Uncategorized

MATAR UBA 13

Ana cikin hakan tayi arba da wani request Mai suna *Zahra Yar less* , da sauri ta bud’e profile d’in ta duba Tace “Wow garin mu d’aya” profile picture ta bud’e ganin hoton wasu Mata tsirara suna alfasha ta sake taune bakin ta, ganin nayi ta cire zanin jikin ta, ware kafafun ta tayi a kishingid’e ta Fara satisfying kanta, Ni ko da na hakan nayi sauri na fita na jaa Mata kofar nayi gaba abina.

 *HASHIM*

“To gani duk kabi ka Dame Ni da Kira Wai ya akayine kam?”

“Faisal please Ina so Kan taimake ni ne”

“Ina sauraron ka taimako wani iri Kenan?”

” Maganar yarinyar Nan Asiyah”

Kallon sa Faisal yayi yace “Asiyah Kuma wace ce ita d’in?”

“Asiyah ta Mana,Wacce muka ganta ranar a GRA? ”

” Oh kace min yarinyar da ka kusa kashe mu a kanta”

” Koma dai mene ne, tunda ka gane ta buri na ta cika, ina son yarinyar Nan so na aure? ”

Gyara Zama Faisal yayi yace “Aure ka tabbata auren ta kake son yi kuwa?”

“Eh na tabbata so nake na aure ta, na gama Rayuwata da ita sabida ina sonta sosai”

“To yanzu me mafita kaga bamu San gidan su ba ko?”

“na sani”

“lallai dagaske kake har ka Nemo gidan su?”

” Tsaya Nan ai Wanda yake son d’an tsuntsu shi ke binsa da jifa”

” Ba shakka hakane yanzu idan ka shirye sai muje”

“alright Amma ba yanzu ba ina so na fahimci wani Abu a tattare da ita tukunna”

” Me Kennan Hashim? ”

” Zan Sanar da Kai when the time comes”

” Kan ka akeji in tayi tsami zumuji”

Murmushi kawaii Hashim yayi, sukayi ta Hira har sai da akayi sallar Maghrib Faisal ya Koma gida.

 *BAYAN KWANA BIYU*

Hashim ya Shiga damuwa tashin hankali na rashin ganin ta, ko Wacce Rana sai ya fita ya yi parking a layin su Asiyah Amma baya ganin ta sai ya dawo gida Rai a ‘bace ya daina kula kowa sai dai ya shige d’akin sa ya kulle kofa.

Da Sallama ta Shiga katafaren parlor bin parlon take da kallo ganin yanda ya had’u har sai da ta Raina gidan su ta shagala sosai wajen kallon makeken hoton Hashim dake manne a bangon d’akin, motsin da taji a bayan tane ya dawo da ita daga tunanin da ta Lula, Murmushi tayi kana Tace “Sannu da zuwa yarinya”

“Yauwa Sannu ina wuni hajiya”

” Lafiya kalau zauna Mana”

Tana muna Mata sofa dake gefen ta, Zama tayi kana Wacce ta Kira da hajiya Tace “Gashi Kuma kamar ban gane ki ba”

 Tana maganar tana sake Mata kallo ko zata gane ta.

Gyara Zama tayi Tace “Baki sanni ba,asali ma yau ne Kika Fara gani na a Rayuwar ki”

” Oh to to madallah, ya zan taimaka Miki?”

“Hajiya suna na Safiya, Hashim nazo nema”

Kallon ta ta sake yi dakyau, kana Tace ” Hashim kike nema?”

Ta amsa da “eh” da fatan dai Lafiya ko?”

” Eh lafiya lau”

” Aiko hashim baya Nan ya fita”

Dafe Kai tayi kamar wata Mai Jin ciwon kai, kana Tace ” Kash to Shikenan” ta mike ta d’aura da fad’in ” Ni zan tafi sai anjima”

” To mu Jima dayawa”

Tasa Kai ta fice, tab’e baki hajiya tayi Tace ” Oh yaran zamani ba kunya har gida,har gida kizo neman na Miji? To Allah kashirya Mana” ta shige ta.

Fitar safiya ke da wuya ta hango motar Hashim, Murmushi tayi had’e da Dariya karasawa tayi inda yayi parking, tabbas yayi mamakin ganin ta cikin sauri ya fito yace “Lafiya me Kika Zo yi anan?”

“Nazo wurin Kane so nake muyi wata magana

“Okay, Zo Muje mu zauna a chan”

Yana nuna Mata garden dake d’an nesa dasu, ba b’ata lokaci suka Isa gun suka zauna, babu wanda ya furta komai Hashim ganin shirun yayi yawa ya gyara murya yace “Ya dai since zamuyi magana Kuma kinyi shiru?”

Murmushi tayi kana Tace “Hashim na San baka sanni ba, baka ma San suna na ba”

Yace “hakane”

“Suna na Safiyya kanwace a gun Asiyah”

“Umm ina sauraron ki”

” Hashim tun raanar da na Fara Jin sunan ka naji kana burge Ni,bani da buri illa na ganin ka, sai Kuma gashi Allah ya kawo Kan gidan mu a saukake,tun ranar da na Fara ganin ka hankalina ya kasa kwanciya naji na kamu da son ka, I love you hashim”

Murmushi yayi yace ” Dan Allah da gaske kike ko wasa?”

Murmushi tayi kana Tace “dagaske nake am in love with you.”

“hakan ba matsala bane don kin Soni, Amma Ni Asiyah nake so,am in love with her, zamu iya Zama abokai in ba matsala”

Shiru tayi sannan tace “To Shikenan naji” ta mike da niyar tafiya, hashim Shima mikewa yayi yace “tafiya Zaki yi? Ki tsaya ko ruwan sanyine a kawo Miki”

“A a nagode” ta juya tayi tafiyar ta, tana ji Yana Kiran sunan ta tayi burus dashi, tab’e Baki yayi ya d’aga kafad’ar sa ya d’aura da fad’in “chan Miki” ya shige cikin gida.

????????????????????????????????

MU HAD’U A PAGE NA GABA

PLEASE SHARE AND COMMENT

 *MILHAAT CE YAR TERAWA*

[ad_2]

Previous page 1 2

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button