RAYUWAR HUMAIRA Complete Hausa Novel

[06/10 6:05 PM] aishat muh’d: 59RAYUWAR HUMAIRAT
Misalin karfe goman safe kowa ya shirya yan uwan farida dasu dad,Islam ne zaikaisu airport, humairat sai kuka take da kyar aka bambareta daga jikin anty amarya suka shiga mota islam yajasu suka tafi.takoma daki tai lamo akan gado…
Farida ne takira kausar tace kausar hankalina atashe yake ki taimakeni yau da gobe kawai nakedashi na kashe yaron nan, wlh kausar ina sonshi kuma babanshi na sonshi sosai,kausar tai wani dan iskan dariya yo ni banason kabir ne??amma ai nakasheshi ko baganiba yanzu cikin dukiya mala mala, ki natsu ki tattaro hankalinki ki sauraren, tace kinsan burinmu shine muga islam ya tsani humairat ko? kuma munaso ya saketa ya koreta ko?tace eh kausar tai gyaran murya tace inhar munason mu cimma burinmu yanzu ne lokaci yayi ,farida tace kaman ya ban gane maganarkiba?kausar tace ki kashe dakin amma kisa abun yazama kaman humairat ce takasheshi,duk yanda zakiyi kiyi yanda islam zai ganta da idonshi yanda kome zatacema islam yaki yarda ke mace ne kuma kuna gida daya dan haka kiyi tunani yau kifito da plan gobe kicika aiki farida tai shiru tace to shikenan zanyi tunanin sukai sallama suka kashe waya…
Islam bai dawoba sai wuraren bayan sallan isha yashiga yay wasa da big dady usman sanan yafito yaje dakinshi yin wanka yasa jallabiya fara yay dakin humairat yau amarci zai sha dan bukatar mace yake sosai rabonshi da mace tun kafin yaje malaysia
Maman shakur
[06/10 6:24 PM] aishat muh’d: 60RAYUWAR HUMAIRAT
Farida na tsaye jikin window taga yashiga dakin humairat, zuciyarta yafara kuna, dan dama talura abukace yake kwananan,dole tasan yanda zatayi bazata bari ya kwana da humairat ba, adan zama datayi a gidan talura bai taba kwana a dakintaba ko ran kwanan humairat saidai ya kwana a dakinshi shi kadai….
Da sallamanshi yashiga dakin lokacin humairat na gaban mirrow tana taje kanta tana sanye cikin wani guntun rigan baccin ta jaa iya cinya ana ganin komi na jikinta,dago idon dazatayi taga Islam jikin kofa yana kallonta, rudewa tayi tafara neman zanin dazata rufe jikinta cikin sa’a tajawo hijabin data idar da salla dashi tasa, ahanakali yatako yana mata wani tattausan murmushi yajawota jikinshi ya janye hijabin mekike boyemin niba mijinki bane??tai shiru jikinta yarafa rawa dan taji yau yanda yahada jikinshi da nata ya banbanta dana kullum ya matseta sosai, yana shinshinata gashi idonshi sun kankance sunyi jajir,tafara kokarin kwace kanta let go off me yaya,murya kasa kasa yace humairat plz wlh a matse nake karna mutu, tace yaya gafa wuri a gado wani irin matse kuma na matsekane?dukda baya cikin hayyacinshi amma saida yay dan dariya ya kwantar da ita kan gadon yafara shafata tako ina humairat tafara kuka sosai yaya wot are u doing to me??plz stop hada bakinshi yay da nata yafara tsotsa…….
Maman shakur
[07/10 4:21 PM] Aishat muh’d: [07/10 3:22 PM] aishat muh’d: 61RAYUWAR HUMAIRAT
Duk mutsu mutsu ta,kasa kwace bakinta kasawa tayi,saida yagama tsotsan bakin sosai sanan yacire mata rigan baccin tsayawa yayi yana kallon halittan da Allanh yamata,humairat tasa duka hannayenta biyu tana rufe kirjinta tana kuka sosai, murmushi yayi yace princess i luv u alot ya kara hadata da kirjinshi yana shafa dukiyar fulanin, bangaren humairat kuwa wani sabon al’amari yakawo mata wanda bata taba tunanin yayan ta zaimata hakaba, saida ya shafata ya tsotseta son ranshi sanan yamike dan yacire jallabiyar jikinshi,karan waya yaji wanda yasa yay tsaki ya kyar ya iya ciro wayan yakara a kunne,humairat na ganin haka tadau riganta tasa tayi hanyar falo amma kafin takai harya damkota ya mannata a jikinshi daidai lokacin yace hello farida lpy?? muryan kuka tace Abban usman wlh usman keta kuka sosai ko cibine ke mishi ciwo oho wlh i dont know wot to do plz come…bata jira mezaiceba ta kashe wayan,juyowa yayi ya kalli humairat da har yanzu kuka take jikinta na rawa sosai ya dago fuskanta ya share mata hawayen tare da manna ma lebenta kiss ahanakali murya adishe yace princess bari naje nadawo big daddy baida lpy, ya kwantar da ita akan gado ya shafi fuskanta sarkin kunya baxaki kalli yayan naki bane?takara kulle idonta, yay murmushi ya wuce yatafi side din farida jikinshi a mace baida karfi ko kadan.
Tanajin alamun zai bude kofanta ta daddage iya karfinta ta daki yaron abaya nan da anan yaron ya bare baki yana kuka sosai da gudu islam yakaraso dakin ya daukeshi my son yana jijjigashi maiya sameka?are u missing u dady?am here stop crying yadinga jijjiga yaron yakoyi shiru,farida tace islam yaron nan baya kuka haka,ni wlh bazan boyemaba duk abunda zakamin kamin amma saina fada humairat ce tai mishi wani abun nasani,saboda yau tazo ta dauki yaronan lokacin muna garden shine na hanata nace mata nono zan bashi,take cemin wlh indai yaron nan nake takama dashi saita ga bayanshi,harda cewa saita kashemin shi, takarasa maganan cikin kukan kirsa…islam wani kallon banza yabita dashi farida nasha fada miki kidena kokarin hadani da sis dina dan bazaki taba cin galaba ba humairat bazata taba fadin hakaba kuma wlh duk randa kika karama humairat shairi sai nai mummunan saba miki yajuya yatafi dakinshi a usman din yana huci…
Maman shakur
[07/10 3:55 PM] aishat muh’d: 62RAYUWAR HUMAIRAT
Kwanciya yayi ya daura usman din kan cikinshi yana shafamai baya tunani kawai yake maimsa farida ta tsani humairat haka???shidai yasan humairat bazata taba cewa saitaga bayan usman ba danko ita shaidace yanda yakeson yara,haka yadinga tunane tunane har bacci ya daukeshi bashi yafarka ba sai karfe 4 shima usman ne yatashi yafara kuka yadaukeshi yakaima farida shi dan tabashi nono, yadawo daki yay wanka yay alwala yazo yay rakatanil fajir sanan yatafi masallaci.. baidawo gidaba sai kusan karfe 7,a gurguje ya shirya ya shiga dakin humairat lokacin tana cin breakfast dinta koko da kosai yau takejin ci aiko ita da baaba sukayi..da murmushi yakaraso cikin dakin aiko da sauri ta cusa kanta cikin cinyoyinta tafara kukan shagwaba,zama yayi kusa da ita princess daga ganina kuma sai kuka?? oya zo zo kifadama yayanki waya tabamin ke nayi biji biji dashi ya dagota yace oya fadamin, tako kara wani narkemai harda yarfe hannu ba kaibane ba??ya zaro ido ni princess mena miki??tace ji…ya…saikuma tashige kirjinshi tana dukanshi ahanakali, dariya yayi yakara rungumeta da kyau ya rada mata a kunne i luv u soo much humairat zan kula dake, in baki farin ciki kanwata,kinjiko?kome zai faru always have it in ur mind dat islam luv u soo very much,kulle idonta tayi da hanunta a kirjinshi kunya yabata sosai dogota yayi yakura mata ido ahanakali yace humairat look at me, ahanakali ta daga idonta ta kalleshi yace kinasona???wani irin kunya tambayan tabata da sauri takara shigewa kirjinshi tai lamo, murya kasa kasa yace answer me, kukan shagwaba tafara nidai yaya kadenamin irin maganan nan am a small girl,dariya yayi yace uhmmm is dat so??amma ai kina fashin….sal..dagudu tai cikin dakinta,binta yayi dakin ya manna mata kiss a kumatu yace i luv u natafi aiki princess kunya,kuma get ready 4 to nyt ya kashe mata ido yawuce yatafi ahanakali tace and i luv u more yaya islam…
Maman shakur
[07/10 4:20 PM] aishat muh’d: 63RAYUWAR HUMAIRAT
Bayan tafiyan shi tafito takarasa cin abincinta,sanan tazauna tana kallo, door bell ne yay ringing,baaba taje tabude ga mamakinta taga farida ne, a mutunce ta gaida ta, farida tace dan kiramin humairat, tace to taje tafadama humairat farida na kiranta,har ga Allah tai mamaki kuma batasan mesaba jitayi gabanta yafadi, amma tadai mike taje tasameta,farida kaman ba itaba tai fuskar tausayi humairat dan Allah so nake kidan tayani kwashe shanyan kayana dana big daddy, kuka yakemin sosai tun jiya kaman cibiyanshi na ciwo inkin kwaso ki kawomin uwar dakana plz, ganin yanda tayi yasa humairat bata kawo komiba tace to, farida tana mai tsananin murna tawuce daki ita kuma humairat tawuce back yard kwaso kayan…..
