin Jadwa a hotel.
Kallan agogo yayi wajan uku na dare tashi yayi ko kallon khalfana da ke kwance baiyi ba ya fita direct part d’in Jadwa ya shiga, tunda Jadwa ta shiga bedroom d’in ta zubaiwa tayi saman bed ta saka kuka tafi awa biyu tana kuka sannan ta shiga toilet ta wanke fuskan ta tayo alwala duk da zazzabin da yake jikin ta hakan nan ta daure tayi sallah raka’a biyu tana rokan Allah ya cire mata son Jaleed a ranta.
Sai kusan daya na dare ta kwanta amma bacci yak’i zuwa, tuna irin dadin da wahalar da tasha gun Jaleed kawai take tun bata san kan ta ba bata san dadin namiji ba bata san sha’awa ba ya saba mata da komai nashi amma yanzu rana daya ya juya mata baya, hawaye ne kawai ke zuban mata tana jin wani kishin shi yanzu ta san yana can yana ba khalfana dadin da yake bata.
Bata san lokacin da bacci ya kwashe ta ba cike da tunanin Jaleed, shigowa bedroom d’in yayi ya kunna wutan kusa da Bed d’in ya zauna bakin Bed yana k’are ma Jadwa kallo, sai yanzu yake ganin kyauwun Jadwa da komai ta d’ara khalfana ta bashi mutuncin ta ta taimake shi tana dauke da cikin shi to shi mai ya rufe mai ido yayi ma Jadwa wannan butulcin.
Hawayan da zuka zubo mai ya share sannan ya hau Bed d’in ya shiga cikin bargon da Jadwa take ya rungume ta tsam a jikin shi yana shafa lallausan fatan jikin ta da kuma cikin ta, gyara kwanciya zatayi ta jinta manne da k’irjin Yaya Jaleed da ko a mafarki taji shi sai ta gane, bud’e idon ta ta fara yi a hankali har ta bude su gaba daya saurin mikewa tayi ta matsa can nesa da shi tana galla mai hararan da bata san ta iya ba.
Ido ya zuba mata kawai yana jin mugun feeding d’in ta, kok’arin sauka daga bed d’in Jadwa ta fara saurin riko ta yayi ya rungumo ta jikin shi yana kissing d’in wuyan ta, kwacewa kawai take so tayi shi kuma ya rike ta gam, magana ya fara mata a hankali da kwanta da murya kamar bashi ba yace,
“Baby Jadwa nine ko nine baki san gani ko!? to dan Allah kiyi hakuri ki yafe min nasan na miki laifi amma Jadwa ki sani bawai da wata munufa nayi wannan auran ba kawai dai nayi ne dan in sama miki hutu ke kinyi d’awainiya dani da yawa tun kina k’araman ki to yanzu kuwa wannan auren da nayi insha Allah zai sama miki hutu kuma ko a yanzu kika ce na rabu da ita wallahi zan sake ta dan farin cikin ki shine nawa, kuma wallahi duk lokacin da nake kusantar ki bani jin wani abu a zuciya ta sai kaunar ki ashe ke d’in halak d’ina ce”.
Wata irin dariya Jadwa ta saki wanda sai da ya sake ta bai shirya ba yana kallon ta dariya take sosai kamo ta yayi yace, “ke dare ne fa kika wannan dariyar haba Jadwa” dariya Jadwa ta sake kwashe wa da shi tana nuna shi da hannun ta, kallon jikin shi yake yaga abunda take ma dariya amma bai gani ba kuma bata daina dariyan ba, sai can tace,
“Uhm Yaya Jaleed kenan hmmm kai yanzu baka ji kunyar gaya min duk wannan maganar ba kar fa ka manta gaban na kace kuna soyayya da wata har kai mata alk’awarin aure to ni menene nawa ma da auran ka wallahi kaje ka auro matan duniya ma gaba daya ba damuwa ta bane pls bacci nake ji ka tashi kaje gun amarya zanyi bacci” k’ori yayi mata da ido yana kallon ta bai ce k’ala ba sabida Jadwan ta masifar bashi mamaki.
