Advertisements Posted on October 23, 2015 [25/09 9:19 PM] Aishat muh’d: [23/09 4:41 PM] aishat muh’d: 1RAYUWAR HUMAIRAT Yarinya yar kimanin shekara 15 aduniya nagani tana kuka sosai ta chusa kanta cikin cinyarta tanata kuka chan sai naga ta dago kanta dafarko dai abunda nafara gani shine yarinyar bakace irin tayan kenya tanada manya manyan ido wanda kwayoyin ido blue ne kaman na mage haka Allah yayita.. ga gashin goshi dasuka kwanta lub lub tanada dogon hanci dai dai ita kaman na besty na humi ..sanan ga lips dinta wani irin lips takeda shi tsakiyan pink sai ta kasa kasan baki abun sai ya karama fuskarta kyau.. sosai kuka take amma bai hana dimple dinta duka biyun sun lotsaba duk sheshekan da tayi…batada tsawon gashi amma gashinta wani irin coily hair takedashi,gashin iya wuyan tane amma baya taba kitsuwa tsabagen sansi ,humairat nada sanyin hali ko kadan batada fada tanada hakuri ga juriya batada hayaniya amma tanada tsoron duka tanada tsoron mutanen da basa murmushi tanada tsoro sosai dazaran taga wani baya murmushi to ta dinga tsoronshi kenan, a school kowa yasanta da tsoron duka..humairat yarinyace dat is soo adorable and sweet tanada yawan murmushi amma batada surutu tanada kyauta batada rowa….tana dagowa ta share hawayen fuskanta naga ta mike tai garden… Maman shakur [23/09 4:54 PM] aishat muh’d: 2RAYUWAR HUMAIRAT Tana zuwa dai dai saitin wani bishiya ta tsugunna ta waiga sai chan ta hango wata yar adda tadauko ta chaka har saida ta haka rami mai tsawo tasa hannu cikin ramin gani nai tafito da wata akwatin karfe ta mike ta koma wajen kujeru ta zauna ahankali ta bude akwatin taciro wani envelope ta maida akwatin ta ajiye a gefe ta dau envelope din tabude tasa hannu ta ciro wata letter taga anrubuta my daughter karki karanta letter dinan sai kin mallaki hankalinki sai kin kai munzulin budurwa sai kinkai akalla 18,ahankali humairat ta share hawayenta tace mumy i have to read dis latter now inason nasan maisa Anty ke zagina??maisa ta tsaneki mumy,tace mumy am sorry but i have to read it now Maman shakur [23/09 5:08 PM] aishat muh’d: 3RAYUWAR HUMAIRAT Tabude latter din tafara karantawa kamar haka.. “Assalamu alaykum my dear baby my luv my happiness my everything kafin nafara fada miki komi inason kisan u are d most important thing in my life humairat ina sonki sosai tun ranan dakika fado duniya…i remember ranan dakika fara kirana mo..m..y i was so happy i remember all u birthdays ur smiles ur hugs humairat i luv u soo so very much ahankali humairat ta share hawayen idonta tace and i luv u more momy tacigaba da karatun..humairat ina addu’a Allah ya rayamin ke Allah ya sanya miki albarka humairat ki kula da kanki ki rike mutuncin ki and always pray 4 me kice Allah kayafema momy…humairat ina rokonki da inkikaji labarin nan karki tsaneni dan Allah karki tsani momy dinki ,humairat nasan i made a lot of mistakes but i regret dem all plz dont hate me my daughter ga asalin labarina…… Maman shakur [26/09 5:45 PM] Aishat muh’d: [23/09 5:35 PM] aishat muh’d: 4RAYUWAR HUMAIRAT Alj usama shine sunan mahaifinki yanada yaya mai suna Ahj ustam su biyu iyayensu sukahaifa yanzu iyayensu sun riga sun rasu.su biyu iyayensu suka haifa usman ne babba sai usama mahaifinki suna son junansu alh usma shine ya dage yay karatu yadawo shahararen dan kasuwa while babanki secondary yagama yace shi zai dinga taimakonshi a kasuwanci to abunda yafaru kenan duk kudin dakikaga babanki nadashi wanshi ne usman ke bashi…alh usman ya aure mata mai kirki sunanta aisha har Allah yabata ciki bayan ta haihu tasamu namiji mai suna islam ansha shagalin suna yaron nada 5 years Allah yamata rasuwa…alhj usman yay rashi sosai da kyar ya yarda yakara aure inda ya auri mata mai suna zainab amma Abu ake cemata tunda tazo gidan ta tsani islam ta takura mishi amma alh ya taka mata birki alokacin da islam yakai shekara 15 tsnan datake mishi yakaru dan ta haihu itama ama bayason kultum dinta kaman yanda yakeson islam akwai wata rana yashigo gidan ya shiga kitchen kawai yaganta tana barbada magani a abinci yadawo falo ya zauna tana fitowa ta tafi dakin islam tabashi har zai fara ci alj ya shigo ya dau abinci yasa islam a mota da abincin suka je asibita aka gwada abincin akaga ai poison ne aciki.. Maman shakur [23/09 5:51 PM] aishat muh’d: 5RAYUWAR HUMAIRAT Alh usman was shocked yace yanzu Abu kashe islam takeson yi aranan da daddare ya nemana ma islam makaranta a Malaysia ya shirya komi yabiya kudin online…washe gari da safe yaje dakin islam yahada mishi kayanshi acikin akwati islam ne ya matso yace dad menene ina zamu??ahj usman ya kalleshi yace son inason kaika Malaysia kayi karatun ka achan banason zamanka da Abu kaga ban cika zama a gidaba gwara u should go far away ya rungume babban yana kuka yace dad amma banason nai nisa dakai dad ya dago ya share mishi hawaye yace ya isa kadena kuka zan dinga zuwa ina dubaka akai akai yace to dad ya share hawayenshi dan shima yaji dadi bayason zamanshi da Abu bata sonshi ta tsaneshi…aikuwa suka shirya suka tafi dad har makarantan yakaishi…. Alh usman bai cema Abu komiba koda ta tambayeshi ina shida islam sukaje??yace mata yakaishi makaranta ne a Malaysia bayan kaman wata daya yace mata zai kara aure tai bala’i amma ko kallo bata isheshiba haka ya kara aure mata mai kirki tanada suna khadija tare da ita ahj usman yake zuwa duba islam tanason islam sosai shima islam yana sonta sosai dan duk inzata zata kai mishi danbun nama chin chin da dai sauran su wanan kenan…. Maman shakur [26/09 4:36 PM] aishat muh’d: 6RAYUWAR HUMAIRAT Ni kadai iyayena suka haifa suna sona sosai har iyayena suka rasu sanadiyar hadarin mota nakoma wajen kakata muna zaune a kano…tunda nataso kawa daya nakedashi a duniyarnan itane kausar (anty )munason junanmu har mukai girma ahaka…tana yawan ban labari tai saurayi usama amma Allah yasa ni ban taba haduwa da usaman ba saboda a buk nake karatu ba cika zama gidaba…wata rana ina zaune da kaka sai ga kausar tazo tacemin nafito waje takawomin usama mu gaisa nako shirya mukaje zauren tare my daughter ranan itace ranan dabazan taba mantawa a rayuwataba ranan da shaidan ya kane kane a zuciyata yaci galaba akaina..ina fita na daura idona kan usama sai da numfashina yakusa daukewa ji nayi ban taba ganin namiji danake so irinshiba ga kudi ga mota ga uwa uba kyau da fara’a..saida kausar ta tabani sanan na iya bude baki nagaidashi ya amsamin da fara’an shi,, kasa jure ganin soyayyan dasukeyi da kausar nayi nace musu zan shiga ciki yadauko kudi mai yawa yaban da kyar na amsa…tunda nakoma ciki zuciyata tadinga tunanin usama gashi naga yanason kausar sosai toni yanzu ya zanyi da sonshi??harsaida nai zazzabin kwana biyu daga baya na tattara nakoma hostel…wata kawata mai suna maryam a school ta lura na chanza ta matsa min saida nafada mata matsalana son saurayin kawata nake…dayake maryam irin yan duniyan nanne nan da nan ta daurani a hanya mafi muni tace muje wurin wani malam yamin aiki ..alokacin bana tunanin komi sai dai naga na mallaki usama soyayyarshi ta rufemin ido dan bana tunanin gobe bana tunanin anjima balle gaba aiko na shirya mukaje wani kauye mai suna bichi.. Maman shakur [28/09 6:55 AM] Aishat muh’d: [26/09 4:49 PM] aishat muh’d: 7RAYUWAR HUMAIRAT muna zuwa muka shigacikin bukkan bokan yay ihu wayihuhu saini boka dan tamasisi dan shege jikan shegiya kakakata ce abun kwari, ubana shine fir’auna babban abokina shine dujal…sai ni boka dan tamasisi mai raba miji da mata, mai raba uwa da da,mai raba jini da jini mai raba yada kanwa,mai raba masoya ya dago da mummunar fuskarshi yace kufadi matsalar ku maryam tace boka dan Alla..h kafin ta ida maganar yadaka mata tsawa dan gusun ubanki ba ahadani da Allah zagi nakeso ki zageni,niko duk na tsorata maryam tace shege dan shegiya ubanka boka babanka boka jikokin ka bokaye sai kai dandan dujal yay murmushi yace ya isa haka nasan matsalarku kawarki nason usama shikuma usama kawarta yakeso kausar ranan nai mamaki ya akayi yasani mukace hakane boka yace zan muku aiki yadena son kausar yasoki harkuyi aure amma miliyan gomane kin yarda na kwalalo ido na kalli maryam ,maryam tace boka yanzu batada miliyan goma amma dazaran anyi auren mai kudine sai takawoma boka yace shikenan nan da nan yabasu wata hoda yacemin nashafa a fuska amma nai makesure nahadu da usama ranan nai murna mukai godiya muka karba nagode ma maryam sosai nadawo gida nafara tunanin ya za’ayi na hadu da usama alokacin natuna kausar tafada min kullum yana zuwa da daddare… Maman shakur [26/09 5:02 PM] aishat muh’d: 8RAYUWAR HUMAIRAT A ranan da daddare naci gayu nashafa hodan naje gidansu kausar aiko nasamesu ita da usama suna fira tunda na shiga naga usama ya kafeni da ido nikuma inata kwarkwasa har nakai wurin su nagaidasu kausar tace kawalli yadai na ganki da nyt nace mata missing naki nayi usama dai sai kallona yake nace mata amma yanzu naganki bari najuya tunda bako kikedashi namike natafi kausar ta kalli usama da har na kule kallona yake tace luv ya kake ne ya kalleta ya balla mata harara karki kara cemin luv i hate u ya mike yaja mota sai gidanmu itakuma kausar ta tsaya tunanin metai mishi hardai tahakura gobe