Farida na shiga daki tadau wayanta takira islam lokacin baima kai office dinsuba yadauka yace uwargida hw far??ga mamakinshi yaji tana kuka sosai tace islam dan Allah kadawo zoka taimaken humairat ce wai kasheni zatayi nida big dady kawai dan nace bazan bataba shiba,yanzuma turata nayi waje na kulle kofan dakin, kafanta tasa ta daki kofan yanda zaiji karan tako kara fashewa da kuka islam help us kaji tafara buga kofan ko shigowa zatayi ta kashemu plz come,shidai bai yardaba amma yace baridai yaje yaga gaskiya reverse din motan yayi……bata jira mezaiceba ta kashe wayan tadauko hand gloves tasa tadau wata sabuwar wukarta ta daddage iya karfinta ta yanka hanunta da kanta tace washh, sanan ta matsa jikin gado lokacin usman na kangado yana wutsil wutsil da kafafunshi hawaye ne ya gangaro daga idonta tai maza ta share tare da fadin am sorry my son, daga wukar tayi sama tace MACUKU BELE BELE KAINO KAINO,ATABIRI UR SACRIFICE kawai ta daga wukan cuk tasokama big dady a ciki dai dai lokacin humairat ta shigo uwar dakan..ihu tasaki tareda watsar da kayan data kwaso a kasa takarasa wurin wani irin fincikar farida tayi tayar a kasa tahau gadon tasa hanuwanta kan wukan ko zata iya fitarwa daga cikinshi tana kuka sosai, itakuma farida tai maza maza tacire hand gloves din ta cusa a aljihun jean dinta tana kuka sosai….,kaman an jefoshi haka yashigo dakin mezai gani humairat kan saman gado rike da wukar data dabama usman wanda ga dukkan alamu yamutu a hannuta,.. itakuma farida akasa tana kuka hanunta na fitar da jini…….
Maman shakur
[08/10 1:29 PM] Aishat muh’d: [08/10 11:32 AM] aishat muh’d: 64RAYUWAR HUMAIRAT
Humairat bata lura da yanayin da islam ke cikiba saboda rudewar datayi cewa take yaya zo kaga farida ta kashe big dady,inna lillahi wabrb inna ilahi raji’un,…farida mikewa tayi tafada jikin islam tana kuka baban usman kaga takashemin yaro ko wlh nima yau saina kasheta wlh sai hukuma tabimin haqqina, sai alokacin humairat ta gane cewa shairi farida ta shirya mata it was all a set-up…. sakkowa tayi daga gadon tazo gabansu tana kuka farida kiji tsoron Allah,mai usman yamin dazan kasheshi kin kashe dakin da kanki kice ni…ne,wani mahaukacin mari wanda tunda tazo duniya bata tabajin irinshibane yasa ta sulale kasa amma dagota islam yayi yakara wanka mata wani marin,farida na ganin haka ga dukkan alamu islam ya yarda tadau waya ta danna 911 takira police tabada address din gidansu cewa kishiyarta ta kashe mata new born baby sukace gasunan zuwa,,dai dai lokacin yaya islam ya shake wuyan humairat kuka yake sosai humairat y??mesa zaki kashemin da??kinsan yanda nakeson usman kuwa??kishi haukane dazai kaiki kashe yaron dayau kwananshi goma a duniya??y humairat y?? Lokacin police sun iso da kyar suka kwaci humairat a hanun islam wanda idonta har sun soma juyawa saboda tsabagen shaketan dayayi,wani irin tari take sosai, polisawan suka samata ankwa a hanun sanan sukadau gawan usman, islam yana kuka yace kubamushi zamu burneshi ne,inspecta yace dole sai munyi investigation sanan zamu iya baku gawan…aka fito da humairat kuka take sosai tana kiran sunayen Allah ta kalli islam wanda shima kuka yake tace yaya allow me to explain, ya daka mata tsawa explain wot??kin maidani yaro ko??keda baki shiga dakin farida meya kaiki dakinta??meya kaiki uwar dakanta???na ganki da idon kin rike wukar kuma still kina cewa nabarki kiyi explain, yakara fashewa da kuka humairat u have nothing to explain…..
Maman shakur
[08/10 11:50 AM] aishat muh’d: 65RAYUWAR HUMAIRAT
Kin cuci ni humairat,yace wlh humairat inda bangani da idonaba bazan taba yarda zaki iya kashemin yaro ba.. sai alokacin tai magana yaya wlh farida ita ta kashe danta da kanta, wani tsawa ya daka mata yace kin taba ganin inda uwa ta kashe danta??yau yaron nan kwananshi 10 ko warwarewa uwarshi bata gamaba shine zata kashe danta???humairat Allah kadai zai sakamin abunda kikamin,Allah ya isa tsakanina dake, kuma inaso kisani cewa na yanke igiyan aurena dake kanki kwara daya,humairat kuka kawai take ta durkushe agaban shi takamo kafanshi yaya let me explain, tureta yayi stop touching me i hate u,i hate u,yarona dakika kashe Allah zai sakamin yace inspecta kutafi da ita seeing her here make me sick, suka dauketa tana kuka tana yaya banda kowa sai kai remember u are my dady,my savior,i know u are angry with me right now but please listen to wot i want to say, inspecta kutafi da ita haka aka tura humairat amota aka tafi da ita…..
Farida takara shigewa jikinshi tana kuka kaman zata mutu, cikin.zuciyanta murya take harta kosa tabama kausar wanan latest labarin….islam ya kalleta ya share mata hawayen farida ki yahakuri kiyafema humairat nariga nayafemata amma she must face justice, tace wlh islam bazan taba yafe mataba tacigaba da kuka yana bata baki shima kukan yake…daga baya yadau wayanshi yakira Abba yana kuka yasanar mishi da komi ….
Maman shakur
[08/10 12:02 PM] aishat muh’d: 66RAYUWAR HUMAIRAT
Abba yace islam u must be crazy humairat ce zata iya kissan kai??islam yakara fashewa da kuka Abba wlh da idona na ganta da wukan, kuma har farida ma saida ta yanketa a hannu, Abba ya lura islam yasoma fita hayyacinshi yasa yace mishi shikenan yanzu zamu biyo flight muzo inyaso maje mu karbo gawan…yana kuka yace to ya kashe wayan…Abba a rude yaje yafadama anty amarya kotakan Abu baibiba,Anty amarya tace alh garin yaya??wlh nasan humairat bazata taba iya kisa ba Abba yace yanzu dai muje islam baya ya iya bayani saboda yanda zuciya tacishi …nan da nan tahada kaya kala biyu ..tasa su twins a mota tacema driver yakaisu gidan iyayenta.. daganan suka fito ita da alh hazasu tafi tace alh yakamata afadanma dad yarshice yanada right yasan abunda yafaru da ita,Abba yace hakane suka dunguma zuwa dakin suka tarar yanama kausar gugan kaya Abba girgiza kai kawai yayi yace munzo mufadama xa’a kai yarka gidan yari, ance wai takashe dan islam, budan bakin dad yace Allah ya kara Allah yasa akaita gidan yarinma, ran Abba ya sosu yace usama wlh wataran saikai nadaman abunda kaima yarka,wanan wulakantatan dakayi yarinya marainiya zakai nadama, hawaye yazubo mishi yajuya yafita anty amarya tabishi sai airport…
Maman shakur
[08/10 12:17 PM] aishat muh’d: 67RAYUWAR HUMAIRAT
Karfe 12 na rana suka sauka a airport din ph,driver islam yaturo yazo ya daukesu, suna kaiwa gida islam yaga Abba tashi yayi yafada jikin Abba yana kuka sosai,Abba humairat takashe min yaro,Abba saida tasa nafara sonta sanan ta yaudaran takashemin da,Abba yazanyi na cire son humairat a zuciyana??Abba ya zaunar dashi yacema farida takawo ruwan sanyi Abba yabashi yasha,yanda yafita hayyacinshi ko farida uwar yaro batai hakaba daga hakane Abba yagane akwai wata akasa…saida Abba yay calming dinshi down sanan ya kalleshi yace son fadama Abunda yafaru,yafadanma Abba da anty amarya komi tundaga lokacin da farida takirashi zuwa lokacin daya dawo yaga humairat da wuka…Abba yay shiru yana nazarin maganan yaron sanan yajuyo yakalli farida yace maiya hadaku???tafara kukan gulma alhj ina garden saiga humairat wai inbata big daddy ta dauka, shine naki nacemata nono zaisha..shine tafara zage zage wai tunda ina takama da usman to wlh saita kasheshi, taje tadauko wuka,ina ganin haka nagudo daki na kulle kofa, shine tazo tanata buga kofan naki budewa daga baya naji shiru..dama kayan dana shanya abayan gida sun bushe sai na bude kofa dan naje na kwaso ina dawowa naga humairat da wuka a hanun zata sokama usman,muka fara kokowa ta yanken a hannu ta wurgar dani akasa tahau gadon ta chakama usman a ciki dai dai lokacin islam ya shigo takarasa maganan tana matsar hawaye…dad yay shiru chan yace Allah shige mana gaba.. yace islam anty amarya farida kutashi muje police station.. farida tahau kuka alh ina jego yanzu ma wurin da akamin dinki ciwo yake kuje ni zan zauna a gida Abba yace shikenan yaja hanun islam suka shiga mota Abba ne kejan motan….
