HARIJI COMPLETENOVELS

HARIJI 23 AND 24

23&24

Oum Aphnan✍????

Yina bud’e murfin drawer tayi luuu zata fad’i saboda tsananin galabaita da tayi sakamakon rashin wadataccen iskan da ke a cikin drawer
“Maiwada ban ruwa kafin in mace” da sauri ya je ya dakko fresh milk mai sanyin gaske ya kafa mata a baki ,sanyin madaran ya soketa a hankali ta fara lullumshe ido tana sid’e gefen bakinta da halshe kamar jikan mayu
Yi hakury uwalele da abunda ya faru
Ware ido tayi irin na en duniya tamkar ba abunda ya faru
“Laaaa bakomai wallahi ai dakinta nazo shiyasa Nike yawan ce maka muje otel yafi kwanciyar rai da sirri ,amma ban damuba”
“Ni zan damu mana tunda baqonka annnabin ka ,amma akwai abunda na kissima a raina ,zakisha mamaki kuma zakiyi murna amma bazan fad’a maki ba sai mun dawo daga Dubai
Farfari da ido tayi ,sannan ta rungumesa ” dukda baka fad’a mun ba nagode sosai my mewada,ga tukwuici…
Ta fad’a tana kamo masa kai ta saka masa cikakken nononta a baki ta barshi yina tsotsa,hannunsa yayi amfani dashi yina tsotsa yina dan matsawa tamkar me zuko madara ,daganan kuma labari ya sauya aka koma aiki yanda ya kamata
Zama yayi akan gadon ya mike duk qafafuwansa ,itakuma ta ra6o ta zauna akan kafafun nasa ta d’aura masa hannuwansa akan na shanunta ya hau matsasu a nutse cikin tsananin shauki،itakuma ta fara mutsu mutsu da dimadiman cinyoyinta akan cinyarsa har gindin sa ya shige Cikin jikinta tanajin ya shige zan zan ta saki wani kara ta fara sukuwa sannan ta rike qeyarsa ta kamo bakinsa ta na lashe saman le66ansa tana masa wani barwai da ido tamkar er maye
bawan allanka susucewa yayi
Uwale na baki akalan rayuwata kiyi duk yanda zakiyi da ita lallai mata kune mahadan jin dadin da namiji gindinki yayine uwale,kinada zurfi daidai daukan tsayin da namiji na YABAWA halittarki banki mu kwana a haka ba.
Bakin ta takai ta zuqi duk le66ansa biyu ta kama tsotsansu a tare Wanda ya sashi sandarewa kawai yahau cincida cinyoyinsa yina ta6o can qarshen farjinta Cikin tsananin shaukin….


Ummi Islamiyyar da bata jeshi ba kenan,shikuma quliya bai kiraba sai kusan sha biyun dare
Sosai ummy ta tsorata da kiran “wa ke kirana da tsohon Daren nan” jin kiran yaqi qarewa ya sakata d’agawa
“Hello ,Assalamu alaikum ta fad’a da murya irin na masu barci
” Afwan badai na tasheki a barci ba?
Sai yanzu ta wayeshi ,oh dama yasan nice amma bai kiraba sai yanxu
“Naga kiranki sannan banda damar dauka ،sorry zakiyi hakury da qaidata Bana waya sai Cikin dare, saboda rashin lokaci yanzu haka ina hanyar komawa abuja ,ya akayi ?
Jinjinawa a ranta tayi ,abuja a wannan Daren ,anya mutumin nan yinada gaskiya?
Ummy
Ya sake kiran sunan ta
Inda inda ta somayi ,kafin tace ” na’am “
Ya kikayi shiru kuma..
“Eh au wai dama ,zan fad’a maka ne ka manta kudinka a gidanmu kar kaje kana shan wahalar nema to Ashe ma kanada number na
Murmushi yayi mai sauti sai yanzu ya gano dalilin dauke wutarta ,Ashe tana tunanin yanda ya San number tane.
” oh ki barshi naki ne,kuma numberki tun sanda kika kira mtn suka turo mun id d’inki kinji yanda nasan kece…
Tsorata tayi tunda yace kudi wuri na dukan wuri dubu Dari wai natane
Yalla6ai dubu Dari ne fa.
“Eh na sani in kuma bazaki iya kashewa ba kiba ummanki “
Bakinta rawa ya kama yi “kardai shima an nuna masa umman ta daukene yike mata hanya hanya
” uhm ta gode amma fada za ayi min in na kar6a”
“To ki daga qasan kayanki ki 6oyemun in na tashi bukatarsu ,zan tambaya “
To shikenan ta fad’a a sanyaye,hira ya cigaba da mata Wanda in ta yi magana sai ya Dade sannan zai kara takalo wata ,tamkar bai San katinsa ake ci ba a cewar ta, saida ta fara kwara hamma harda hawaye mai sauti sannan tace “yalla6ai baka jin tsoron tukin dare?”
Karki damu ina tare da driver na kodai matas ta gaji ne?”.
“Uhm uhm…to ban labarin samarinki “
Babusu.
Haba zuqeqiya kamar ki,kodai ni kikejira kika korasu?.
Kunyace ta kama ta ,wato be yarda batada saurayiba ,to wani dan qwarai zai zo Bayan ansan en gidansu karuwai ne,shima yina jin lavari zai zarga wa karensa igiya…
.

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button