ta kirashi hala wani abu ne yabata mai rai,….yana zuwa gidanmu dama na tsaya ina jiranshu dan nasan zai biyoni yazo harda kuka wai dan Allah yana sona zai auran yadawo kaman yaro dan nagama mallake zuciyarshi nadagoshi nace nayarda gobe yaturo… Nasamu yatafi ina komawa nafadima kaka cewa aure zanyi gobe za’a turo tace wane nai dariya nace usama nan kaka tafaramin fada ita bata yardaba dan yaudara mijin kawata kaza kaza abunku da rainon kaka nace mata wlh bazai yuwa inhar ni jinin kice dole kimin abunda nakeso na dinga mata rashin kunya tace Allah shiryani dan nafi karfinta yaturo duniyace zan gani nace mata eh din … Aiko washe gari yatiro alh usman aka sa rana sati daya ko fadinma kausar banyiba..itako kausar duk hankalinta yatashi usama yadena daukan wayanta gashi yaki zuwa kuma bata ganina balle tafadamin matsalanta Sati daya nacika aka daura aurena da babbanki muka tare gidan gonansu dake cikin bicci mai kyau dukda kauyene amma badai kyauba munata chan amarci bana tunanin gobe har Allah yaban cikin ki baban ki yay murna ba kadanba..duk tsawon lokacin nan kausar bata saniba wata rana naji ana bugamin kofa da safe ina budewa naga kausar ta shakemin wuya tana wlh saina kasheki nizaki yaudara nizaki kwacema saurayi ki aura kwata kwata nakasa kwace kaina dan kausar akwai karfi muna cikin haka usama yafito da gudu yakwacrn ya nakadama kausar duka nadunga mata gwalo yay mata koran kare nace bana sonki dolene…. Maman shakur [26/09 5:18 PM] aishat muh’d: 9RAYUWAR HUMAIRAT Kausar tai ciwon son usama dan har labari yazomin saida tai karamin hauka…nikoko ajikina inata shan soyayya abina nahada kai da matar alh usman ta farko Abu muka dinga cusgunama khadija matarshi tabiyu dayake dukanmu a gidan gonar muke amma bata taba kulamuba… Ranan dana haifeki anyi murna muka baki suna Aishat HUMAIRAT kowa nasonki da kausar taji labari sai da tai ciwo kullum tunani take yanda zata rama abunda namata gashi takasa auren kowa sai zaman gida… Haka muka cigaba da rainonki har kikakai 11 lokacin kin iya magana in baki mantaba akwai randa kika dawo daga islamiyya nace me aka koya muku kikace momy mallam yace muji tsoron Allah haramun ne bin boka mutun na shiga wuta kuma mudinga yin abu mai kyau bansan mesaba maganarki ta shigen aranan nai nadamar abunda nayi washe gari bayan kin tafi school na shirya naja motana naje naba kausar hakuri nace mata zanje wurin boka yakarya asirin tayafemin abunku da so ta dinga murna tace to nace mata nan da sati daya zaki auri usaman ki da zaran asiri ya karye har mota ta rakoni na wuce gidan boka amma ina zuwa nasamu labari boka ya dade da mutuwa nai bakin ciki yanzu wazai karya asirin? mezan cema kausar?na koma gida istigi fari kawai nake ina sallolin dare yanzu yazanyi da kausar nadau waya nakirata nafada mata boka ya mutu ta dinga zagina munafuka karya kike wlh sainaga bayanki ta katse wayan.. Bayan sati daya naga kausar a gidana da fara’an ta na tarbeta ta zauna mukai fira sosai ko maganar bata min ba nace bari nakawo mana drinks nakawo kofi biyu daya nawa daya nata na ajiye tacemin plz kawomin abinci yunwa nakeji ina shiga kitchen kausar ta ciro wani magani tasa a nawa drink din tadau nata tahau sha…..nakawo mata abinci ta karba tafaraci nadau drink dina nasha batare da wani tuniba ina gama sha nakai guiwowina kasa nariko hanun kausar kiyafemin natuba nai nadamar abunda namiki nai miki alkawari duk yanda zanyi sai nasa alhaji yasakeki wani tari naji yazomin nahau tari ba kakkautawa… Maman shakur [26/09 5:30 PM] aishat muh’d: 10RAYUWAR HUMAIRAT Kausar ta tunkudani ta mike tsaye tai shewa tace kina wasa dani wlh bazan taba yafe mikiba kinga yaudarata dinan dakikayi i promise all ur generations will pay 4 it…..kausar tacemin nasa miki slow poison a drink dakika gama sha kwana daya zakiyi kafin ki mutu kinga babu wanda zai taba zargina….ta kara kallona tace kinyi kuskuren yaudarata da haintata amma hausawa sunce ramuwar gayya tafi ta gayya zafi inaso nai miki abunda zai fi miki ciwo abunda koda kina kabari duk randa nataba abun sai kinji a jikinki wanan abun kuwa shine HUMAIRAT yarki nasan duk duniya kinfin sonta, nace mata kausar duk abunda namiki karki hukunta HUMAIRAT dan batasan komi kanshiba d child is innocent ina rokonki karkima yata komi dan darajan Allah, tai wani dariyan keta tace wlh duk abunda kikamin akan humairat zan rama zan maye gurbinki dazaran kinmutu zan auri usamana wlh wlh wlh saina wulakanta RAYUWAR HUMAIRAT zansa ta tazama abun kyama a idon mutane abun tausayi abun gudu bazan kashe taba wanan nai miki alkawari dan banason tamutu amma RAYUWAN dazatayi zata gwammace gwara tamutu ina kuka inaba kausar hakuri karta miki komi amma tacemin abunda kikayi shizaki girba takama hanya tabar gidan… Maman shakur [26/09 5:43 PM] aishat muh’d: 11RAYUWAR HUMAIRAT Duk kina makaranta akai wanan draman ranan nai kuka humairat nai kuka nai nadama.. abunda kausar tafada gaskiya duk abunda ka shuka shizaka girba..amma kome bai kamata tataba ki ba cos u are not responsible hasalima lokacin ko duniya baki zoba amma kinsan me humairat such is life haka rayuwa take saisa burina kizama uwa tagari ga yayan dazaki haifa babu wanda yasan gobe…mutum yay wulakanshi yacima wasu mutumci yay zalinshi amma akarshe kiga wayanda ka zaluntan insuka tashi ramawa sai surama ta hanyar illata abunda kafi so aduniya bazasu taba tunanin kaine kai musu laifiba akanka yakamata su rama saidai su sami abunda kafiso su rama zalunshin akansu…humairat ranan nai kuka..chan sai namike na dauko takarda narubu ta miki wanan wasikar nasa akwati dan na yarda kausar tasamin poison saboda tarin danake tayi mai wani irin wari…humairat wanan shine labari na plz kiyafemin wahalar dana janyo miki ina miki addu’a Allah ya kulanmin dake ya rayamin ke nasan kuasar bazata iya cutar dakeba duk abunda kikaga yafaru dake ki dauka mukaddari ne daha Allah ubangijinmu..kaka ta tarasu dasai nace ki gudu wajenta hakuri zakiyi nasan babanki nasonki zaiyi iya kokarin shi wajen kula dake humairat kimin addu’a Allah ya jikana duk randa kika karanta wanan wasikar Allah kuma ya yafemin dahaka nake cemiki bissalam I luv u daughter…. Maman shakur [28/09 8:30 AM] Aishat muh’d: [28/09 7:21 AM] aishat muh’d: 12RAYUWAR HUMAIRAT Humairat ta kulle latter ta share hawayen dake idonta tace mumy bazan taba tsanan kiba kullum innai sallah zan miki addu’a Allah ya jikanki…tace bayan rasuwanki dad yadinga dauremin fuska yana yawan hantarata saida Abba (baban su islam ) yakirashi gefe lokacin ban gane mai suke fadaba amma naji Abba yana ce mishi kome yafaru ba laifin yarka bace kama godema Allah daya azurtaka da yarinya tagari mai natsuwa kaman humairat banason nakara ganin ka musguna mata kaduba maraicinta dad yace to yaya naji bazan karaba ,saikuma Abba yace tunda kace zaka auri kausar din bazan hanaka ba zaka iya zuwa ka aureta amma ka kula da humairat karka bari wani abu yasameta yace to…tundaga ranan dad yadena mun komi yana kula dani sosai yana sona sosai yanemamin admission a QUEENS SCIENCE ACADEMY boarding school ne…jiya muka sami hutun ss1 zamu shiga ss2 shine na tarar dad yayi sabon aure (kausar) bataimin komiba sai dazu tana ganin dad yafita ta nakada min dukan tsiya tace wai ina takama da ubana wlh saita rabani da kowa a duniyan nan Abu da anty amarya duk sun bata hakuri takiji daga baya ta kyaleni tadau gyale tabar gidan anty amarya itane keta lallashina itako Abu cewa tayi abunda muguwar uwarki ta shuka shi zaki girba tai tsaki taja yaranta suka koma daki…. Mumy namiki alkawari zan jure komi zan hakura da duk abunda za’amin Allah ya jikanki mahaifiyata yasa kin huta…. Maman shakur [28/09 7:33 AM] aishat muh’d: 13RAYUWAR HUMAIRAT Jitayi an tabata tai maza ta dago dakai taga Anty amarya ce tai mata murmushi, ahankali anty amarya tace humairat har yanzu kukan kike ta share mata hawaye tace ya isa karki damu Allah na tare dake namiki alkawari zan kula dake kaman yata, Humairat tace anty bakijin haushina kan abunda mamana ta miki??anty amarya ta kalleta tace ni munyi zaman mutun ci da maman ki,humairat tace Anty nariga nasan komi tanuna mata letter ta karba ta karanta tajuyo ta kalli humairat tace inason kisani kowa na kuskure yanemi gafara Allah ya yafemishi wlh nadade da yafema mamanki kuma ni yanzu zan maye gurbinta bazan bari kausar ta cutar dakeba sai inda karfina yakare humairat ta rungumeta tace nagode mamana tadinga shafa mata baya daga baya ta dagota tace jekiyi mata wankin data saki karta kara dukanki tace too harta mike Anty amarya tace ranan iti yau islam zai dawo daga Malaysia tai murmushi tace nidai haryau ban taba ganinshiba duk in yazo hutu ina makaranta anty amarya tace ai yanzu yadawo kenan dan yariga yagama karatunshi..alhaji ma yace dukanmu zamu koma cikin kano humairat tai tsalle tace nidama banason kauyen nan mamana ,anty amarya tace to ki kwantar da hankalinki mun kusa barin kauyen tai dariya tawuce ciki….. Maman shakur [28/09 7:54 AM] aishat muh’d: 14RAYUWAR HUMAIRAT kausar ce zaune gaban boka wanda kawarta ce takaita gidan..boka yace nasan matsalar ki humairat ce, so kike mukasheta??ko mu turata duniya??ko mu wulakanta rayuwar ta?? Kausar