Maman shakur
[08/10 1:29 PM] Aishat muh’d: [08/10 12:38 PM] aishat muh’d: 68RAYUWAR HUMAIRAT
Suna cikin motane islam yay magana yace Abba ya kalleshi naam son,yace na saki humairat saki daya fa,Abba da anty amarya atare sukace wott??Abba saida yataka burki yace islam dama bakada hankali??bakasan ba’a yanke hukunci cikin fushi ba,dan kaganta da wukan ba lallai bane ita takashe yaron ba,islam yahau kuka to Abba waya kashemin usman dina maman shi ce kowa?humairat bata shiga dakin meya kaita dakin..Abba yace kamin shiru a wurin nan wawan yaro kawai,inama addu’a Allah yasa kar watara kai nadamar wanan sakin daka mata ..yatada motan suka cigaba da tafiya suna kaiwa police station Abba yabukaci ganin humairat da kyar aka barsu …islam tsayawa yay a waje dan cewa yayi bayason ganin humairat,,lokacin da aka fito da ita idanunta sun kumbura sosai ta rumgume anty amarya da Abba,anty amarya tuni tafara kuka,humairat tace mamana kinga yaya bai yarda dani bako??waini nakashe mishi da, tahau kuka ita da anty,Abba ma daurewa yayi dan shi namiji ne amma humairat tabashi tausayi sosai,ya kallesu yace humairat fadamin maiya faru? humairat ta fadan musu komi tana zaune dakinta baaba tazo tacemata farida na kira tadai fadamusu komi,anty amarya tace Abba nidama nasan humairat bazata taba iya kisaba,Abba yace hakane yanzu tambayar shine mai dalilin farida na kashe danta??karmu nuna mata komi zamu cigaba da bincike yace humairat bari muje muyi magana da inspecta tace to..har sunyi gaba tace Abba ina yayana??yay shiru chan yace yana waje takoma ta zuana tana kuka..
Inspecta yace gobe za’a shigar da karan kotu su samoma humairat lawyer dazai kareta…dan daga gobe gidan yari za’a kaita inhar babu hujojin dasuka nuna cewa ba ita tai kisan ba..dan su yanzu anriga an samu finger print din humairat ajikin wukan so inhar su basu da wani evidence dazai nuna cewa ba humairat bane gidan yari za kaita….
TASHIN SENSE
Maman shakur
[08/10 12:53 PM] aishat muh’d: 69RAYUWAR HUMAIRAT
Suka fito daga office din inspecta Abba yace yanzu ta ina zamu fara neman lawyer a garin nan dabamu san kowaba??kuma nasan islam yanda yariga ya yarda ita tai kissan nan bazai taba nemomanba, hasbunallahu wani’imal wakil.Anty amarya tace alh ka kwantar da hankalinka niko keda lawyer dazai karemin yata da sauri Abba yace wa??tace KHALIL,,Abba yace waye kuma KHALIL??tace alh baka sanshiba kanina ne shine na ukun mu kuma auta..yay karatunshi gabaki daya a egypt ne inda yazama cikkakken barister yanzu shekarun shi 30 aduniya last week yadawo daga egypt dinma,,Abba yace alhamdulilah kirashi to,ta dau waya rigin daya biyu yadauka yace big sis a girmame yagaidata,ta amsa tace khalil yace naam anty,tace inaso kai booking flight kazo ph yanzunan akwai wani babban case daya taso na yarinyar mijina and i want u to be her lawyer yace oooo anty nifa naso saina huta na 1 month zan fara shiga kotu, tace umarni nabaka, yace to anty shikenan kinsan bana iya miki jayayya ganinan zuwa, tace saikazo….tafadanma Abba yace to daganan sukaje wurin islam suka shiga mota suka wuce laboratory aka basu gawan usman nan da nan islam yafara sabon kuka damm u humairat,Abba yaji tausayinshi haka suka koma gida aka sallaci yaron aka mishi sutura aka kaishi gidan gaskiya……farida kuka harda birgima niko maman shakur nace shaidaniya kawai:roll::roll::roll:
Maman shakur
[08/10 1:12 PM] aishat muh’d: 70RAYUWAR HUMAIRAT
Wuraren 4 khalil ya sauka a airport, yarone ajin farko bakine shi unlike islam dayake fari.. siriri yanada cikan kirji ga saje mai kyau da kyalli yanada pointed nose da lulu eyes..yaron yahadu iya haduwa,harda islam akaje daukoshi yatambayi anty amarya wayeshi tace kanina ne sunanshi khalil lawyer dazai kare humairat ne, yanajin haka bai kara cewa komiba,lokacin da khalil ya shigo motan gaisuwa sama sama sukayi, Abba ne da anty amarya ne suketa janshi da fira…koda suka kai gida islam zama yayi a waje yana karban gaisuwa da masumai jaje ..Abba da anty amarya sukakai khalil side din humairat suka zauna afalo saida yaci yasha sanan yace anty wani case kikeso nayi??nan dai tafadi mishi komi da abunda islam yafada da abunda farida ta fada dakuma abunda humairat yafada,,shiru yayi chan yadago kai yace anty akiramin baaba mai aiki,anty tatafi dakin baaba kiranta amma sai me babu baaba babu alamunta a gidanma..arude anty amarya tazo tafada musu bataga baaba ba hankalin Abba yatashi…khalil yace Abba yanzu kaga gobe za’a shiga court babu yanda za’ayi musamu evidence adan kankanin lokacin nan dole sai humairat taje gidan yari,nikuma zanbi case dinan tundaga tushe namuku alkwari saina fito muku da humairat, anty amarya tace khalil wlh humairat yarinyace just 16 ya za’ayi ta iya kula da kanta a prison?akwai mugayen mutanefa, yace karki damu zan dunga zuwa dubata, ya kalli Abba yace inson ganin humairat din, Abba yace muje nakaika police station din suka mike suka tafi….saida ya nuna musu id card nashi dasukaga barister ne aka barshi amma ba’a bar Abba ganin taba,kofan cell din aka budemai ya shiga lokacin kanta na cikin cinyanta tana kuka murya kasa kasa yace humairat doguwa tayi da sauri dan batasan mai muryan ba,wani shock yaji lokacin da dara daran idanun humairat suka hade da nashi…..
Maman shakur
[09/10 10:42 AM] Aishat muh’d: [09/10 9:48 AM] Aishat muh’d: 72RAYUWAR HUMAIRAT
Da gari yawaye khalil ya nemi yin magana da farida.. Abba yasa islam yakirata. tazo ta zauna, islam fita yayi waje dan yasan maganan humairat za’ayi dan yanzu ko sunan humairat bayaso ji….
Khalil yace malama farida nine lawyer dake kare humairat akwai wasu tambayoyi danakeso namiki dan karfe goma yau za’a shiga kotu..ta gyara zama dukda gabanta na faduwa amma ta dake
Ya sunanki..tace sunana farida murtala,
Wani makaranta kikayii?BUK inda na karanci biochemistry
Bayan kin gama karatu kinyi aiki ko kuma aure kikayi…tai shiru chan tace nai aiki a company dangote as secretary..
Yace a kano wani unguwaa kike ??tace a hotoro
Yace inaso kifadamin yanda kisan yafaru??nan dai tafada mishi abunda tafadama su Abba, kallonta yayi yagane karyane amma daganan yace mata zaki iya tafiya…..
