HAUSA NOVEL

MIJIN-KWAILA COMPLETE HAUSA NOVEL

Shiru dr.ru’kayya tayi tana juya maganar aminiyar tata cikin kwanyarta,for how isha’q zai tsaya zaman jiran lafiyar zahra bayan jiran girmanta?

Anya tayi nazari wajen amincewa da zahra yarinyar da kwakwaran wayo baigama zama ajikin ta ba? Mafita daya dazata nemawa isha’q take tunani amma wacece mafitar,tadaisan ko hauka take bazata taba iya tunkarar iyayen zahra da maganar su rike zahra harsai tasamu lafiya ba,kuma shi kanshi isha’q din bazai lamunci rayuwa babu zahra ba.

Kenan menene mafita?

Mafita…mafita..abinda take nanatawa kenan tana kirga tsawon shekarun da kamilin yaro irin isha’q zai dauka na jiran gaibu,don zahra gaibu ce ayanzu adai wannan halin datake ciki.

Tafara matsar yatsun hannunta tana jeranta awanni zuwa sekonni kwana zuwa sati kai matsalar isha’q abin iyaye suyi nazari ce gaskiya.

Jin andafata yasata tunawa dacewar akwai kawarta dr.aysher tana kallonta suka sakarma juna murmushi lokacin da dr.ayshe take cewa”mafita akwai mafita,mafitar d’ayace amma wahalarta yafi ace kizagaye garin kaduna akafa,mafita itace auree”.

“aure?”

Dr.ru’kayya ta tambaya fuskarta akwai alamun mamakin jin maganar kawar tata,

“of course,aure zaki karama isha’q shine hanya mafi sauki dazata bashi dama dakuma ikon kula da kanshi dama ita zahran gaba daya”.

“nooo,ican’t aysher”

Cewar dr ru’kayya”haryaushe xan’iya kallon idanun mahaifan zahra inmasu wannan butulcin?”

Aysherh tadage kafad’a”bazaki iyaba muddin bakya kaunar farin cikin danki isha’q……

turkashi!!!nayi nan…

*real mum meenat*��

[12/7, 1:01 PM] ‪+234 703 895 3431‬: [8:48AM, 11/17/2017] maman meenat????: *MIJIN KWAILA????????‍♀*

   Chapter 18

*by maman meenat*

*edited by Aisha abdullahi t fulani (ummu farouq)*

*where are you my shamcy ? ur page is here gaisuwar Ki da bane, Allah ya bar so da kauna inayinki fa sister*????

    *LANGWABE WUYA TAUSASA MURYA GAMI DA NARKE IDANU.MAGANAR TAUSAYI DUKA AGAREKU MASOYA STILL MUM MEENAT TASAKE NANATAWA “AM VERY SORRY MASU NEMANA TA WAYA MASU TEST KAI HARMA DA YAN BA RUWANMU DUKA ZAHRA NA GAISHEKU*

*~Nimadai bari na d’ana”P.D.P…….lol sister’s ku ‘karasa masu bin wannan novel ne kawai zasu gane me nake nufi~*”???? lol….

chapter 18

“Bazaki iyaba matukar bakya bukatar walwalar ishaq,”

maganar dr.aysher tasake amsa kuwwa cikin kunnuwan dr.rukayya ahankali tasauke idanunta zuciyarta tamkar zata tarwatse tsabar damuwa saima kwata-kwata tarasa tudun dafawa.

kallonta aysher take irin kallonnan na bakida mafita kawata,

Afusace dr.rukayya tajuya tafice d’akin gaba daya shawarar kawar tata kemata kuwwa acikin kunnenta.

aysher bin bayanta tayi da kallo lokaci guda tasaki killer smile akan lips dinta,ahankali tafurta”this is the only way dazanbi naganin anee tasamu tagomashin shiga zuciyar isha’q.

tad’an dara kafin shu’umar zuciyarta tasoma kitsamata cewar”muddin zahra ta warke tabbas isha’q bqzai saurari aneesa ba.why not kimaida kula da zahra ta ‘bangarenki tabbas tahakane kawai kikeda damar dawwamar da zahra acikin hauka har gaba da abada anee kam tasamu ragamar juya zuciyar ishaq duk ta yanda taso”

shekewa tayi da dariya kafin tabi bayan dr.rukayya kace cillata ake da kibiya.

            ***************

karshe hudu da mintuna ashirin cif suka sada ummq abba kai harma dasu anty lubnah zuwa cikin katafariyar asibitin;bayan kiran da dady yama abba ya sanar dashi komai game da zahra.

umma sosai take hawaye ganin duk rashin ji irinna zahra gata plate bata iya hassalama kanta komai,kai wallahi merai ba bakin komai yake ba.