tai murmushi nasara tace boka banason ai mata kodaya daga cikinsu,idan humairat tabi duniya ai ban ci ribaba dan banga tasha wahala a idonaba,, idan kuma tamutu ai shine worse dan ban gana mata azabar danakeso ba,, idan kuma ka wulakantata shima banyi nasarar daukan fansar abunda uwarta tamin ba…tace boka inason humairat ta dandani azabar been alone kowa ya kyamaceta kowa ya zamto bayason zuwa kusa da ita..boka ya kalleta yace kinaso asa mata cutan kuturta ne??tace a’a idan tanada cutan kuturta mutane zasu taimaketa abata sadaka kuma ni tsoro bazai bari nazauna da ita gudun kar yarona suje su tabata sudau ciwon ,boka yace kinaso tana kashin kwance??tace a’a saboda zata damemu da wari a gida ga kuda,yace to kinaso tana fitsarin kwance??tai shiru sai chan tace eh…tace boka ta dinga fitsarin kwance sanan inaso kasa ubanta ya tsaneta sama da komi a duniyar nan dan naga yana sonta sama da yaron dana haifa mishi kabir..boka yay wata dariyar mugunta ya dauko wasu bebin roba guda biyu ya juwa bayansu yahadasu yace kinga yanda bebin nan suka juyama junansu baya haka usama zai juyama yarshi humairat baya zai tsaneta zai wulakantata sanan zansa ki mallakeshi yanda kome kikace yayi zaiyi kaman yankar wuka amma da sharadi tace inajinka boka yace akwai turaren dazan baki kullum cikin dare karfe 2 zaki fito kiyishi a tsakar gidanku tare da kiran sunan humairat sau 3 tace ba matsala zanyi yace duk randa bakiyiba asirin zai dinga karyewa kadan kadan kuma inkikayi kwana uku baki yiba zata dena fitsarin kwance yakawo maganin yabata ta ajiye mishi dubbanin kudi suka tafi tana mai murnan samum nasara… Maman shakur [28/09 8:30 AM] aishat muh’d: 15RAYUWAR HUMAIRAT Tana komawa gida ta tarar humairat tagama duka aikin tai wanke wanke tai gyaran daki tai girki tadafa shinkafa jellof dama tadawo da yunwarta ta debi shinkafar tana kai cokali daya baki taji wani tsami tsami ga uban gishiri kuma bataji alamu magi da attarugu ba ta kwalla humairat kira a zuciye, da gudu humairat tafito daga daki kausar tace dama boarding school din dakikaje babu abunda suke koya muku?yarinya shekara 15 amma baki iya girkiba wlh yau zakici ubanki kuwa Humairat tafara kuka sosai dan ita kausar tsoro take bata tace yakuri anty wlh ni nai iyakan kokarina a girki. aikuwa abincin da kausar din tadiba mai zafi ta kwara mata ajiki humairat tai ihu tarike wuyanta da yay ja dan anan ta watsa mata kausar ta dauko duka kular abinci tace gashi cinyeshi inba hakaba yau saina kusa kasheki tai mata wani wawan dundu a baya wanda saida cikinta ya murda tawuce kitchen kafin nagama girki ki tabbatar kin cinye tawuce abunta, humairat na kuka ta gyra zama tafara cin abincin tana hadiyewa da kyar aiko kabir yaron kausar dan shekara 4 yazo yazauna yasa hannu yanaci abunku da yaro ba ruwanshi da rashin dadin abincin humairat tayi tayi yabarci yakiji, dama yaron nadaci kaman jaki nan da nan yakusa yin rabin kular suna cikin ci dad ya shigo daidai lokacin kausar tafito daga kitchen har cikin zuciyan humairat taji dadin zuwan baban nata dan saboda zai ceceta yana shigowa ya ganta yawani daura fuska ita kuma kausar tace dan ubanki shine kikasa yarona nacin abincin?tafara rantse rantse wlh nahanashi yaki ji, dad yadakama kabir tsawa tashi kabar abincin nan yazo gaban humairat ya kuma kanta da bango wanda saida taga jiri wayace kisa dana yaci abincin nan??tama kasa magana saboda azaba itako kausar murna kaman ya kasheta saboda hakonta ya cimma ruwa Maman shakur [28/09 6:44 PM] Aishat muh’d: [28/09 5:40 PM] aishat muh’d: 16RAYUWAR HUMAIRAT Tana kuka tasamu ta chusa abincin a cikinta alokacin dad da kausar sun riga sun shiga cikin daki…tana gama ci tashiga bayin dakinta ta dinga kwara Amai tana kuka sosai tana gamawa ta wanke bakinta tai alwala tafito tai sallan mangariba tafito falo taga dad kausar da kabir nacin abinci, duk kanshi ya cika mata hanci kausar tace mayya da katon idonta kaman na uwarta, dad ya daure fuska bar falon nan duk in ina gida karki yarda na daura idona akanki inba hakaba sai na kusa kasheki ,ahankali tamike hawaye na tsayaya daga idonta tazauna a dakinta tana kuka yanzu me tayima dad??kausar ne taji tana kwalla mata kira da gudu tafita jikinta na rawa kausar ta rankwashi kanta tace shegiya kwashi kayan nan kikai kitchen ki wanke, ta kwashe tai kitchen dasu ta wanke ta koma dakinta bayan tai sallan isha tai karatun Al Qur’an sanan taduba littafan bokonta bayan tagama ta kwanta tai baccinta… Karfe biyu dare kausar tafito kaman mayya ko tsoro babu tahada turaren tako kira sunan humairat sau uku..ita kuma lokacin humairat tana bacci tana mafarki gata abayi tana fitsari…. Wani duka taji ajikinta yasa ta kwalla wani ihu ta mike a tsorace wazata gani kausar tace anty ina kwana tace dan ubanki dama fitsarin kwance kike fitsari ga shegen zarni alokacin ne humairat ta kalli jikinta taga ajike abun yabata mamaki ita tasan ko kadan bata fitsarin kwance rabonta da fitsarin kwance tun kafin mamanta ta rasu ,tace anty wlh nibana fitsarin kwance hala kabir ne yazuba min ruwa aiko kusar ta dauketa dawani wawan mari dana zakima shairi tare dake yake kwana?tace yakuri bazan karaba kausar tadinga jibgarta humairat na ihu..chan dad yaji hayaniya yafito yarigama ya shirya office zashi yana fitowa daga daki yaji hayaniya yayi dakin humairat wani zarnin fitsari ne ya ziyarci hancin shi ya taushe hanci yacema kausar maiya faru tana huci tace fitsarin kwance tamin a gida katuwar yarinya haka 15 da ta isa aure ne ke amalala belt din dake jikinshi yaciro humairat tafara ihu tana kiran ceto yadinga dirkarta kausar cewa take kara mata kara shegiya mai kama da uwarta Maman shakur [28/09 5:57 PM] aishat muh’d: 17RAYUWAR HUMAIRAT Sai da yay mata lilis yaga ko motsi bata iyayi da kyau sanan ya maida belt dinshi yafita abunshi,dakin yayanshi alh usman ya shiga yagaida shi yace yaya gani,usman yay murmushi dama yau zanyi tafiyan zuwa England saboda wanan business meeting din yanzu kaine zakayi handling komi gobe zaku koma cikin kano saboda islam yakusa dawowa kuma banason ya sauka a kauye..usama yay murmushi yace to yaya hakan za’ayi muje nakaika airport din tare suka fito har airport yakaishi sukai sallama harzai shiga jirgi sai kuma yajuyo yace usama,yace naam yaya, yace ka kula da humairat da kyau kaga kausar bawani sonta takeba kuma marainiyace kanajinako yace naji yaya….har cikin ranshi yanajin son yarshi amma dazaran yaga fuskanta saiyaji yanajin haushinta sosai baisan mesaba… Humairat da jan jiki ta iya shiga bayi Allah yasa akwai water heater da ruwan zafi tai wanka tana wash wash ta wanke kayan fitsarin tadauko mope tai mopping dakin sanan tazo dauko kaya tasa taga babu kayanta saidai wani kala dayan atamfa kacal da bra daya da pant daya amma duk sauran kayanta babu haka tasa kayan batada karfi ko kadan ahankali take tafiya tafito falo taga kausar,har kasa ta tsugunna anty ina kwana ciki ciki ta amsa lpy tsoro yama hanata tayi tambayar kayan nata, kausar ne ta kalleta tace kayanki ko??na kwashe nabama almajirai ke yanzu kala biyu ne kayanki danke baiwa ce daga yanzu ,tace nasan kinajin yunwa ga abincin da kabir yarage chan jekici saboda kisamu karfin aiki….ta mike ahankali taje tadau abincin duk yay jagwalgwalon yara a ciki ga ruwa ya zuba a gefen abincin rufe ido tayi ta cusa abincin dan yunwa takeji tana gamawa taje tai wanke wanke ta gyara gidan duk da kyar jikinta zafi rau..tana gamawa kausar takawo mata zanunnuwan gado irin manyan nan masu kauri kusan kala 5 tace taje ta wanke kafin ta tashi daga barci ta tabbatar tagama,takarba jikinta na rawa, tafara wankin tana tabbatar da tai bacci dagudu tayi side din anty amarya Maman shakur [28/09 6:11 PM] aishat muh’d: 18RAYUWAR HUMAIRAT Ta shiga dakin da sallamanta anty amarya ta amsa lokacin tana koyama yaranta karatun Al qur’an yan biyu takedashi hassan da hasanat shekaransu 10,anty amarya na ganin yanayin humairat ta taso ta tareta aiko kaman jira take fadawa tayi jikin anty amarya luuuu,anty amarya ta rude humairat maiya sameki??tama kasa magana tsabagen wani ciwon kai datakeji ta nunama anty amarya kanta anty amarya tace yana miki ciwo??ta daga kanta alamun eh da sauri takoma daki ta dauko mata paracetamol suko yan biyu harsun fara kuka dan sunason humairat sosai ita kadai ke sonsu yaran Abu dukansu suke..anty amarya ce tace ya isa kuwuce dakinku zataji sauki suka shige dakinsu, ta dauko maganin tabata da kyar tasha anty amarya ta kunna Ac tare da kama mata kan tai mata addu’a ahankali ciwon kan ya sauka anty amarya tace sannu kinji humairat maiya sameki jikinki rudu rudu??nan da nan humairat tafara kuka sosai tana wlh wlh wlh mamana ki yarda dani dan Allah kema karki daken wlh bana fitsarin kwance amma anty tace wai ni nayi ,anty amarya ta share mata hawaye ta lura yarinyar a tsorace take, tace humairat ya isa nasan baki fitsarin kwance amma yanzu cool ur mind fadamin yanda komi yafaru…tace mamana nidai nasan nai mafarki ina fitsari abayi daganan kawai naji duka ina bude ido naga gari yawaye nan kuma tafara kuka tace mamana kinga dad ya tsaneni yanzu bansan mena mishi ba yanata dukana,,,kuma innai kudina nazama likita mamana ke kadai zan