Karfe goma kotu tacika makil ga yan jairidu masu daukan labarai kowa…su islam Abba farida khalil duk suna zaune, kowa kirjinshi dukan uku uku yake yayinda farida addu’a take Allah karya tonamata asiri.. judge yashigo wanda yasa kowa yamike, daganan wani yamike yace ayu zamu saurari karan da wata mata mai suna farida ta shigar inda tace kishiyarta mai suna humairat takashe mata jaririn da kwananshi goma a duniya yakoma ya zauna..judge yabada umarni a shigo da humairat…
Maman shakur
[09/10 10:05 AM] Aishat muh’d: 73RAYUWAR HUMAIRAT
Aka shigo da ita hanunta acikin ankwa aka kaita inda yakamata ta tsaya…lawyer da shine wanda ke kare farida yatashi yace humairat inason kifadamana kece kika kashe usman???ta share hawayen dake idonta tace a’a bani bane,lawyer yace waye to??tace maman shice farida…lawyer yace kina shiga dakin farida ne??tace a’a,yace to me ya kaiki dakin ranan tace naje kaimata shanya ne…lawyer yajuyo ya kalli alkali yace ya mai girma mai shari’a inaso kotu tasan cewa humairat karya take, tun randa aka kawo farida ta tsaneta tana yawan cema farida saitaga bayan yaron data haifa..ya mai girma bata shiga dakin farida meya kaita dakin??mai yakaita uwar daka??mai ya kaita kan gadon??tace uwar yaro ita takashe yaron antaba ganin inda uwa ta kashe danda ta haifa.??..ya mai girma inason kotu tabani dama na kira farida dan yinata wasu tambayoyi..farida tafito lawyer yace waya kashe miki yaro??nan tahau kuka tace humairat ce,yatambayeta banda ita waye yaga lokacin kisan tace islam mijinmu akace islam yafito…yazo ya zauna sai alokacin humairat ta dago idonta ta kalleshi taga shima ita yake kallo amma suna hada ido yadena kallonta..lawyer yace daka shigo gidan meka gani???yace naga humairat akan gado kan saman usman hanunta rike da wukan dake cikinshi…lawyer yace ya mai girma mai shari’a gadai mijinsu yafidi cewa yaga humairat tai kissan kuma anyi binciken wuka angano cewa finger print din humairat ne ajiki…inaso wayanan dalilan nawa yasa akai humairat prison inda za’a bima farida hakkinta dan mutane irinsu humairat masu bakin kishi bai kamanta suna zama cikin mutaneba…yakoma ya zauna…khalil ne yamike a natse yazo gaban islam yace daka shigo gida kaga humairat na daba ma yaronka wuka ne aciki ko kuma ka tarar wukan na cikin yaronka??
Maman shakur
[09/10 10:22 AM] Aishat muh’d: 74RAYUWAR HUMAIRAT
Yay shiru chan yace dana shigo na tarar wukan na cikin yarona hanun humairat kuma yana kan wukan,ban ga lokacin data daba mishi wukan ba,amma lokacin dana shigo na tarar wukan na cikin yaron…khalil ne yajuyo ya kalli alkali yace yamai girma mai shari’a, inaso aduba al’amarin nan dakyau kar’a yanke hukunci yanzu,tunda islam shima baiga lokacin da ta caka mishi wukan ba,kuma humairat tace ba ita tai kissan ba, ya mai girma ina roka adaga shari’an nan kar’a yanke hukunci yanzu saboda nasamu lokacin da gabatar da shaidu tare da hujjojin dazasu nuna cewa humairat ba ita ta kashe usman ba…yakoma ya zauna…
Alkali ya cigaba da rubuce rubuce chan yadago yace..kotu zata daga wanan shari’an nan da sati uku saboda lawyoyin bangarorin biyu su tattaro hujjoji da shaidu..meanwhile zamu tura humairat gidan yari tunda finger print sun nuna cewa ita tai kissan ya buga table kowa yamike ya tashi yafita….
Humairat durkushewa tayi wurin tana wani irin kuka,police ne suka dagota aka fito da ita yan jaridu sai magana suke mata amma taki cewa kala…anty amarya Abba da khalil suka zo wurin lokacin daza’a sata a mota da kyar aka barsu suyi mata magana,rumgume anty amarya tayi tana kuka anty amarya ma kuka kaman zata mutu,Abba kam kasa daurewa yayi saida ya zubar da hawaye.. islam na cikin mota tare da farida yakasa tada motan kallon humairat kawai yake yanajin sonta mai tsanani da tsananta duka alokaci daya…
Khalil ne yay kokarin magana yace humairat ki kula da kanki gobe zanzo nadubaki nai miki alkawari saina fitar dake kinjiko ta girgixamai kai…anty amarya tace yarinyata Allah yakaremin ke in sha Allah gaskiya zata bayyana, za’ayi walkiya kowa zaiga gaskiya…Abba yace humairat Allah miki albarka inaso kisani muna sonki sosai mu ukun nan mun miki alkawari sai inda karfinmu yakare…daganan aka sata a mota sai prison …..
Maman shakur
[09/10 10:42 AM] Aishat muh’d: 75RAYUWAR HUMAIRAT
Ana kaita tama dena kukan sai wani irin kukan zucin datakeyi..ita gidan yarin da shairin da’aka mata bashine matsalarta ba,matsalarta shine yayanta islam,maisa yaya bai yarda daniba??mai sa yaya zai yarda nina kashe mishi da??ya Allah kasa yaya yagane bani na kashe mishi yaro….aka bata kayan gidan yarin tasa rigane da wando blue riga sai dark blue wando,babu hijabi kasancewar port harcourt garin yawanci arna ne sai hula shima facing cap,tasa kayan sun mata kyau sosai tasa combos din sanan aka jata aka shiga da ita wurin dataga ansa BLOCK D yan gidan yarin matan kowa yataso aka fara ihu new comer ita tsoroma suka bata dan ga dukan alamu bataga alamun akwai hausawaba wani cell aka bude aka turata ciki…ta mike tsaye tana kalle kalle taga wata mata kwance ta zuba mata ido dakin su biyu ne ga dukkan alamu matan ta girmeta dan zatayi 25 years sum sum ta wuce tahau gadon sama ta zauna batare da tacema matan kalaba…ta cusa kanta cikin cinyoyinta tafara sana’an kuka yanzu itane zatayi rayuwa cikin wanan wajen wanda ko amafarki bata taba tunanin ba??
Saida tai kukanta maishi sanan bacci ya kwasheta …..
Jitayi ana tabata yasa ta mike tsaye wanan matan ne dai ta dakin tai mata murmushi cikin harshen turenci tace beauty less go and have dinner,,humairat ta mike matan tarike mata hannu suka fita tajata har wurin,suka shiga layi har aka kai kansu,matan ita tafara karban nata, sanan tajira aka bama humairat nata takara jan humairat sukaje dining suka zauna… humairat kurama abincin ido tayi,tunda take batama taba ganin irin abincin ba,matar ne tai murmushi cikin harshen turenci tace beauty dis is called FUFU and OKAZI SOUP have some is nyc,u will luv it….bismillah tayi tasa wannu zata faraci kawai taga an kabar da abincin akasa dago idonta tayi dan ganin wanene da mata wanan danyar aikin…..
Maman shakur
[09/10 7:21 PM] Aishat muh’d: [09/10 5:02 PM] Aishat muh’d: 76RAYUWAR HUMAIRAT mss Aysha2 ,ga amsarki….Any child dat is 15 and above, that commit a crime is sent to a prison called REMAND HOME or BORSTAL INSTITUTION. My sister, there are better ways to make correction not by attacking. Always make research..
Mss aysha2 is not compulsory idan zanyi labari dole sainai amfani da abunda dat are real,ina tsara labarina anyhow yanda yamin, ba dole ne nayi yanda kikeso ba…innace humairat taje prison tana 16 years real prison ne ko novel prison??? Abeg oo just save d drama, and stop tarnishing my image…if u have problem with me confront me, wot u did was very bad. always think smart
mss Aysha2 …..plz! Kindly broadcast as u did initially…Allah sa dai kin gane yaren danakeyi….
