Noor Albi

NOOR ALBI 9

Bari kiga nafita zansa Aminu yaje yau akai sadaka duk Ina mabuqata suke Allah ya yardar Mana wannan al’amarin.
Ficewa yayi Yana fitarda wayarsa yasaka Kiran Aminu PA dinsa
ya fice yabar umma Jamila cikin tsananin zurfin tunani kafin daga baya ta miqe tayi daki ta dauka wayarta takira babbar yayarsu daya hajiya Karima Dake Abuja tafara koro Mata bayanin abunda kenan
Take Haj Karima tace a tabbatarda anyi delay din neman auren Sa’adah din har aji daga bakin Turakin maganar auren idan zai karba kokuwa aa kafin tace aturo Mata Numbern Kawu saidu yayan Mahmud din dasuke uwa daya uba daya subi ta hanyarsa Dan kuwa shi zasu turawa Turaki akan mganar tunda Yana ganin girmansa.

Da yamma kiransu commissioner yashigo wayar Hon Atiku
Yafara musu Yan kame kamen baya Nan tafiyar gaggawa ta kamasa
Sai suka nema Alhaji Qarami Wanda shima tuni Haj Karima takirasa shikam Kai tsaye yace musu Subari sai Hon Atikun yadawo daga tafiya
Da Haka suka fara Wala Wala da zancen neman auren
Hakama umma Jamila ta ringa yiwa hajiyar commissioner din labarai dabam dabam sunata Jan al’amarin.

Previous page 1 2

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button