ginama gida da Abba bazan ma dad komiba tunda baya sona…. Maman shakur [28/09 7:09 PM] Aishat muh’d: [28/09 6:25 PM] aishat muh’d: 19RAYUWAR HUMAIRAT Anty amarya tai murmushi ta lura har yanzu akwai yarinta akan humairat, tace humairat baban kine karkice haka ki dinga addu’a kullum Allah yasa yadawo yana sonki,tace mamana bazan kara zama a wurin suba wlh zasu kasheni nidai wurin ki zan dawo ,anty amarya tace bazai yuba karki sani a masifar kausar, ki huta yanzu anjima saiki tafi nan humairat tafara kuka da kyar anty amarya ta lallabata tai shiru takawo mata abinci taci takoshi har yamma tana wurin tana hutawa taji dadin jikinta sosai dan anty amarya tasa ta cire kaya ta gasa mata inda dad yadaketa… Kausar tunda ta tashi daga bacci take neman humairat bata ganiba gashi bata gama wankin da tabata ba har karfe shida lokacin dad yadawo tafada mishi ranshi yabaci yanzu guduwa tayi,,sunyi carko carko a tsakar gida aiko saiga babello yarinyar Abu tazo wucewa tagaidasu harta wuce kausar tace babello kinga humairat tace laa naganta dazu ta shiga dakin anty amarya (kai su babello iyayen gulma lol )azuciye dad da kausar sukai side dinta… Ita kuma lokacin anty amarya nafama da humairat ta tafi sai kuka take wai kasheta zasuyi Bugun kofa dasukaji anayine yasa tamike tabude kofa dad tagani fuska daure da kausar dad yace ina yata??Humairat naji muryan dad talabe bayan kujera anty amarya tace alh dama inason magana dakai kan humairat yawani daka mata tsawa dakata…. Maman shakur [28/09 6:44 PM] aishat muh’d: 20RAYUWAR HUMAIRAT Malama dakata bani yata ko yarkice? wlh duk randa nakara ganinta a dakinki saina bata miki rai munafuka kin mallake yayana kin zaci nima kin mallakenine maganar yabatama Anty amarya rai juyawa tayi takoma dakin ta riko hanun humairat tafito da ita ahankali tace kullum asace zan dinga zuwa ina dubaki humairat kuka take sosai tana ihu ta mikama alhj ita tace gashinan ku kasheta inkunga dama duniya zata tambayeku,dad yaja hanun humairat sukabar wajen…duk abunan Abu na tsakar gida tana kallo shewa tayi tare da tafa hannu maganin masu shisshigi ahayye duniyar ga da abun kallo kike ,tai tsaki taja yaranta dasuketa dariya suka shiga daki anty amarya itama takoma daki tana addu’a Allah yayema humairat halin datake ciki….humairat kuka take tana dad dan girman Allah karka dake duk iya kokarinta ta kwace kanta daga hanun dad takasa yafara kokarin cire belt tana ganin haka tasume warwas harzai fara dukanta kausar tace kyaleta saita farfado tajashi daki sukabar humairat anan falo kan sanyi tiles……. Humairat ta tashi da asuba taga tayi fitsarin kwance kuka tahau yi oo Allah wanan wani irin matsalane Allah kayayemin ta dinga addu’a kar kausar tashigo tai maza maza ta gyra dakin tai wanka ta wanke kayan jikinta Allah yasota kayan jiya sun bushe su tamaida sanan tai salla tafito falo…kausar na sane tai fitsarin amma batai mata komiba yau dan tanada plan din wani abu…humairat ita tai aiki parking kayan dasuke bukata na komawa cikin kano karfe 10 komi ya kammala sai kanon dabo kuma yaune islam zai dawo amma karfe 4 jirginsu zai sauka….yaudai humairat murna take ba’a daketaba saidai tasha aiki kaman jaka ta gaji tai lilis ita tai gyara ta share dakin nasu dana kausar…karfe 3:30 anty amarya ta shirya tatafi dauko islam ….. Banda lpy kumin addu’a plz Maman shakur [29/09 9:22 AM] Aishat muh’d: [29/09 8:27 AM] aishat muh’d: 21RAYUWAR HUMAIRAT Saurayine kakkyawa matashi masu garin dan shekara 30 a duniya yake saukowa daga jirgi mai zanen common flag amma blue da baki,fari ne ma’aboci tsayi da fadin kirji yanada ido amma basuda girma kaman na yan china..yanada saje mai tsawo wanda ya zagaye fuskarshi gashin kanshi mai kyau sai kyalli yake yaji gyara,yanada tsawon hanci sanan akwai shi da cikan gira inka ganshi zaka zaci alh usman ne sai dai jikin yarinta kaman shi sak da baban shi..islam yarone mai hankali da natsuwa akwai shi da tausayi ga taimakon talakawa matsalanshi daya shine zuciya tamishi yawa yanada saurin fushi in ranshi yabashi baya iya magana da kyau sai kaga yafara i’i’na saboda tsabagen bacin rai kowa yasanshi da halin saisa dad ke gudun bacin ran islam saboda bai iya fushiba.. ahankali yake saukowa daga matakalar benen jirgin shima yana sanye cikin kayan sojojin amma na Air force dan islam sojan jirgin sama ne…idan yaki yataso su sojoji ne masu dealing da yakin sama jirgi su ake kira da Air force…yana karasowa sai murmushi yakema anty amarya ya duka yace anty na ina wuni nasameku lpy?tai murmushi tace islam manya kenan sannu kasha hanya muje gida kaci abinci yay murmushi anty zata fara tuki yace haba anty kina tare da ni kiyi tuki kawo key din ni zan tukamu tai murmushi tafito tabashi yajasu har sukakai gida….da sallamanshi yashiga gidan su kultum babello fiddausi da meena sai oyoyo suke mishi duk ya rungume su danshi mutumne da dukda tsanar da uwarsu tai mai baisa ya tsani kannenshiba yana kula dasu yana sonsu kuma duk inyazo gida yana kawo musu tsaraba humairat kawai basu taba haduwaba dan duk inyazo tana makranta rabonshi da ita tun lokacin da mamanta ta rasu yazo gaisuwa….yace oya muje nagaida mum dinku suka shiga dakin har kasa ya tsugunna yagaidata ta amsa da kyar yaran basajin dadi yanda maman su ta tsani yaya islam haka yamike yace musu kuje ku gyaramin daki sukace to suka tafi shikuma yay side din anty amarya dan yaci abinci…. Maman shakur [29/09 8:44 AM] aishat muh’d: 22RAYUWAR HUMAIRAT ya shiga da sallama twins suka zo dagudu suka rungumeshi sai murna suke,sukace yaya islam kaga tunda kadawo kacema dad da anty sudena dukan humairat, hasanat ta fashe da kuka tace yaya kullum kullum saisu daketa taita kuka mama tabata magani kuma yaya humairat ne kadai bata dukanmu a gidanan tana bamu chocolate amma su yaya kultum basu bamu komi saisuyi ta dukanmu yace to ya isa daina kuka my little baby, anty amarya ne tafito tace zaku dameshi da surutun kuko oya get inside jekuyi home work dinku suka tashi suka tafi…Islam yace anty mesa ake dukan humairat??anty amarya ta kalleshi tace islam is a long story yanzu kaci abinci kaje kai wanka sai kazo mu tattauna kan matter din ,,abincin ma kadan yaci dan maganar na damunshi arayuwanshi ya tsani wani abu yataba mai yan kaninshi barinma humairat dan duk kanenshi yafi jinta a ranshi dan gani yake they have something in common rashin uwa, kodan kausar taga uwarta tamutu shine zata dinga dukanta harda dad ma but y??amma ai dad yana sonta maisa zai dinga dukanta ko laifi tayi why??anty amarya ne tace haba islam nace kaci abinci zamuyi maganar ko yace to anty yadan ci kadan yatashi yayi side dinshi..saida yay wanka yasa simple kaya riga da wando sai kamshi yake yatafi side din kausar dan gaidata…yana shiga da sallamanshi humairat ce ta amsa yaga tana kneeldown kallo daya yamata yaganeta dukda takara girma amma kaman ninta bai sauya ba..ita kuma humairat bata ganeshi ba tace anty na daki yace jeki kirata ta mike tai knocking kausar a zuciye tabude kofan shegiya mayya mai kama da uwarta manene kuma ba kneel down nasakiba jikinta yafara rawa tace dama dama ta daka mata tsawa dama me??bako ne yazo ta hankadata akasa saida tai kara takarasa falon taga dan dan alh usman ne… Maman shakur [29/09 9:09 AM] aishat muh’d: 23RAYUWAR HUMAIRAT Da murmushi takarasa shiko duk ranshi yabaci amma yay kokarin dannewa yagaidata tace aa su islam ne har an dawo? yace eh nadawo anty,tace ya makaranta?yace lpy lau ta kwallama humairat kira Amalala da sauri tazo tana share hawayen tace gani anty tace jeki kawoma islam drinks sai alokacin ta kalleshi dama wanan ne yaya islam hakanefa ga kamanshi da Abba nan duk kunya yakamata ahankali tace yaya ina wuni ya balla mata harara yanzu kika ganni kausar ta cafe au dama wanan shegiyar bata gaidaka bako??ta kai mata rankwashi humairat tahau kuka,abun yay ma islam ciwo yace anty haba yarinyace kuma mace kidena dukanta haka karta samu matsala a brain dinta,kausar ta kalleshi shekeke kan wanan kakemin ihu aka lallai islam ka girma kodan kaga kazama soja kasan me uwarta tamin ne??ya mike yace koma meta miki nadai fada miki karki kara dukanmin kanwa yawuce yafita sai huci yake yawuce dakin anty…. Itako kausar tasowa tayi zata dakin humairat dagudu humairat ta shiga dakinta tasa sakata tana makyarkyata…tana mamakin islam kuma…. Islam nakaiwa dakin anty taga yanda yake huci tace mai ya faru yace a…aa…a nn …anty kaaa …uu …sarr kau..sar diinchan anty amarya tana ganin yafara i’ina tasan ranshi yabaci takawo ruwaan sanyi tabashi calm down islam Abban ka yahanaka wanan bacin ran karage plz kaga harka fara i’ina dinko da kyar tasamu ya sauko..ya kalleta yace anty fadamin maiyake faruwa ,mikewa tayi ta dauko mishi akwatin da letter ke ciki dama humairat tabama anty ta ajiye mata…yakaranta yajuyo ya kalli anty yace yanzu dama kausar itane ta kashe maman humairat??anty ta gyada kai shine kuma takeson hakala humairat nan anty tabashi labarin komi har fitsarin kwance da humairat keyi…yay shiru yace anty yanzu dai munsan cewa kausar ce takashe maman humairat amma wanan letter ba lallai bane yazama evidence ba…dole munemi concrete evidence dazamu sa akulleta behind bars,anty tace all in