72RAYUWAR HUMAIRAT
Humairat da tsiwanta tace dala malama me abincina yamiki dazaki zubarmin???aiko matan ta daddage ta wankama humairat mari,ta daga hannu zata kara dukanta wanan matan tai maza ta mike ta tare tace SCORPION dan Allah kiyaha kuri, batasanki bane sabuwar zuwace plz forgive her. duk maganan nan a yaren turenci sukeyi…scorpion tai kwafa tace wlh taci darajarki, amma duk randa takaramin haka zata gane, ta wuce tai gaba abunta…itakuma matan ta koma kan humairat dake kuka tace beauty ba’a taurin kai a wurin nan ladabi zaki dingayi kinabin kowa sauda kafa inhar kinaso ki fita daga wurin nan lpy..tace muci nawa abincin, humairat tasa hannu taci loma daya takusa amai,matar ta kyalkyale da dariya,tace u are beautiful at d same time u are Ajebota..so yanzu bakisan yanda akecin wanan abincin ba??humairat dai haryau batacema matar
kalaba.saida matar tagama ci tasha ruwa sanan taja humairat sukace bathroom taga matan tai alwala tajuyo ta kalli humairat data saki baki tana kallonta tace yi alwala muje muyi salla,humairat tai alwala suka dawo cell dinsu tadauko hijab tasa tai salla duk humairat na kallonta data gama tabama humairat hijab din itama tai sallan ta dade tanakai kukanta ga ubangiji daganan ta sallame …matar ta tashi ta daga fillonta ta dauko bread mai taushi irin na yan naira 50 dinan da fanta,ta mika ma humairat beauty nasan kinajin yunwa ci wanan,kaman bazata karba ba amma saita karba tahau ci kaman mahaukaciya dan rabonta da abinci tun koko da kosan jiya…saida tagamaci tai hamdala sanan tabude baki tacema matan thank you,matan tai murmushi tace kiyi bacci beauty dan gobe zaki fadamin yarinya karama kaman ke,maiya kawoki wanan horrible place din,tana fadin haka takwanta a gadonta itama humairat ta kwanta dan dama magrib da issha suka hada….
Maman shakur
[09/10 5:32 PM] Aishat muh’d: 77RAYUWAR HUMAIRAT
Washe gari da sassafe aka tashesu bayan sunyi salla,scorpion tazo dama itace babbar guard a wajen tarabama kowa aikinshi,ta tura humairat wanke toilet kusan guda shida,haka humairat tayi kaman zata sume ga bayin dan banzan wari …..dasuka gama akabasu abinci…
Karfe 11 a prison taima khalil,yabukaci ganin humairat aka kawota,tsayawa yayi yana kallonta dan bai taba tunanin humairat nada kyau da diri hakaba dan kayan sun mata kyau…Ina kwana uncle khalil maganar humairat ne yadawo dashi daga tunanin dayake,kallonta yayi yay murmushi lpy lau humairat,wanan facing cap haka,murmushi tayi kadan batare datace komiba, dauko abincin yayi yace gashi anty amarya tabani nakawo miki, yamika mata. tafaraci kaman mahaukaciya yanda yaga tana loma saida tagama yabata ruwa tasha sanan yace basu baki abinci bane??tace mai anbani amma scorpion ta zubar,wai dan jiya namata tsiwa kumanifa ban santaba itane ma ta zubarmin da abinci,yace kidinga hankali da ita kinji humairat? tace to…yace gobe inaso naje kano dan zanyi bincike kan farida sosai daga kan kawayenta yan uwanta da kowa dai nata hala nasamo wani abu dazai mana amfani,humairat tai rau rau da ido yanzu tafiya zakayi??yace karki damu bazan dadeba baifi nai sati dayaba zan dawo,yace su anty amarya anjima zasuzo miki sallama suma zasu tafi, amma zasu dinga zuwa akai akai suna dubaki,hawaye ya gangaro mata,..yace karki kuka in sha Allah zan fitar dake daga wanan wajen…tace Nagode. yace lokacin da farida ta kashe yaron babu wani abu dakikaji ko kika gani dazai iya taimakon mu??tai shiru tana tunani chan tace dana shigo falonta naji kaman hayaniya alamun ana magana,so lokacin danakai bakin kofan uwar dakan naji tace Atabiri ur secrefice ni nazaci waya takeyi so saina bude labilin dakin nashiga dai dai lokacin ta daga wukas ta cakamai a ciki, shine nai ihu na wurgar da ita gefe nahau gadon ina kokarin cire wukan daga cikin yaron….khalil yay shiru yace shikenan bari natafi saina dawo, tahau kuka da kyar tai shiru yawuce yatafi yana mai tunanin maganan humairat….
Maman shakur ….
[09/10 6:09 PM] Aishat muh’d: 78RAYUWAR HUMAIRAT
Bayan farida tagama waya da kausar tafada mata duk abunda yafaru kausar harda rawa saboda dadi,finally islam yarabu da humairat,ya tsaneta,harda ma saki abun yay mata siga sosai,sukai sallama takashe wuyan….tafara tafiya tana zagaye dakin tace is time nima nai playing roll dina, dole nakaima gidan yarin port harcourt ziyara..daganan tai wani mugun dariya tace humairat uwarki taja miki fitinan da harki mutu bazaki manta daniba,tai wani murmushi tawuce daki ta kwanta….
Islam yadawo kaman ba mutum ba son humairat ke dawainiya dashi safe rana da dare,bangare daya kuma inya tuna takashe mishi da sai yaji tsanarta kaman me,gashi duk lokacin da yay tunanin humairat din sai yaji yana wani irin sha’awanta kaman me,farida ita kanta takasa gane kanshi amma tabashi lokacin tasan zai warware ne, bari dai tafara salla zata saitashi ne,dan tasan matsalanshi bazai wuce gurasa ba…..
Ya yamma Abba da anty amarya sukaje amma ba’a barsu sun gantaba ance tana aiki. hakanan suka dawo gida washe gari islam yakaisu airport suka koma kano…
Bayan kwana 4 da dawowan su Abba kausar ta shirya tacema dad tanason zuwa biki,tariga tagama da dad ba musu yace mata adawo lpy bata zarce ko inaba sai ph…takama wani hotel anan cikin town tahuta na ranan,washe gari ta shirya cikin ubansun kwalliya tasa hotel din suka kira mata texi tashiga yakaita har prison din…
Tana zuwa tabukaci ganin babbar guard din prison din,aka kiramata scorpion,aka bata waje ta zauna, scorpion ta fito da wanan katon jikin nata kaman buhu ga fuska kaman na goggon biri ta kalli kausar hw may i help u???kece ke nemana? Kausar tai murmushi tace ki zauna mana ta zauna,kausar tace nazo miki dawani business da nasan bazaki iya resisting ba,zan baki kudin da har jikokin ki saisu ci kudin,scorpion najin batun kudi tai washe baki tace hajiya am at ur service…kausar tace an kawo wata sabon zuwa sunanta humairat,scorpion tace oo u mean beauty..kausar tace sunanta humairat ba beauty ba,scorpion tace to mikikeso??kausar taciro badir din dollars har kwara biyar ta ajiye gaban scorpion tace dis is just advance akan asalin kudin dazan biyaki inkinmin abunda nakeso..scorpion tace kome kikeso kifada consider it done,ita beauty din kinaso na kasheta ne??kausar tace a”a ko daya,ina so ki azabtar da ita ki bata wahala ki wulakantata,just dis 3 things,…scorpion tace angama hajiya daganan sukai exchanging contact kausar ta tashi tatafi tana mai happy…
Maman shakur
[09/10 10:40 PM] Aishat muh’d: [09/10 9:41 PM] Aishat muh’d: 79RAYUWAR HUMAIRAT
Kausar na fita,scorpion ta fashe da wani wawan dariya tace u bloody fool,mumu,kudinki zanci nai nak, opportunity nasamu, amma bazan taba bari wani yaba beauty na wahala ba,yarinyar nan mai shegen taushin jiki,inaa!,ko wahalan dana bata kwanakin baya saboda ta tsorata dani ne,amma inada plan 4 my beauty,i luv beauty itace new wife dina a prison dinan so bazan taba ba wife dina wahala ba..gobe zan fara honeymoon da itama adakina zata kwana…ta kwashi kudinta tasa a jaka takoma ciki….