“Oya ka tashi mana ko kuma ni na fitan ma a dak’in ne?” tayi maganar tana kallon kofar fita, girgiza kai yayi jiki a sanyaye ya fita daga dak’in ya shiga dayan bedroom d’in ya kwanta amma ba bacci yayi ba tunanin khalfana kawai yake a gaskiya ta cuce shi ta gama da shi yanzu khalfana ce ba budurwa ba to ko dai ta tab’a aure ne bata gaya mai ba dan a gaskiya bazai ce tana nai man maza ba sabida yar liman a ce tana nai man maza abun abun dubawa ne kuma halayan khalfana basu yi kama da wacce take nai man maza ba, amma yau tayi masifar bashi mamaki.
Haka dai yayi ta sake-sake cikin ran shi, dukan da Yaya Jaleed yayi wa khalfana bana arziki bane yayi masifar fasa mata jiki ko ina nata ta duku iya dukuwa sai kusan asuba ta rarrafa ta tashi da k’yar ta iya hawa kan Bed ta kwanta ta rufa da bargo tana rawan sanyi jikin ta na mata masifar zafi ko ina ta tab’a zafi yake mata haka tayi ta kuka tana tsine ma Jaleed a zuciyar ta kuma ta dauki alk’awarin komai zai mata tana nan zaune da shi auran su ba saki dan in dai Jaleed ya sake ta to asirin ta ya gama tonuwa.
Washe gari tun asuba Jadwa ta tashi tayi sallah bayan ta idar tayi wanka ta shirya cikin material black tayi kyau sosai da wani irin yunwa ta tashi ta shiga kitchen d’in nata ta fara duba abunda zata dan saka ma cikin ta, indome ta dafa ta soya kwai tun a kitchen d’in ta zauna taci abun ta, shigowa Yaya Jaleed yayi dan ya duba ko ina bata nan bai zata tana kitchen ba ganin ta yayi zaune rashe-rashe tana cin indome d’in.
Durkusawa yayi gaban ta fuskan shi da murmushi yace, “good morning my beautiful wife” ko kallon shi batai ba taci gaba da cin abincin ta, hannun shi kawai taji saman cikin ta yana shafawa yana magana a hankali, wai da babyn shi yake magana ita dai bata ce mai uffan ba ya gama shafe-shafen cikin ya tashi ya fita, da harara tabi bayan shi a zuciyar ta tana cewa, “ko ina ya bar amaryan oho yazo zai damu mutane mtsww”.
Bedroom d’in da ya kwana ya shiga ya zauna bakin Bed ya dafa kan shi hannu bibbiyu yana tunanin irin wulak’ancin da zai ma khalfana, a yau d’in nan sai ta bar mai gidan shi kuma sai yaji gidan uban wa ta kai budulcin ta, tashi yayi a fusace ya fita dak’in part d’in khalfana ya huce, bedroom d’in ya shiga kwance ya samai ta sai sharan baccin ta take, mari ya sakin mata a fuska da yasa ta gigicewa ta tashi a firgice tana kallon shi.
K’afan shi daya ya daura saman bed d’in ya kafe ta da ido, daure fuska ita ma khalfana tayi dan abun nashi ya fara isar ta akan mai zai mata wannan marin katse mata tunani yayi da cewa, “mazinaciya a ina kika zubar da mutuncin nake daman ke mazinaciya ce ban sani ba wallahi khalfana kin cuce ni kin gama dani Allah ya tsare ni ban wani shege ki sosai ba balle wani abun ya faru dani kuma wallahi bari kiji bazan tab’a zama da mazinaciya ba dole yau ki tafi gidan ku,
ashe duk saka dugun hijab d’in da kike na k’arya ne”.
Yanda yake kallon ta ita ma haka take kallon shi can dai tace, “hhh Jaleed kenan wani gida zani da ya huce wannan ai ina nan cikin gidan ka wallahi ba in da zani kuma bari kaje ni ban san wani maganar da kake na mazinaciya ba ko mai ohon ma dai auran mu mutu ka raba ni kazo ma ka cini jiya ka min d’and’ani mahaukaci” zaro ido Jaleed yayi yana kallon yanda take magana ba alamar tsoro kamar ma ba khalfana ba.