due time islam, amma yanzu wanda yakamata mutai maka itane humairat musan yanda zamuyi mu karbo humairat daga hanunsu kaga yanzu sai yanda kausar tai da dad….islam yace anty Abba ne kadai zai iya tsawatar musu dole mujira harsai yadawo meanwhile zan tsaya tsayin daka bazan kara bari su cutar da humairat ba saida kome dad zaimin yamin…zan dawo uwa kuma uba ga humairat zan cetota bazan taba bari wani abu yasametaba jini nace kuma marainiyace kaman ni hawaye ne yasauko daga idonshi yay maza ya share anty tace zamu kyato humairat daga shairin kausar islam karka damu Allah taimakemu…. Maman shakur [30/09 11:23 AM] Aishat muh’d: [30/09 10:33 AM] aishat muh’d: 24RAYUWAR HUMAIRAT ihun dayakejine yatayar dashi daga baccin dayake yamike ahankali yaje jikin windo yaleka mezai gani humairat durkeshe tana kuka ga belt a hanun dad da alamun dukanta sukayi…su kultum kuwa waka sukeyi mata Amalala mai fitsarin kwance ta tsula takuma tsulawa tabar anty ta da wanke wa kausar ne takaraso wajen tace naci ubanku tadaibar uwarta ta kabari da wankewa baniba…wani bakin ciki yatasoma islam da sauri yakoma yabude kofa yafita wani kallo yabi kanen nashi dashi nan da nan kowacce ta kama kanta sumi sumi suka koma dakin mamarsu ,ya dago humairat dake kuka ya rungume batare dayaji kyaman jikinta daya jike da fitsari ba yaja hanunta haryakai bakin kofa kausar tace kabamu yarmu karka lalata mana ita…juyowa yayi yamata wani irin kallo da saida hanjin cikinta ya kada, yaja hanunta suka shiga dakinshi ya maida kofan yarufe…kausar tace haba alh bazakai magana ba, yace kyaleshi zan gyara mishi zama indai wanan yar shegiyan zai kare to wlh saina kusa kasheta a gidanan kausar tai murmushi tajashi daki.. Islam da kyar yasamu humairat tai shiru ya rungumeta chan yadago ta ya share mata hawaye ya isa kinji sis bazan kara bari a dakekiba yace zan nemo miki magani zaki dena wanan bed wet din kinji ko,oya stop crying u are my lil sis my baby i will always take care of u.. karan wayanshi ne yasa yay shiru ya dauko wayan daga aljihu ya kalli screen din yay murmushi ya amsa “hello sweetheart zan kiraki anjima am somehow engage right now …ok luv u too ya katse wayan “itadai humairat tai shiru tana jinshi yariko hanunta muje kiyi wanka yakaita har bayi tai wanka yadauko tsaraban daya siyomata daga Malaysia kayane masu kyau arab wears tasa lokacin data fito bude baki yay yana kallonta dan sun karbeta sosai sun mata kyau dama gashi kirjin nata a cike yake yace kinyi kyau taji kunya batace mai komiba shima ya shiga yacire jalabiyar ya wanke ya shanya sanan yafito yace karfa kije waje bari na je dakin anty na dauko mana abinci….yafita anty tace naji lokacin dasuke dukanta tsoron rashin mutuncin dad nake saisa ban fitoba islam yace anty wlh zan iya komi kan humairat duk randa dad yakara dukanta ko..yay shiru kawai ya karbi abincin yabar dakin. Maman shakur [30/09 10:51 AM] aishat muh’d: 25RAYUWAR HUMAIRAT Yazuba mata abincin tafara ci hannu baka hannu bisa kwarya islam da mamaki ya tsaya yana kallonta shakewa tayi da sauri yabata ruwa tasha saida ta cinye yakaro mata taci rabi sanan taji takoshi tai hamdala ahankali tace yaya nagode wani yarr yaji ajikinshi dan yaune yaji magananta sosai ya kalleta yace basu baki abinci ne??tace tun jiya anty bataban ba ya girgiza kai,yace ban labarin ki tai murmushi tace yaya ni bani da wani labari kawai makaranta nakeson nakoma munyi resuming jiya nama dad magana dukana yayi tafara sheshekan kuka ni yaya nafison makaranta wlh kan gidanan ya janyota jikinshi is ok sis dazaran Abba yadawo zan mishi magana dole yasa dad ya maidake makaranta tace to kwace kanta tayi daga jikinshi dan taji matsan yay yawa..shikuma a bangarenshi baisan mesaba yana samun kwanciyan hankali da nishadi duk inyajita a jikinshi…tace yaya maisa kake taimakona??tambayar tabashi mamaki yace mata saboda ke yar uwatace kuma marainiya kaman ni,inajinki a zuciyata banason naga kina wahala nima bansan mesa ba amma banason ganinki a halin kunci ko damuwa,tai murmushi tace nagode yaya,tace yaya na tambayeka?yace go ahead tace mekafi so??yay shiru chan ya kalleta yace yara i luv children a lot inason innai aure matata ta haifamin yara dayawa inason yara sosai tai dariya tace wlh yaya nima inason yara.tace amma yaya ko yanzu zaka iya samun yara basai kai aureba kawai cemata zakiyi inason yara kiyi ciki ki haihu tunda tana sonka zakaga tai cikin tai haifi yaran dayawa yaya….kallonta ya tsaya yanayi yarinta ne akanta sosai yace hw old are u??tai murmushi tace 15 yace a school kinada kawaye tace yaya ni bantaba yin kawa ko dayaba hakanan bansan mesaba ban samu irinaba a zuciyanshi yace no wonder…tace yaya yanzu inkaje wurinta zaka cemata tai ciki tai haihu ko??yace wace??tace ba dazu naji kace sweetheart ba kuma nasan haka anty kecema dad ,tace kaga yaya inta haihu zan dinga goya yaran ai zaka bari ko??yace eh mana y not lil sis dina zata kulanmin da yarana tai murmushi yauwa yaya promise??yace promise sukai shaking hannu… Maman shakur [30/09 11:22 AM] aishat muh’d: 26RAYUWAR HUMAIRAT Yace humairat dama kinada magana haka??tai murmushi tace yaya inada magana kuma kaga kai ina sonka kana hana adakeni saisa i feel free and safe wen ever am with u yaya kwalla ya ciko idonta tace yaya number 1 u are my yaya ,number 2 u are my friend, number 3 u are my saviour, number 4 tai shiru zan fadanma amma ba yanzu ba kawai kallon yarinyar yake tana burgeshi yarinyar very sharp and clever,,yace zomuje dakin anty amarya tai rau rau da ido yaya wlh banason fita daga nan idan anty ta ganni ko dad dukana zasuyi kuma su komar dani dakinsu…yace to shikenan zauna anan…da azahar yace tai salla bari yatafi masalaci yafito har key saida yasa yakulleta yatafi bayan an idar da salla yafito daga masallacin yakira Abba saida yafadama Abba komi ran Abba yabaci sosai yanzu abunda sukema yarinyar kenan dama gobe zan dawo zan gamu da usaman hakadai sukai sallama.. yashiga gida dakin anty amarya yatafi yazauna suka gaisa yace anty yanzunan nagayama Abba komi amma anya Abba zai iya taimakon humairat kuwa??dan naga kausar tariga tagama da dad ko Abba yamishi magana bazai jiba,yace anty kinada wani solution??ta kalleshi tace islam niko keda solution amma ina fargaba dan ba lallai bane ka yardaba kuma ina mai tabbatar ma inhar kai hakan babu mai iya cutar da humairat again, islam ya gyara zama yace anty ni aganina ko menene zan iya wlh ko kadan banason ganin humairat cikin kunci fadi naji,tace islam inhar kanason cire humairat daga kangin nan to ka AURETA gaban shibe yafadi dummm dan bai taba kawo tunanin aurentaba,anty ta cigaba da magana inhar ka aureta kanada right ka cireta daga gidanan,daga hanun kausar, inko ba aurenta kayi ba kwana nawa zakayi a gida ka koma camp dinku dake port Harcourt??ni bazan iya taimakontaba saboda dad, amma inhar ka aureta ka dauketa kubar kano ka kaita chan port Harcourt tacigaba da makaranta tace islam ina tausayama humairat ina tausayama rayuwar ta, wlh kausar zata iya kasheta tunda har ta iya kashe mamanta saisa nafiso ka aureta ka janyeta kubar gidanan kaima hankalinka zaifi kwanciya nima haka Abban kama haka,,tace islam humairat yarinya ce mai shiga rai abar kaunace ga kowa i understand nasan baka sonta but i assure u inhar ka zauna da humairat wlh saika sota saboda kyawawan dabi’unta ,nama humairat alkawari nazama mamanta tace kuma a matsayina na uwa a gareta ban hango mata wani namiji dazai kula da ita ya raineta har ta girma ba kaman kai tace islam bancema dole ba just think about it kayi tunani da kyau u are my onlp hope 4 saving humairat islma… Maman shakur [30/09 9:55 PM] Aishat muh’d: [30/09 8:21 PM] aishat muh’d: 27RAYUWAR HUMAIRAT Islam yay shiru chan yadago da idanunshi dasukai ja yace anty i will think about it,tace ok take ur time kadai make sure kayi tunani kan maganar da kyau yace to anty…ta dauko abinci a kula tabashi yakarba yadau two plates da two spoons yajuya yafita duk jikinshi yay sanyi…. Yana zuwa yabude dakin yashiga bama tasan ya shigo ba tana chan hankalinta nakan TV tana kallon cartoon ya kura mata ido bai taba jinta daban a ranshi ba sai yanzu but y??ahankali yamaida kofan yarufe yakarasa wajenta yace humairat tadago ta kalleshi tace laa yaya kadawo?yace yes,ga abinci muci ta zuba mishi yace kara muci tare taimai murmushi daya kawata fuskarta dimple dinta suka lotsa ta zuba tasa spoons suka fara ci kadan kadan takeci abincin ahankali batare da hadama ba gabaki daya ta tafi da imaninshi yarinya akwai hankali ga natsuwa wurin cin abinci… Luv kanaji dai ko nariga nafadama dole gobe muje da humairat adaurata kan kada (crocodile) yace but luv ….kausar ta tari numfashin sa banason naji wani abu daga gareka ko bakason yarka ta warkene??yace inaso mana tace kasan yawancin yara masuyin fitsarin kwance ana daurasu akan kada ko zaki(lion) wanan tsoratar dazasuyi zaisa kaga bazasu kara yin fitsarin kwance ba yace to luv yanda kikeso hakan zamuyi,amma inane wurin tai murmushi tace wata kawata tamin kwatance itama yarinyar ta takai shekara 17 amma tana fitsarin kwance shine aka kaita aka daurata akan kadan tunda ga ranan bata karayiba…ana kiran wurin MAGANIN