Khalil duk wani information yagama samowa daga wurin wani kanin farida, yaron yana shaye shaye so abinda yakeyi duk dare zai saimusu kaza da drinks yaje kofar gidansu shida yaron sunaci yana tambayanshi kan farida…yaron mai suna muktar yace wlh Abokina duk cikin yan gidanmu nafi tsanan farida, khalil yace mesa??tadau tsoka daya yasa abaki,yace saboda maman mu bala’in tsoronta take, duk abunda tacema mama ya zauna kodan tanada kudi shine mu maman mu ke mana kallon banza,kaini barima kaji wlh ban yarda da kudinta ba,kaga tsigai kawarta dinan akwai wani abokina dayacemin yar yankan kaice,khalil yadau cinyan kaza yamika ma muktar ya karba yace ashe kagane yafara ci,khalil yace cigaba da ban labari,kuma nasan mannir bayamin karya yaron dan tasha ne tundaga nan naji ban yarda da yayata farida ba tunda kawaye ne sosai itada tsigai…Ahaka yasamu information din tsigai harda address dinta…
Washe gari yaje gidan tsigai,da kyar mai gadi yabari ya shiga, abakin kofa ya tsaya dayaji maganan mata,yay shiru sai chan yaji tsigai tace ai wlh ni bazan iya aureba,yaushe zan yarda nai aure kungiya tace saina kashe yarona na farko…khalil najin haka yadauko phone dinshi yafara recoding maganar…
Maman shakur
[09/10 9:59 PM] Aishat muh’d: 80RAYUWAR HUMAIRAT
Yanzunan da safen nan farida takirani Arude da alamun tashin hankali karara a muryarta hardamin kuka,wai tai mafarki usman yazo yana cemata mama zan sha nono,kin kasheni mama kema saikin mutu,wata daga cikinsu tace da gaske tsigai??tsigai tace wlh abunda tacemin kenan sai kuka take wai fatalwar usman yafara bibiyarta,wata daga cikin dakin tace ai Allah kara meya kaita cewa zatai aure ita sarkin soyayya bancin tasan sharadin kungiya…tsigai tace gaskiya nidai ina tausaya mata inhar tacigaba da mafarkin asirinta zai tonu kuwa saboda dole wataran islam yagane…khalil yay murmushi nasara yace just dis recording is enough to get humairat out of dat hell..yajuya yabar gidan…direct police station yawuce yabada recording yatonama tsigai asiri akazo aka kamasu yan yankan kaine…shikuma ya shirya komi da komi yadau jakanshi yatafi airport sai port harcourt….
Lokacin dayakai dare yayi dole yahakura ya kwana yace gobe dasafe yaje wurin humairat….
Cell din humairat aka bude scorpion ta shigo tanama humairat wani murmushi itadai batace mata kalaba mayar da kanta kasa tayi saboda batason kallon matan tacika muni,scorpion ta shafi nonon humairat wanda hakan yasa tai ihu taja baya da sauri,scorpion tai murmushi tace beauty kin cika tsoro,dama inaso infada miki gobe zan aureki,adakina zaki kwana ta daure fuska duk wanda kika fadanmawa saina ci ubanki tajuya tabar cell din..humairat tahau kuka sosai jikinta narawa matar nan tadakinta mai suna aishat ta rumgumeta is okk beauty kiyi addu’a Allah yakareki daga shairin scorpion, dan muguwar matace sosai, nan da nan aishat tahau kuka wlh koni saida tataba amfani dani,haka takeyi dazaran ankawo sabuwar zuwa kakkyawa saita dinga amfani da ita kuma kowa yasan halinta amma ba’a iya mata magana tsoronta akeji sosai saboda anga itace babban guard muguwace sosai kiyi addu’a banason tabata miki rayuwa…
Maman shakur
[09/10 10:16 PM] Aishat muh’d: 81RAYUWAR HUMAIRAT
Misalin karfe 4:00 na asuba farida ta tashe da ihu tabude kofa tana kiran islam,hanyar dakinshi tayi tana kuka sosai islam kana ina??usman zai kasheni gashinan.. tadawo kaman mahaukaciya tayi hanyar dakinshi taje tana buga kofan sosai tana islam fito ga usman nan yakusa kawowa kusa dani da wuka wlh kasheni zai yi,islam wanda abirkice ya bude kofan danjin ihunta da sauri ta kankameshi tana ihu islam gashinan zai kasheni da wuka arude yace wai wane??babu kowa anan??tace baga usman nan ba baka ganinshi ne islam duk yarude dan atunaninshi tension din mutuwar usman ne ke damunta..ya rungumeta yashigar da ita dakinshi yana lallashinta abufa kaman wasa hausawa sukace karamar magana tazama babba. farida ihu kawai take ga usman nan da wuka zai kasheta ta kankameshi tama hanashi tashi yay salla…wanan kenan
Karfe 9 nasafe khalil yagama shirin dazaiyi dayake bai sauka a gidan islam ba a hotel ya sauka,texi ya dauka yatafi prison din yana zuwa yabukaci ganin humairat akako kawota idanun nan nata zunyi zuru zuru duktai kashin wuya,jikinta ga alamun cizon sauro kota ina,idanun nan sun kumbura saboda kukan datasha jiya da fargaban abunda zai faru da ita yau da daddare,tana ganin khalil takarasa wurin da dan sauri bazato yaji ta rungumeshi sosai tana kuka uncle khalil plz get me out of here inhar nakara kwana a gidanan yau wlh gawata zakuzo ku dauka,dagota yayi ya share mata hawaye humairat menene??wata tamiki wani abune??komawa jikinshi tayi takara kankameshi uncle khalil scorpion,scorpion yace menene kuma scorpion??tace wata guard ce kasheni zatayi, wai aurena zatayi kuma wai adakinta zan kwana yau…tana maganan tana kuka ganin yanda ta tsorata gashi tawani rungumeshi wanda hakan is tempting him yasa yace zauna muyi magana ….
Maman shiru
[09/10 10:39 PM] Aishat muh’d: 82RAYUWAR HUMAIRAT
Ta zauna still jikinta na rawa,ahanakali yace humairat share hawayenki i have good news,ta kalleshi yace yau bazaki kai dareba zaku bar wanan wajen..nariga nasamu evidence dazaisa agane bake kikaai kissan ba..yanzu ina barin wajenan zan tafi court of appeal ne bazamu jira sai nan da 2 weeks kafin akoma kotuba..so yau dinan za’a tada shari’an akama farida duniya ta wankeki…zancen scorpion kuma inaso ki kiyayeta karki shiga huruminta kafin dare za’a sallameki daga wajen nan..murna tayi tareda godema Allah.. yace yanzu ki koma dama abunda nazo fadamiki kenan natafi tsabagen murna ko godiya bata iya yimishi ba….
Lokacin daya shigar da karan yasa recording din alkali yaji,take aka senda policawa su kamo farida aka kuma bada order releasing humairat cewa she is not guilty she is innocent…..
Humairat nakomawa cell karfe 10 na safe akace su wuce kowa yaje yay wanka tare da aishat suka tafi bayi.. dama haka sukeyi aishat ta tsaya jiranta a bakin kofa tana tsaye a wajen taga scorpion tazo direct bude bayin da humairat keciki tayi Allah yasa humairat ta daura towel dan tagama wankan,scorpion na ganin humairat da towel wani sha’awanta yataso mata,jan hanun humairat tafarayi,humairat tafara ihu, aiko scorpion ta kifa mata mari kinason mutane sujimune??a tsorace ta girgiza kai,scorpion taja hanunta suka fito suka bar aishat a wajen wanda tuni hawaye ya wanke fuskanta tasan yau humairat tabani tafaru takare kenan dan scorpion dole saita batama humairat rayuwa yau…
Khalil yabi policawan har gidan islam mai gadi yabudemusu suka shiga har falo sunata sallama ba’a amsaba, sai chan ga islam yafito duk yayi gumi,
Police yace mushi muna neman farida she is under arrest 4 d murder of her son…islam yace wot??u most be joking, kun taba ganin inda uwa ta kashe danta,ai humairat cema tai kiss…an ..bai karasa magana ba farida tafito dagudu tana islam kaga yasake dawowa wlh wai kasheni zaiyi saboda nakasheshi,bafa laifina bane kungiyane tace dole saina kasheshi,tadawo mahaukaciya sosai, islam yace farida wai mekike fadane hauka kikayi????tace Allah da gaske nina kashe usman Atabiri ne yasani ….
Ina labarin humairat da scorpion???
Will khalil &islam be able to save her?
Scorpion tana bata rayuwan humairat din????
Kubiyoni gobe danjin d miserys…
Maman shakur
[10/10 8:40 PM] Aishat muh’d: [10/10 6:46 PM] Aishat muh’d: 83RAYUWAR HUMAIRAT
Islam yakarasa kusa da ita yarike kanta yace farida look at me,ta kura mishi ido,kidena cewa kece kika kashe usman,dan kine,nasan kina cikin tension din rashin yaron kine saisa kike sambatu haka..farida ta waiga gefenta taga bataga usman ba kuma yabace,sai tajuyo ta kalli islam darling suwaye wanan???khalil ne ya matso yace islam is time kafita daga tarkon da makircin da matar nan naka tahada??islam ya daure fuska mekake nufi??dauko wayanshi yayi ya kunnama islam recording din,bayan yagamaji yadaura da cewa yanzu haka su tsigai ankamasu ankama asalin ogansu Attabiri din,har dangote company naje amma sukace ko mai sunan farida ma basu taba samu as worker ba, farida najin abunda aka fada ta yi hanyar waje da gudunta, amma kafin takai bakin kofa islam yasa kafa ya tadiyeta, jikake timmm tafadi akasa a wurin tafara kuka,islam yazaro belt din jikin wandonshi yadinga dukanta yana hawaye..