Abba ma addu’a yake tofa mata,tabbas bayan numfashin dake fita ajikin zahra topha zaka iya rantsewa cewar batada rai.

gaba daya anyi rolling head dinta with bandage,inbanda sexy eyes dinta dake numshe eye lashes nata suna kwance kace anmata dashene dana kanti.

ad’akin babu wanda bai firgita da yanayin jikin na zahra ba.

[12:45PM, 11/17/2017] maman meenat????: kusan awa daya suka dauka awajen kafin isha’q ya fado dakin,kallo daya zaka mashi ka tabbatar baya tattare da natsuwarshi,abayanshi sadiq ne dukkansu hankalinsu akan zahra yatafi.

ahankali yataka zuwa inda gadon nata yake hannunta yakamo yai twisting yatsunta danashi,ahankali oily eyes dinshi suka soma zirarar da hawaye saiyakejin kamar itama wannan zahran tafiya zatayi  ta barshi,

dora hannun nata yayi akan saitin inda zuciyarshi take harbawa da sauri da sauri.ahankali yasoma magana”zahra pls kada kitafi ki barni bazan taba iya rayuwa babu keba.meyasa kikeson barina bayan kin dawo gareni?

why zahra why,?wata irin rawa jikinshi yasoma kamar ana kad’a mazari .dasauri sadiq dake gefe yakaraso yakama isha’q yana dan bubbuga bayanshi”cal down mana ishaq be a man pls”

ishaq daya juyo yana kallon sadiq idanunshi sun cabja kala yace”tayaya kake ganin zan iya sakama raina natsuwa sadiq ? why? meyasa koda yaushe kaddarar rabuwa da zahra itace abu mafi saurin kusantoni?

meyasa why???? yasake nanatama sadiq tmbyar

[12:59PM, 11/17/2017] maman meenat????: babu wanda ishaq baibama tausayi ba awajen ( *ciki har dani mum meenat*☹).

ahankali tasoma murza yatsunta dake cikin na ishaq,abinda yasakashi maida attension dinshi gaba daya akanta kenan..murza hannun take sosai kafin daga bisani ta fara bude idanuwa ahankali wanda suka kumbura sosai.

kafe ishaq din tayi da kallo yayinda su umma dasu anty lubnah duk suka mqtso da sauri,kusan 2mns tana kallon ishaq sannu ahankali tajuya kallonta akan abba..

ruwa…”shine kalmar data furta,

anty hafsa takarqso da sauri ta rike hannun ta wanda yake dqure da drip,”zahra”anty hafsa takirata ahankali.

kallon antin tayi saikuma tadafe kai dafadin”kaina anty zai cire,ciwo yake kid’auremun”.

gaba daya dakin hamdala suke ishaq kam hugging dinta yayi baikoji nauyin su umma ba.

sadiq ma aguje yayi waje kiran likita…..

” *juma’at mubarak*????????

*kuyi haquri da wannan zanyi typing anjima insha Allah*

_taku Alaweeyya sani (mum meenat)_????

[12/7, 1:01 PM] ‪+234 703 895 3431‬: *MIJIN ‘KWAILA*????????‍♀????????‍♀

chapter 19

*by maman meenat*

*kad’an daga cikin sakon masu karatu*..

*@ramlat kaduna cewa tayi*” *Assalamu Alaikum,maman meenat dafatan kina lafiya? agaskiya labarin MIJIN KWAILA labarine daba kasafai kakanci karo da irinshi a duniyar online novels ba*.

*gaskiya labarin yana saka zuciya nishad’i, alokacin dana fara karanta novel din sai in tsinci kaina cikin nishad’i mara misaltuwa.*

*nakanyi dariya nikad’ai,some times nakan maimaita wani act da zahra tayi.wlh sam bana gajiya da karanta labarin.ro’kona gareki kada kibama dr.aysha damar cutar da zahra don hakan bazaima zuciyoyi dayawa dad’i ba. up…up mum meenat muna godiya sosai muna jiran 19-20.*

#############

up.ramlat naga sakonki kuma naya ba;tnx so much dear wlh donku mukeyi.saidaku dakuma comments naku muke kara samun kwarin gwuiwar rubutun# i luv u sis .????????

Dasauri likitan yafado d’akin,shima ba ‘karamin mamaki yasha ba ganin zahra tafarka cikin lokaci abinda basuyi zato ko tsammani ba.

‘karasawa yayi inda suke ahankali yadafa kafadar ishaq dafadin”ka kwantar da hankalinka anything will b fne insha allah;”

shidai ishaq gani yake kamar daga yamatsa wani abu kan iya samun zahranshi don haka manne abarsa yayi kamar zai sake haifota.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button