AMALALA yana hanyar by pass yace shikenan amma ai tana dakin islam kuma kinsan bazai bariba tace kabar komi a hannuna dole zatama fitone yace to shikenan luv…. Maman shakur [30/09 8:41 PM] aishat muh’d: 28RAYUWAR HUMAIRAT Har bayan isha humairat tana dakin islam bai bari tafita wajeba itama batai gigin fitaba dan tasan gamuwarta da kausar ko dad…. Islam ne ya kalleta yaga tana ta hamma da misalin karfe 9 nadare yace bacci ko??tace eh,yace jeki kwanta akan gado nan da nan hankalinta yatashi tafara kuka sosai yaya kabari anan zan kwana banason nabatama gadonka,mikewa yayi yazo kusa da ita ya share mata hawaye yace shii Humairat bazan taba kyaman kiba ciwo ne kuma babu wanda yafi karfin jarabawan Allah kinji kullum fatana addu’a ta gareki shine Allah ya yaye miki matsalan kinjiko humairat, oya muje ki kwanta ya dagota ya rike mata hannu har gado yakaita ta kwanta yarufeta da bargo…saida yakai bakin kofa tace yaya yajuyo batare daya amsaba tace kasan menene number 4 din??yace a’a tace kaine dady na saboda kana sona baka kyamana kanamin abu kaman yanda dad yakemin da kafin ya tsaneni amma yanzu kaine dady na tundashi baya sona. dawowa yayi yay huging dinta sosai yana shafa kanta karki damu humairat ur dad luvs u alot nan gaba zaki gane hakan da kyar yasamu ta dena kuka yafita yana kara tunanin humairat aranshi….daga baya ya dauko waya suka soye shida budurwarshi farida… Dasafe humairat tatashi taga taima yaya amalala a gado tadinga kuka ya shigo yasameta ahaka yagane abunda yafaru yace mata kidena kuka kiyi addu’a Allah yaye miki jekiyi wanka tashiga wanka shikuma yadau katifan yakai waje dan tasha iska yana dawowa daki aka kirashi ana son ganinshi yanzunan a headquarter dinsu dake kano sharp sharp yashirya cikin kayan Air force din yaje dakin anty yadauko mata abinci danshi baida tym din ci…humairat duk hankalinta yatashi yaya fita zakayi wlh dad zaizo ya dauken yace karki damu bazan dadeba karki fita,saikin fita wajene zasu ganki kinji ko dakayr tadena kuka yawuce yafita yace mezan siyo miki tace crackers yace to bye takecare yafita yaja motanshi yatafi ashe kausar taga fitanshi…. Maman shakur [30/09 9:14 PM] aishat muh’d: 29RAYUWAR HUMAIRAT komawa daki tayi da sauri luv oya tashi mutafi islam yariga yafita. kura mata ido yayi baisan mesa baya iya mata gardamaba har cikin ranshi bayason a daura humairat kan kada karyazo ya cijeta ko kuma yahadiyeta, dan bazai taba mantawaba akwai wani abokinsu lokacin suna matasa shekara 18 yana fitsarin kwance iyayenshi suka kaishi aka daurashi akan kadan sai ihu yake aiko tsautsayi mistakenly kadan ya cijeshi akafa tundaga lokacin yadinga ciwo har ya mutu saboda akwai dafi a hakorin kada kuma masu kadan sunce baya cizo ….tunanin me kake haka cewar kausar,yamike bakomi yashirya suka fito direct dakin suka bude suka shiga lokacin humairat na kallon cartoon hankalinta kwance..ganin su yasa tamike tafara ihu wayyo Allah kutaimaken zasu kasheni jikinta rawa yake,kausar ne takarasa wajen munafuka yimana shiru taimakonki xamuyi za’a dauraki akan kada daganan baxaki kara fitsarin ba arude tace anty kada??wlh inta fitsarin indai kada ne maganin, tsoron kada nake anty a natgeo wild fa ana nunowa kada na cinye mutane..dad ne yaxo wajen ya wanka mata mari ba shawaranki muke nemaba dan uwarki muje yaja hanunta iya karfinta ta daddage ta fixge hanunta wayyo yaya islam come back dey want to kill me dad ya tokareta a ciki mune zamu kasheki kasa ihu tayi saboda azaba,chak dad yadauketa suka fito waje tsakar gida hango hassan da hassanat tayi suna ball tace hasanat kifadama mama na zasu kasheni zasu daurani kan kada,kausar ta nushi bakin nata dan ubanku kucema uwarku munje nema mata magani za’a daurata akan kada suka sata amota dad yaja motan sukabar gidan… Maman shakur [30/09 9:55 PM] aishat muh’d: 30RAYUWAR HUMAIRAT Da gudu su twins suka koma daki suna haki dama hasanat tafi iya shatato zance tace mama su dad da anty sunsa humairat amota wai zasu kaita adaurata kan crocodile hasan yace kada mama,anty amarya tace wot?crocodile it cant be they must be crazy zasu kashe humairat ne??sunsan tanada tsoro yarinyar nan ooo wot do i do now?duk ta rude, wayanta ta dauka takira islam lokacin yakawo gate baidau wayan ba katsewa yayi yay parking direct dakin anty yayi dan jin dalilin kiran..da sallamanshi yashiga yaga twins na kuka anty kuma dukta rude yace lpy anty maiya faru??nan tafadan mishi abunda yafaru rudewa yayi sosai yace anty kinsan wurin ne tace eh hanyar by pass ne yace muje dukya rude wanan wani irin rayuwane uba na wulakanta yar cikinshi da kyar suka lallaba twins suk zauna a daki suna fitowa sukaga Abu a tsakar gida kaman da gaske fuskar damuwa tayi tana ganinsu ta mike wurin zaku dan Allah zan biku abun nasu kausar yay yawa kar yarinya taje tamutu…wlh mutanen karya suke suna cewa wai kadan basa cizo amma wlh cizo suke sosai islam ganin zata bata musu lokacin da surutu yace inzaki kizo muje bamu tambayeki komiba ranshi yariga yabaci… Suna shiga mota gudu yake kaman zai tashi sama wayanshi yaciro daga aljihu yakira Abba yafada mishi komi Abba yace my son calm down yanzu nan na sauka a airport kuje nima zan sameku a wurin inanae wurin ganin zaije yabige mota yasa yaba anty wayan taima Abba kwatance yace gashinan zuwa gudu yake kaman zai tashi sama… Bangaren humairat kuwa ………. Maman shakur [01/10 11:47 AM] Aishat muh’d: [01/10 10:32 AM] aishat muh’d: 30RAYUWAR HUMAIRAT Suna shiga wajen taga gidane babba mutane dayawa a wajen dan ana kawo yara amalala sosai a tsakiyan filin wani katon ruwane kaman swimming pool saida ruwan mai kaman kasa kasa ne saidaga wani bangare daban na barin ruwan wani katoton crocodile ne but an kulleshi yana cikin protector…humairat bata komi sai kuka ta kalli babanta dad inhar ka daukeni a matsayin yarka dan Allah kar adaurani a kan crocodile i will just die dad ko kallonta baiyiba dan dazaran yahada ido da ita sai yaji ya tsaneta..kausar ta riketa shikuma dad yaje yabiya kudi naira dubu biyar,aikuwa guards din wajen da dad suka dawo suka karbi humairat. humairat bama ta iya ihu da kyau muryanta ta dishi bata taba ganin tashin hankali irin nayau ba live crocodile yau tagani kuru kuru amma wai akanshi za’a daurata …. Guards din suka sata a layi aka manna mata number a jikinta itace number 8 kowa a layin kuka yake dan duk amalalai ne humairat ma kuka take…..gani sukayi an bude crocodile din yafito masu tsareshi kansu yafi karfinsu da kyar suke iya tankwarashi nan da nan su humairat da sauran yaran ihu suketayi ko wacce na kiran iyayenta.aka fara number 1 tazo aikuwa yarinyar taki zuwa ta kankame sauran yaran wani guard ne yazo yadauketa chak kaman yarinya tana ihu tana kururuwa tana turje turje amma ina saida aka daurata akan crocodile din wani wawan ihu tasaki ta sume bata kara sanin inda kanta yakeba minti 10 dama sukeyi akan crocodile aka daukota akai kaima iyayenta ita ahaka a sume…akazo kan number 2… Islam gudu yake sunkawo wajen akaki barinsu shiga saboda wai ba’a gansu tare da yara ba da kyar aka bari suka shiga lokacin dasuka shiga ankai kan humairat wanda take ihu kawai sunan Allah take kira tareda na yaya…Allah katuromin yaya wajennan shikadai ne zai iya ceceni Allah ka tausayamin nasan inhar aka daurani kan abunnan mutuwa zanyi kuka take sosai.islam wajen dad yaje ya cakumeshi anty tana cewa bakada hankaline amma ko jinta baiyi yace ina kanwata?inkai baka bukatarta mu muna sonta dad ya hankadashi yafadi akasa dago kan dazai yi yaga wanan guard din yadaga humairat za’a kaita wani tsalle yayi yadira a gaban guard din ya kwace humairat a hanunshi wanda tama riga ta suma tun kafin asata ya rungumeta tsam a jikinshi humairat am here weak up i will always protect u ya daura hanunshi kan goshinta i swear by Allah i will marry u humairat take care of u….no one and nobody can separate us… Dad ne yataho azuciye yacema islam kabada yata adaurata nazo nemama mata magani ne islam yakara matseta a jikinshi yace duk abunda zakayi kayi amma wlh bazan badataba yajuya ya kalli kausar tace mishi yafi karfin kane dakeshi wlh dad ya waiga ya hango wani guard yana rike da dorina mai baki 8 yaje wajen yakarba…. Maman shakur [01/10 10:46 AM] aishat muh’d: 31RAYUWAR HUMAIRAT Ya karbo dorinar,filin gabaki daya su ake kallo,dad yace islam kabada humairat nace, islam yakara matseta bazan badata ba wanan abun baya aiki is just fraud kudinku sukeci mutane nawa ake daurawa amma basu denayin fitsarin kwance ba dad wlh do ur worse amma bazan taba bari adaura humairat ba, dad yace ok dont blame me cos u ask 4 it ya daga dorinar iya karfinshi ya daddage ya laftama islam abaya islam yay kara sosai amma bai saki humairat ba tana jikinshi yana rike da ita gam…wani ihu anty amarya tayi alh karka kashemana yara,dad yakara daga dorinar ya kuma laftama islam abaya amma still bai saki humairat ba idanunshi sunyi ja koda yay training air force ba’a taba dukanshi haka ba arayuwarshi dad yace bazaka saketaba yakara daga dorinar zai kai mishi ta uku yaji an rike dorinar gam juyowan dazaiyi yaga yayanshi ne alh usman.. Abba yace ba islam zaka dakaba niza ka daka danni naturoshi nan wajen dad sakin dorinar yayi