,police sunyi kokarin hana islam dukan faridan amma khalil ya dakatar dasu yace kubarshi ya jibgeta taja humairata tawahala….sakin belt din islam yayi yajuyo ya kalli khalil da jajayen idonshi ya akayi matata tazama humairat ka??tsaki khalil yayi yay waje inkaga dama kazo muje kotu ayankema farida hukunci agaban mu yawuce yafita…police suka daga farida wanda jikinta yay rudu rudu…islam ya mike yaje daki da sauri ya chanza kaya yasa kayan air force dinshi sunmai kyau.. yafito motarshi khalil ya shiga dukda ba fira sukeba…ahaka har suka shiga kotu,..aka kai farida bayan kanta khalil shine yay mata tambayan komi..batai karyaba tafadi komi dan tasan asirinta yariga yatonu tunda har ankama su tsigai da attabiri asalin ogan nasu batada wani gata dayawuce su…khalil ne yace kozaki iya gayama kotu maisa kika tsani humairat har kika mata mugun shairi haka??tai shiru sai chan tadago fuskarta dake cike da hawaye tafara magana nasan banason humairat tun farko, amma bantaba tunanin cutar da itaba,zan fadanmuku badan komiba saidan kowani hukunci za’amin ayi mata itama,dan yanda nai kisa haka itama tai kisa,wanan shairin kisan danama humairat kausar ce tabani shawaran kuma itama yar kungiyace danta kabir daya mutu ita takasheshi da hanunta itace kuma takashe maman humairat kuma,itace ta asirce baban humairat ya tsani humairat,…duk taurin ran islam kasa hakura yayi yahau kuka wiwi baitaba ganin tashin hankali irin na ranan ba,…tunani kawai yake yanzu shine harda sakin humairat??duk lokacin nan datake cemishi ya tsaya tamai bayani yaki sauraranta dama gaskiya zatafada…islam meke damuna mesa why nidakaina na wahakar da humairat dina matata abin kaunata why…..yarinyar dani kadai take sakewa dani tadaukeni amatsayin yaya, baba,mai cetonta,..amma nine harda dukanta ranan,marinta tare da shake mata wuya……
Maman shakur,
[10/10 7:32 PM] Aishat muh’d: 84RAYUWAR HUMAIRAT
Maganan khalil ne yadawo dashi daga tunanin dayake,ya share hawayen idonshi,
Khalil yace zanso kima kotu bayani wacece kausar??ta share hawayen idonta tace kausar step mum din humairat ce iya abunda nasani kenan….Khalil yace inaso kimana bayani ya akayi finger print din humairat ne yafito banda naki???tace lokacin dazan kasheshi nasa safan hannu,humairat itakuma datazo batare datai tunanin komiba ta kama wukar tana kokarin cireshi daga cikin usman,..saisa finger print nata suka fito…juyowa yayi ya kalli alkali yace iya tambayata kenan yakoma yazauna….bayan alkali yayi rubuce rubucen dazaiyi yadago yace kafin ayankema farida hukunci zamu bukaci akawo humairat wajenan.. aje adaukota daga gidan yari..so kotu zataje break din awa daya..alkaki yamike yafita……
Scorpion jan humairat take takaita har dakinta,.ta shigar da humairat ciki ta kulle kofa,humairat da jikinta rawa yake ko ina tana kuka sosai kaman ranta zai fita,scorpion ne ta shafi gefen fuskanta tace beauty don get like dis,u will enjoy it, i promise u..fara cire kayan jikinta tayi.. humairat kulle idonta tayi da sauri dan tunda take bata taba ganin tsiraicin babba ba sai ranan,scorpion takara matsowa gaban humairat tana wani shafata humairat bata ankaraba taji scorpion ta kwance towel din jikinta tayar, yarage daga ita sai ita babu komi ajikinta…ihu tafarayi tana kiran sunayen Allah, scorpion abu yabata haushi sosai, daga humairat din tayi tanakata akan gado tafara shafata tana shafamata boobs humairat najin hanunta awajen aiko tasa hakorin ta gantsara mata cizo a wuya,wanda hakan yasa scorpion ta dunkule hannu ta daki bakin humairat,nan da nan bakin humairat yafara jini ta kara wanka mata mari wanda yasa humairat yin wani ihu,scorpion tace dan kinga inasonki ina lallabaki wlh zan miki takarfi karkiga ina mace i can dis virgin u wlh…takara rungume humairat tana lallasheta tana wani irin numfashi dan tariga ta kwadaitu da humairat duk cikin wayanda tabata a prison bata tabajin mai taushin jikin humairat ba…humairat iya karfinta ta dunkule hannu ta nusheta aciki scorpion tai kara tafadi agefen humairat,itakuma humairat tamike tayi hanyar kofa amma taji akulle, kara fashewa t ayi da kuka lokacin dataga scorpion ta mike takaraso bakin kofan ta wankama humairat mari masu kyau kwara 2 sanan finciki humairat iya karfinta ta hankatada amma unfortunately humairat tafadi kan karfen gefen gadon inda karfin yadaki kanta sosai jini kawai kake ganin yana zuba kaman famfo daga kanta…scorpion na ganin haka tarude tasa kayanta tabude kofa tafita amma ga mamakminta taga aishat abakin kofan ta durkushe tana kuka sosai,…scorpion tace ki shiga kiga halin datake ciki kuma wlh inhar kikace nine namata haka saina kasheki takara gaba…..
Maman shakur
[10/10 7:43 PM] Aishat muh’d: 85 RAYUWAR HUMAIRAT
Aishat ta shiga da sauri amma ganin humairat datayi tairara ga jini na gangara daka kanta bataga alamun numfashi tattare da itabama yasa ta tsorata takomaa dabaya dagudu,..harta juya zataje takira doc saikuma tafasa tadawo tana kalle kalle kozataga abunda zata iya rufema humairat jikinta dashi,hango towel din humairat tayi tayi maza ta dauko ta daura mata ajiki sanan tafita tayi hanyar clinic din prison din tana zuwa da kukanta tacema doc din emergency tama rude takasa bayani da kyau..doc ce tace am not getting wot u are saying woman..aishat tace doc we need ur help humairat humairat humairat she is dying batajira me doc zataceba tayi gaba doc dinma yabita abaya hatta doc din prison din saida ya tsorata ganin jinin da kanta ke fitarwa,kiran ambulance yayi yanemi permission yace akai humairat UPTH university of port harcourt teaching hospital…in 5 min suka iso akadau humairat akasata a motan tare da samata oxygen saboda yataimaketa tadinga numfashi da kyau aka wuce da ita asibitin yayinda doc din shima yabisu a tashi motan…..
[10/10 8:01 PM] Aishat muh’d: 85 RAYUWAR HUMAIRAT
Aishat ta shiga da sauri,amma ganin humairat datayi tairara ga jini na gangara daka kanta, bataga alamun numfashi tattare da itabama yasa ta tsorata takomaa dabaya dagudu,..harta juya zataje takira doc saikuma tafasa tadawo tana kalle kalle kozataga abunda zata iya rufema humairat jikinta dashi,hango towel din humairat tayi,tayi maza ta dauko ta daura mata ajiki, sanan tafita tayi hanyar clinic din prison din tana zuwa da kukanta tacema doc din emergency tama rude takasa bayani da kyau..doc ce tace am not getting wot u are saying woman..aishat tace doc we need ur help humairat, humairat,humairat she is dying.. batajira me doc zaiceba tayi gaba. doc dinma yabita abaya hardakin..hatta doc din prison din saida ya tsorata ganin jinin da kanta ke fitarwa,kiran ambulance yayi yanemi permission yace akai humairat UPTH university of port harcourt teaching hospital…in 5 min suka iso akadau humairat akasata a motan tare da samata oxygen saboda yataimaketa tadinga numfashi da kyau aka wuce da ita asibitin yayinda doc din shima yabisu a tashi motan Aishat kuka take sosai jitake kaman tabisu amma babu hali…..
Bayan awa daya aka koma kotu dama khalil da islam suna ciki zaune basuje ko inaba alkali ya shigo aka shigo da farida ….gaban islam ne yafadi baisan mesaba tundaga lokacin dayaga wani kaman police yana fadanma jorge abu akunne yaji kirjinshi na bugawa sosai….bayan an natsu alkali yafara magana kaman haka,sakamakon rashin lafiyan da humairat keyi wanda rahotonni sunzomana cewa kan humairat yafashe,yanzu haka suna asibitin UPTH,,,,kotu ta yankema farida daurin rai da rai tareda zama a gidan yari na shekara 25 da horo mai tsanani,zamu ciki taran naira miliyan 50 daxata bama humairat,wani ihu tasaki tafara kuka….har ila yau kotu ta yankema kausar daurin rai da rai tareda zama a gidan yari naa shekara 30 da horo mai tsanani wanda ayanzu mun riga mun bama headquarter namu na kano order akamota…kotu ta wanke humairat she is not guilty,kotu tadau nauyin maganinta da duk wani abu daza’a bukata a asibiti…alkali yabuga kujera yatashi yatafi…..