“Ai wallahi baza ki zauna a gidan nan ba tunda ba gidan uban ki bane dole ki bar shi kinji ma na gaya miki ko kuma na K’ara miki dukan jiya ina ga bai shege ki bane” Yaya Jaleed ya fad’a cikin fad’a, tashi khalfana tayi zaune sannan tace, “Jaleed Jaleed Jaleed sunan ka na kira har su uku ko to wallahi bazan bar gidan nan ba kuma aure ba rabuwa tunda ka riga da ka aure ni ko ka sake ni wallahi ban saku ba bari kaji na gaya maka ni khalfana, nafi k’arfin ka sake ni kuma wallahi ka sake ni ka gani dole sai ka cini ba saki na kayi ba ba komai kayi dan haka can ka k’arata kuma wallahi duk ranar da ka k’ara saka hannun ka a kaina to zan fito maka da asalin fuska ta ta khalfana kuma yanzun nan ina buk’atar kazo ka cini dan ni bari kaji har maza biyu suna cina a lokacin daya to kai daga ganin alama kai rago ne”.
Baki hanci ido Jaleed ya zuba ma khalfana wani abunda take cewa ma bajin ta yake ba sabida hankali shi ya fara tafiya wai ko dai ba khalfana bace wannan?, Ji yayi tace, “auu tantama kake to bari kaji na gaya ma, ni din ce dai khalfana kuma duk mahaifin mu ne ya JAMIN da yace, sai nayi sauka zanyi aure to ni kuma naga bazan iya ba na fara bin mai-gadin gidan mu Suleiman dan d’an gayu ne ajin karshe baza ka tab’a ce mai mai-gadi ba ma hotel nake fita na kama mana muje muci juna kuma daga baya na bashi kudi har dai nazo Suleiman baya min na fara harka da su Abdull da Abba wanda muka gama secondary dasu su biyu suke haduwa suna cina shine nake jin gamsuwa amma in dai mutum daya ne bani jin komai”.
Zubaiwa Yaya Jaleed yayi a wajan ya zauna dabas ya rike kan shi da ke neman juya mai yace, “na shiga uku innalillahi wa’ina ilaihir rajiun innalillahi wa’ina ilaihir rajiun allahun ma aljini fi musubati innalillahi wa’ina ilaihir rajiun yanzu ni Jaleed na aura irin wannan matar Allah ka yafe min laifin da nayi ma na shaga uku khalfana kin cuce ni wallahi kin cuce ni mai yasa mai na miki kika zabi da ki min irin wannan cutar”.
Duk da tsamin jikin da khalfana take tare da shi bai hana ta saukowa daga Bed d’in ba tazo in da yake zaune ta durgusa dai-dai wajan rigar shi ta fara kok’arin cire wa kallon ta yayi da jajayan idon shi amma ya kasa mata komai har ta zare rigar ta fara shifa gashin k’irjin shi tana sama da kasa da shi ta sanya bakin ta dai-dai satin nonon wan shi ta fara sha tana wani mai salo tana tsotsa gaba daya jikin shi mutuwa yayi ya kasa tab’oka komai yana so ya ture ta daga jikin shi Amma ya kasa sabida gaba daya ta burkita mai lissafi.
Tunda taga komai nashi ya saki sai nishi da yake fitarwa ta fara cire boxes din da yake jikin shi ta zamai shi gaba daya ta fara wasa da joystick d’in shi ta sanya a baki tana wani irin tsotsa, nishi kawai yake fitarwa yana Kara tura mata kai kan joystick d’in nashi sha khalfana take sosai, tana juya ta a bakin ta, cire ta tayi a baki ta haye cinyar shi ta kamo joystick d’in ta sanya cikin
ramin gindin ta tana sama da kasa, ji tayi ma kamar ba komai a gindin nata sai ta sanya hannu rabi hannun ta rabi kuma joystick d’in shi sabida mugun bud’ewar da tayi.
Ihu kawai Jaleed yake dan duk da ba’a matse take ba yana jin mugun dadi ita kam khalfana aikin ta kawai take kamar ita ce namijin sai da ta kusa minti isherin a haka sannan ta sauka har lokacin spom din khalfana bai zo ba sabida tsabar jaraba, shi kam Yaya Jaleed har yayi realize canja wani stely din tayi ta k’ara hayewa saman shi tana bashi iska, Yaya Jaleed ba k’aramin gajiya yayi ba har ya fita daga haiyacin shi sai da tayi dan kan ta ta gaji sannan ta kwanta gefen shi tana mayar da numfashi….