akasa alh usman baicema dad kalaba dan suna gaban mutane ne ya karbi humairat daga hanun islam yaja isalma din da anty da Abu wanda dadi ne yakasheta yanda taga islam yasha dorina itadai arayuwarta ta tsani islam suka shiga mota sai asibiti…..akai treating bayan islam dan ya fashe sanan akaba humairat gado tare da allurai da kuma drip ba ita ta tashiba sai washe garin ranan tanata ihu tana kiran yaya da sauri ya rungumeta yace ganinan da doc yadubata yaga taji sauki yabada sallama suka koma gida tana like da yaya abunta.. Maman shakur [01/10 10:58 AM] aishat muh’d: 32RAYUWAR HUMAIRAT Da suka koma gida yakai humairat part dinshi ya kunna mata kallo yace mata tazauna a wajen karta fito…shikuma yafito yanufi dakin Anty yasameta tana karatun jarida ta dago ta kalleshi ta cire glass din idonta yace yadai samarin Abba?yace anty i have finally made my decision na yarda zan auri humairat kuma i want everything to happen as soon as possible saboda nan da 5 day dan on Saturday zan tafi barrack dinmu na PH.anty tai murmushi tace alhamdulillah naji dadi sosai Allah yatayaka riko muje dakin Abban ka, yace to suka shiga dakin Anty ita tafadama Abba komi Abba yay murna yace son am proud of you kuma nagode dazaka kula da humairat nasan kome baban ta keyi baya hayyacinshi yana cikin shairin mace amma in sha Allah zamu dage da addu’a komi zai dawo normal yanzu tashi ka kiramin dad da kausar din yamike har dakin ya kirasu sukazo kowa aka zauna..Abba yace usama yace naam yaya inason kaba dana islam auren yarka humairat danni bazan tsaya kuna cutar da humairat agabana ba, kausar jitayi kaman andaba mata wuka a wuya, dad ya kalleta ta ballamai harara ya dago yace yaya kabani nan da gobe zan fadama amsa Abba yace shikenan zaka iya tafiya yatafi…islam ya kalli babanshi da anty yace Abba inada magana yace fadi ya sosa keya yace wlh Abba akwai wata yarinya danama alkawarin aure sunanta farida tana nan cikin hotoro ne… Maman shakur [01/10 11:44 AM] aishat muh’d: 33RAYUWAR HUMAIRAT Abba ya kalleshi yace islam bazan taba hanaka aure ba kai mijin 4 ne amma abunda nakeso dakai ka rikemin humairat amana ka kula da iya ka maye gurbin mamanta, yace islam yadago ya kalli Abban yace duk randa naji ka wulakanta min humairat saboda wata bare wlh saina sabama…zamuje mu tambayama auren faridan kuma zamuyi bincike kanta amma saidai ita bikinta dole kujira nan da 3months saboda inason nahada bikin dana kaninka su kultum da babelo duk rana daya zamuyi,meanwhile naka dana humairat kuma ran Friday jibi kenan zamu daura a masallaci bayan sallan juma’a sai ku koma PH tare kasata a makaranta sanan ka komar da ita wajen anty amarya dan bai dace tana kwana dakin kaba yace to Abba.shikenan Allah shima albarka Allah tayaka riko yace Amin yamike yafita… Anty tace islam na kama dakai akomi hali,dabi’a, tausayi, komi dai kaine Abba yay murmushi yace ni nawasane to duk yarana dani suke kama bakiga yan biyu ba ma anty amarya ta murgudamai baki bawani nan ya manna mata kiss yace i luv u nagode da kula da islam da humairat tace mai shii mention not duk yaranane daganan suka cigaba da farantama juna rai.. Wlh bazai yuba bazata taba sabuwaba wai taba nonon sirika bazan taba barin islam ya auri humairat ba nafadama wlh karka sake ka yarda kanajina ko yace to luv naji… Maman shakur [01/10 11:45 AM] aishat muh’d: 34RAYUWAR HUMAIRAT Yanda Abba yace haka islam yayi ya komar da humairat dakin anty amarya sai wasa suke ita d twins shikuma yakoma dakinshi… Cikin dare Islam yaji kaman an mintsileshi yafarka daga bacci ya kalli agogo misalin 2:05 ya shiga bayi yay alwala yafito falo harya tada kabbaran salla sai yaji kaman motsi yakara kasa kunne tabbas motsine wanan to menene barawo ne yashigo gidan???komawa yayi uwar daka yaciro bindigarshi da wayarshi yabude kofa ahankali yana tafiya sadaf sadaf yanatajin mitsin towards garden yakoyi hanyar wurin Itakuma lokacin kausar na kiciniyar hada gawayi ne danyin turaren haka ya dinga bi yana kaiwa garden din yalabe bayan bishiyar mangoro mamaki ne yakasheshi dayaga kausar na hada garwashi a kasko sai fifita take chan daya kama yaga ta dauko wani turare tasa a garwashi ta mike tsaye ta daga abun sama takira Humairatttttttttttt, sa hanunshi yayi cikin aljihu yafito da wayarshi ya dauketa photo flash light din daya haskata ne yasa tasaki kaskon akasa tajuya da gudu takoma daki turaren dabata karasayiba kenan,islam yakai wajen yakashe wutan yadau ledan turaren yatura aljihu yakoma daki ya zauna yana tunani humairat takira metakeson yima humairat?god! yanzu wanan kuma wani irin matsala ne? ya tashi yay salla yadinga rokon Allah yakare humairat daga shairin kausar….kausar ranan baccin dabata koma ba kenan tsoro ya cikata waye yaganta dahar yadauketa hoto na shiga uku…..washe gari islam bai fadama kowa abunda yafaruba tun safe suke jiran dad yazo yanada amsa yaki islam yasan kausar have something todo with it dan haka yace is time to put a stop to kausar drama once and for all ya mike yayi hanyar dakin Maman shakur [02/10 11:12 AM] Aishat muh’d: 40RAYUWAR HUMAIRAT Farida [01/10 1:50 PM] aishat muh’d: 35RAYUWAR HUMAIRAT Yariga yasan dad bayanan ya shiga dakin yasameta tana zaune ko gaisheta baiyiba yace nazo nai magana dake, ta daure fuska bani bukata barmin daki yace dole ki sauraren ,yace mata kisa mijinki yaban auren humairat, tace inna kifa?yay wani mugun murmushi yace i will expose u, mikewa yayi yakarasa wajenta yaciro wayanshi ya nuna mata hoton ta jiya lokacin data rike kasko sanan ya ciro turaren ya nuna mata,yace kausar inada enough prove dazan kaiki gidan yari,idan baki sanibaya yau kisani inada evidence daya nuna cewa kece kika kashe maman humairat, kausar ta mike tsaye ta dafe kirjinta au shairi zakamin yay wani bazawarin murmushi dont act smart with me,and stop pretending inada good three evidence dazan iya turaki prison amma banyiba saboda ina tausayin danki kabir banason yataso cikin maraicin uwa but inhar kikai gigin hana dad ban auren humairat i will not think twice and i will not hesitate to put u behind bars nafada miki,yace inhar naga wani abu yakara samun humairat koda dukanta kika kumayi yay kwafa yajuya haryakai bakin kofa yajuyo yace dont forget is a THREAT yajuya yafita…kausar was completely speechless wanan yaron islam ya dagula mata lissafi yanzu wot do i do now??shine tambayar datakema kanta da inje prison gwara nahakura anyi auren takira dad awaya dawo gida yanzunan, ko minti 5 baiyiba yadawo tace mishi tayarda aiyi auren yako fita yafadama Abba washe gari bayan jumma’a aka daura auren HUMAIRAT da ISLAM akan sadaki dubu 80 islam sai murna yake… Kausar ce take yawo a tsakiyar daki da alamun damuwa a fuskarta tai wani shewa yaro inkasan wata bakasan wataba…i made a vow to make humairat life be a living hell dan haka no going back i will not give up muzuba nidaku…. Maman shakur [01/10 2:21 PM] aishat muh’d: 36RAYUWAR HUMAIRAT Da daddare bayan su twins sunyi bacci anty ta kira humairat dakinta taje har dakin tace gani mamana tace zauna, ta zauna kusa da ita tace inaso kisani cewa an daura miki aure da yayanki islam ke yanzu matar aurece kinajinako?tace eh duk abunda yace kiyi karkiyi rashin ji kinji humairat, gobe zaku koma port harcourt zai saki a makaranta ai kinason makaranta ko? ta dinga murna eh mamana inaso tace yauwa to…ta dauko wani ruwan addu’a wanda dazu Abba da islam sukaje gidan liman yafadan mishi rashin lafiyan fitsarin kwance ta shine yay musu addu’a cikin ruwa a jarka guda yace kullum dare kafin tai bacci tasha sanan ta karanta ayatul kursi iklas falaq da nas sanan ta kwanta da yardan Allah koda jinnu ne kokuma sammu bazaiyi tasiriba zai karye, shine suka karba suka dawo gida yabama anty ta dingaba humairat..taba humairat oya sha takarba tasha sanan anty tace oya karatan ayatul kursi tako karanta iklasa falaq nas duk ta karanta sanan anty tace to jeki kwanta taje ta kwanta akan gadonsu kawai tunanin zata koma makaranta take dan bata riga tasan takamaimai menene aure ba saisa batadamu da wanan ba.. Washe gari ikon Allah batai fitsarin ba murna wajen humairat da anty kaman me anty tasa tai wanka takawo mata kaya Abaya ne black mai stones blue, anty ta nannada mata gyalen tai kyau sosai karfe 8 anty ta shiryata tagama komi taja hanunta sukai dakin Abba anan suka tarar da islam shima ya shirya cikin bakin suit sai kollon humairat yake kaman bai taba ganin taba Abba yay musu nasiha sosai yacema anty takawo musu jarkan maganin dashi zasu tafi. Abba yace kuje kuyima kowa sallama islam yarike hanunta suka fara shiga dakin Abu cewa tayi ace musu tana bacci yaranne dai suka rungume humairat suna kuka daganan sukaje dakin dad da kausar suna falo islam yace dad zamu tafi dad yace Allah kiyaye daganan kausar tajashi suka shiga daki…suka koma dakin Abba daganan suka dunguma suka fito dad da Anty amarya suka kaisu Airport da humairat taga dai tafiya zatayi tabar su anty da Abba sai tafara kuka ta kankame Anty da kayar islam ya bambareta, da akazo wurin shiga jirgi tadinga ihu wai tsoro takeji ta kankame islam da kyar tashiga suka zauna sanan jirgin ya daga nan ma rikeshi tayi dan jitayi kaman hanjinta zai fito