Islam wanda kuka yake wiwi kasa driving ma yayi…khalil shiyake driving islam na nuna mishi hanyar asibitin….gani yake kome yafaru da humairat shine sila …inda ace ya saurareta, ya yarda da abinda tace,yay bincike, da duk haka baxai faruba….
Maman shakur
[10/10 8:40 PM] Aishat muh’d: [10/10 8:19 PM] Aishat muh’d: 86RAYUWAR HUMAIRAT
Wayar islam ne yay ringing,ganin Abba ne yasa islam ya dauka Abba yace islam kayi mana bayani bamusan meke faruwaba..gashi yanzu akazo aka kama kausar wai yar kungiyace, kuma itace wai takashe kabir,magana dai kala kala police dai suntafi da ita…da kyar islam ya iya bude baki yace Abba ku shigo jirgi kuzo port harcourt yanzu da matsala shine abunda xan iya fada muku??Arude Abba yace wani matsala son fadamin…islam wanda muryanshi haryafara rawa, yace Abba kuzo kawai plz yakashe wayan…suna kaiwa asibitin basu sha wahalaba aka nuna musu dakin da humairat take amma ba’a bari sun shigaba haka suka tsaya a kofar dakin har kusan karfe 3 na rana…wani doc ne yafito yana cewa we are looking 4 patient humairat relative…da sauri islam da khalil suka mike doc din yace kubiyoni office…suna shiga yace yarinyar na bukatan jini leda 3 saboda ta zubar da jini sosai dalilin fashewan da kanta yayi..atare sukace doc adibi nawa,islam ya daure fuska ya kalli khalil yar uwarka ce??mai hadinka da ita dazakace adibi naka??khalil ya ballamai harara yace ai saika hana..doc yace nidai kutaso na gwadaku in jinin yazo daya ko nawaye diba zanyi…wani ikon Allah khalil aka fara gwadawa amma jinin baizo dayaba,,ana gwada islam jini yazo daya akako dibi leda biyu doc yace yahuta inta shanye biyun za’a dibi na uku aka bashi gado shima…..
Karfe 6 Abba,anty amarya suka sauka islam yatura driver yadaukosu yakawosu asibiti…anty amarya tafara magana wai khalil meke faruwane maiya kawoku asibiti har aka kwantar da islam ???
Ahanakali cikin natsuwa yafadima Abba da anty amarya abunda yafaru duka…anty amarya kuka take sosai tace wlh bazan taba yafema kausar da farida ba yanzu me likita sukace kan humairat din??khalil yace haryanzu basu bamu wani kakkwaran maganaba abunda dai nasani shine haryanzu suna dakin sun dukufa akanta….Abba zama yayi yana INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN ALLAHHUMMA AJIRNI FI MUSIBATI,WAKLIFNI KHAIRA MINHA ya Allah katashi kafadan humairat,yarinyar nan taga rayuwa,ya Allah kabata Lpy kowa yace Ameen….
Maman shakur
[10/10 8:39 PM] Aishat muh’d: 87RAYUWAR HUMAIRAT
Direct prison din kano aka kai kausar aka bata kaya,ko digin nadama babu a zuciyanta saima addu’a take duk randa Allah zai kubutar da ita daga wajen nan to wlh babu abunda zai hanata kashe humairat….tunda dai duk plans dinta baci suke gwara takai humairat lahira inyaso kome za’a mata amata……dakin da aka kaita dakin wata cikakkiyar bahaushiyace taohuwar karuwa ce mai suna tantiriya tana ganin an shigo da kausar cell dinta tace oops, sabuwar zuwa bakizo asa’a ba dan wlh daga yau kin dawo pig alade, kowa yasani a wajenan ba’a hadani da kowa a cell saboda ni kadai iyayena suka haifa,komi nawa is mine only mine,bana sharing namiji abu wanda yafi amfani kenan wanda mata ke darajawa belle kuma cell mate…wlh azaban danakema mutane yasa ba’a hadani da kowa,tanama kausar magana tana zukar taba abinne yabama kausar mamaki gafa guard agaban dakinsu kuma suna ganin tanashan taba amma basu hanataba…kausar tsaki tayi tazauna a gadonta…tantiriya tasowa tayi tasamata wutab taban nan a ido aiko kausar sai ihu sanan ta bigi bakinta..kinkosan wacece tantiriya dakike min tsaki wlh kinko dawo alade kuma zaki gani Allah kaimu lokacin dinner tai kwafa ta kunna wata taban tanasha dan wanan ta lalace itakuma kausar tacigaba da kuka saboda yanzu idonma dishi dishi take gani dashi…..
Sai bayan sallan mangariba lokacin su dawo daga masallacin asibintin sanan aka fito da humairat ana gungurata a kan gado za’a kaita ICU da sauri suka mike oxygen nedai har yanzu a hancinta ko motsi batayi saida aka kaita likita yafito,Abba ne yace doc hw is she now??doc yace well all i know is she is out of danger 4 now, saidai muyi addu’a Allah yasa tatashi da wuri dan yanzu tana comma ne…yawuce yatafi office dinshi..kowa jikinshi yay sanyi anty amarya dama mata iyayen kuka,kuka kawai take rusawa… Abba ya kalli khalil wai meya fasa mata kai ne??khalil yace wlh bansaniba,ba’a fadan manaba, chan yace but Abba natuna lokacin danaje dasafe tacemin wata scorpion wai tace zata aureta,yace yes natuna tama cemin wai inhar takara kwana anan mutuwa zatayi,anya wanan fashewan kan humairat din baya alaka da scorpion kuwa??.
Maman shakur
[11/10 1:50 PM] Aishat muh’d: [11/10 1:28 PM] Aishat muh’d: 88RAYUWAR HUMAIRAT
Islam yace wlh inhar scorpion dince kuwa saina kusa illatata,baridai humairat din tatashi yay kwafa yakoma ya kwanta…sai wuraren 12 sanan aka duba islam akace zai iya tafiya..amma yace shi sam baisan wanan ba zai zauna da humairat,saida Abba yay mishi jan ido sanan ya yarda suka tafi akabar Anty amarya ta zauna da humairat…….
Yau kimanin wata2 kenan amma humairat ko motsa hannu batayi..Abun yadamesu sosai Abba yafara tunanin fitar da ita waje….
Bangaren dad kuwa dama kausar tagama da kuruwanshi,tunda akatafi da kausar gidan yari yadawo kaman mahaukaci, kullum saiyay kuka,kullum yana hanyar zuwa duba kausar yasai mata abinci yakai mata wani zubin a yarda yabata wanj zubin ahana..har yanzu bai dawo hankalinshiba…
Rayuwa taima farida daci…yan uwanta sun juya mata baya, dukansu babu mai zuwa dubata tunda sukaji cewa itane takashe musu mahaifi, mamansu ta tsine mata tai alawadai ya ya irin farida..sanan suka tattara sukabar gidan datagina musu suka kama hayan wani gida yayinda maman ta tafara tuyan kosai alhamdulilah anasiya..kuma islam yana tura musu kudi akai akai..dan yama hanata tuyan kosan amma tanuna mishi abunda takesone hakanan yabarta….rashin yan uwanta dakuma azabar prison, gashi kullum dare usman na bullowa ta bango wai zai kasheta yasa tafara haukacewa kadan kadan..yau sun shiga bayi wanka kawai taga usman yafito da wuka zai caka mata aiko tafito daga bayin tsirara tanata ihu wai zai kasheta shinefa da kyar aka kamata akai mata alluran bacci aka tarkatata sai mental home,gidan mahaukata dan tako haukacen….
Kausar haryau babu nadama digi aranta humairat ce dai ta tsaneta, kuma yanzu haka plan takeyi dazata gudu tabar prison din tazo takashe humairat…kullum bakar wuya takeci tantiriya na wahalar da ita dan ayanzu tantiriya ta mayar da ita kaman matanta..sun dawo mata da miji kuma kausar naso sosai dan yana rage mata zafi sosai…
Dukansu suna zaune a dakin da humairat take Abba anty amarya islam da khalil …anty amarya tace khalil muje ka kaini gida nadebo kaya, wayan nan sunyi datti yace to,ya mike suka fito tare sukabar Abba da islam..islam na ganin anty amarya ta mike yaje ya zauna kusa da humairat yarike mata hannu wanda hakan yasa khalil ya ballamai harara tare da jan tsaki yawuce yafita…
Maman shakur