waje… Maman shakur [02/10 10:01 AM] aishat muh’d: 37RAYUWAR HUMAIRAT Sun sauka a Airport na ph yakira akazo aka daukeso,tun humairat na kalle kalle harta bingire da bacci dayike da nisa sosai daga airport zuwa Air force barrack,islam ya kwanto da ita jikinshi tako kara gyara kwanciya,harsukakai gidan sanan ya tasheta, ta tashi tana kalle kalle gidan mai kyau suka shiga ciki part biyu ne gidan yabude part din humairat yace ga dakin kinan shiga bari naje nai wanka tace to…yahaura sama itakuma ta shiga dakin dakine mai kyau 2bedroom flat sai bayi da kitchen da kuma dining komi ansa cikin dakin gwanin kyau tashiga bedroom dinta tai wanka tacire kayan jikinta ta dauko wani riga mai kama da vest mai kyau blue armless yana daya daga cikin kayan da islam yasiyo mata tasa dama har guiwa ne tadau hijabinta har kasa tasa tai sallan azahar sanan ta cire hijabin ko dan kwali batasaba tafito har tsakar gida tana kalle kalle tana murmushi taba wanchan shafa wancan hartakai wajen bishiyan gwaiba,takalla taga gwaiban tayi aikuwa tahau saman bishiyan ta katso ta zauna a saman bishiyan tana ci hankalinta kwance wani irin nishadi takeji yau….. Islam yagama duk abunda zaiyi yafito yashiga dakinta danya tambayeta mezataci amma baigantaba gadai sallaya alamun tai salla to kodai tafita ne yadinga zagaye tsagar gida dagakan dazaiyi yahangota kan bishiya tanacin gwaiba murmushi yayi yakarasa wajen,humairat ta dago kai tace laaa yaya kaima zakaci gwaiban ne? yace a’a sakko wani tsalle tayi ta diro kasa sakin baki yayi yana kallonta bai taba ganinta da irin shiganan ba ya kalli gashin kanta kaman na jariri duk anannade gwanin ban sha’awa coily dasu ya gangaro kan kirjinta yanda yaga yacika sai yaji yana neman rasa natsuwarsa da sauri ya cire idonshi daga kanta yaja hanunta suka shiga ciki ya zaunar da ita kan kujera yace humairat dagayau karki kara fita batare da kinsa hijabi ba kinji tace to yaya.yace kin iya girki??tace a’a yace mujeto nakoya miki yanda ake dafa indomie…. Maman shakur [02/10 10:30 AM] aishat muh’d: 38RAYUWAR HUMAIRAT Kitchen din suka shiga, duk yay kura ya shiga store ya dauko indomie guda biyu humairat sakin baki tayi tana kallonshi, tace yaya wanan wani irin indomie ne?na ganshi kato a kano babu irinshi saidai super pack, yay murmushi yace humairat sarkin tambaya, yace wanan shine hungry man size,tace to yaya maisa babusu a kano?yace sai nan gaba hala za’a kawosu north amma dai a garinan akwai wanan dayawa, tace hmmm yace oya dauko broom ki share kitchen din ki goge nikuma na yanka albasa na dafamana indomie. tai dariya tace kaii yaya ittakullah nicefa karama amma aikina yafi naka yawa shara da goge goge, yay dariya sosai yace karki cikani da surutu yunwa nakeji dauko kifara, tace to ta shiga store ta dauko tsintsiya da parker shikuma yafara dafa indomie saida ta goge ko ina sanan tafara shara yajuyo yana yanka albasa idonshi yakai kan humairat dataketa sharan kitchen din abunta yanda take shara ana ganin komi na jikinta har boobs dinta,kara yasaki ya yarda wukan humairat tadago daga sharan datake ta yarda tsintsiyar takarasa da gudu ta rike yatsan yaya dama baka iya yanka albasa ba kakeyi gashi ka yanke kanka,ai da kabani na yanka dukta rude takai hanunshi kan famfo ta wanke jinin amma bai dina zubaba, wukar ta dauka tayaga kasan riganta ta daure yatsan dashi duk kallonta yake tashi daya yaji wani kifiyan sonta ya soki kirjinshi, dara daran idonta ta dago wanda suka cika da kwalla tace yaya sannu har yanzu yanama zafi?ganin ta rude tana shirin kuka yasa yace mata baya zafi humairat a kin riga kin dauremin tace to ta dauko stool tabashi yaya zauna ai tunda kariga kasa a wuta zan iya karasawa tadau albasan ta yanka tasa sanan tazo tacigaba da sharan duk idonshi na kanta ganin numfashin sa na neman daukewa yasa yamike yace bari na naje daki inyayi kizuba a plate sai kizo ki kirani bai jira yaji abunda zatace ba yawuce…. Maman shakur [02/10 10:49 AM] aishat muh’d: 39RAYUWAR HUMAIRAT saida tagama sharan kitchen din tass, sanan tazuba musu indomie din a plate takai dining, tafito tana neman dakinshi sama tahau tana yaya yaya kana ina? nagamafa,wani daki tagani ta tura kofan ahankali tare da sallama taganshi zaune idonshi yay ja tashiga tazauna kusa da shi tace yaya nagama.ya kalleta yace to ganinan zuwa,tatashi tafita yabita da kallo yay ajiyar zuciya ya mike yafito tare sukaci sai fira takemai yana dariya yanajin dadin zama da ita ranan through out bai fita ko inaba suna tare har dare…yakaita daki saida tai addu’a agabanshi sanan yadauko maganin yabata tasha sanan yakulle mata dakin yafito yatafi dakinshi ya tarar wayarshi na ringing..katsewa yayi yasake kira Islam:Hello sweetheart Farida:dont sweetheart me, kana tare da amarya kamanta dani?ko kakira kacemin ka isa, Islam: yace kiyakuri bahaka bane aiki gidan muketayi ne saisa bansamu daman kirankiba… Farida:ni Allah islam nagaji nama fasa auren naka,shekara nawa muna tare ina jiranka sai yanzu kadawo ka auri yar uwarka nice tabiyu,dan rainin hankali wai kanada dalilin aurenta wlh bakomi nafasa ma Islam:sweetheart jiyafa da daddare danazo munyi maganan nan ki yahakuri nasan banmiki adalciba amma ai zan aurekin ko saura watama biyu,dan kinga na auri humairat inada hujjata… Farida;mai hujjar?? Islam:kiyaha kuri bazan taba fada miki ba ,bazan iya fadamiki ba sobada sirrin tane kaman yanda itama bazan taba iya fadamata sirrin kiba.. Farida;ka kyauta dan kaga inasonka kakemin hakako? Islam;sweetheart dont get like dat,kinsan nima ina bala’in sonki haba baby na karkija wanan abun yabamu matsala mana mubar maganan plz..oya smile 4 me tai mai murmushi haka suka raba dare suna hiran soyayya abunsu… Wacece farida??? Maman shakur [04/10 12:28 PM] Aishat muh’d: [02/10 6:48 PM] aishat muh’d: 40RAYUWAR HUMAIRAT Wacece Farida?? Itace yarinya tafari a gidansu tanada kannai 4 iyayenta talakawa ne sosai mal mati da goggo madina,ahaka suka lallaba aka sata a gov school harta gama secondary da sidin goshi iyayenta suka samu kudi akasata a jami’a buk..tunda farida ta taso ita yarinya mai son kudi da rayuwar hutu, akwai ta da karya, bata yarda takawo kawayenta gidansu saboda talaucinsu,gata da son money kaman me,ana haka Allah ya tadata tawata kawarta mai kudi tsigai sunanta haka suka kulla kawance tunda tsigai ta lura farida irin maiyar kudice ta dinga murna saboda tanada buri akan farida… Akwai wata rana ta gayyaci Farida gidanta aiko jiki na rawa taje,da farida ta shiga gidan bude baki tayi yanzu wanan gidan kine tsigai??tai murmushi tace kema inkinaso zan iya taimakonki kisamu,tace wlh tsigai inaso,ko ta halin yaya ne nidai kawai nai kudi shine damuwata,zulai tace kinyi alkawari zakiyi tace eh,nan tsigai tace mata wani kungiyane amma inhar budurwa zata shiga to dole ta bada ubanta asha jininsa, kuma inhar budurwa ta shiga ba ita ba aure, inkuma ta dage saitai aure za’a barta amma dole zatakawo wani abu as sacrifice….farida tai wuri wuri ta ido tace tsigai yanzu babanki kika bada kafin kiyi kudinan?tace eh mana me aciki ?wani guba zasu baki kisa mai a abinci yaci shikenan sai kungiya ta zuke jininshiii…farida tace zanyi kudi sosai??tsigai tace harsai kudin sun ginsheki,da tsigai ta lura farida ta shiga cikin damuwa tace dalla ke banza ce ga kudi kin tsaya kina tunani banda abunki ma ai babanki ya riga yagama yawo yanzu babu abunda zai tsinana muku yariga ya tsufa saidai yabaku wahala yanzu inkin kasheshima sai dai yaji dadi dan kin rage mishi wahala ,farida tace kumafa hakane wlh inhar xanyi kudin dazan samu wanan gidan da mota da iPhone irin nako koma waye zan iya kashewa nasamu tsigai na shirya zan shiga kungiyar…. Maman shakur [06/10 6:05 PM] aishat muh’d: 59RAYUWAR HUMAIRAT Misalin karfe goman safe kowa ya shirya yan uwan farida dasu dad,Islam ne zaikaisu airport, humairat sai kuka take da kyar aka bambareta daga jikin anty amarya suka shiga mota islam yajasu suka tafi.takoma daki tai lamo akan gado… Farida ne takira kausar tace kausar hankalina atashe yake ki taimakeni yau da gobe kawai nakedashi na kashe yaron nan, wlh kausar ina sonshi kuma babanshi na sonshi sosai,kausar tai wani dan iskan dariya yo ni banason kabir ne??amma ai nakasheshi ko baganiba yanzu cikin dukiya mala mala, ki natsu ki tattaro hankalinki ki sauraren, tace kinsan burinmu shine muga islam ya tsani humairat ko? kuma munaso ya saketa ya koreta ko?tace eh kausar tai gyaran murya tace inhar munason mu cimma burinmu yanzu ne lokaci yayi ,farida tace kaman ya ban gane maganarkiba?kausar tace ki kashe dakin amma kisa abun yazama kaman humairat ce takasheshi,duk yanda zakiyi kiyi yanda islam zai ganta da idonshi yanda kome zatacema islam yaki yarda ke mace ne kuma kuna gida daya dan haka kiyi tunani yau kifito da plan gobe kicika aiki farida tai shiru tace to shikenan zanyi tunanin sukai sallama suka kashe waya… Islam bai dawoba sai wuraren bayan sallan isha yashiga yay wasa da big dady usman sanan yafito yaje dakinshi yin wanka yasa jallabiya fara yay dakin humairat yau amarci zai sha dan bukatar mace yake sosai rabonshi da mace tun kafin yaje malaysia Maman shakur [06/10 6:24 PM] aishat muh’d: 60RAYUWAR HUMAIRAT Farida na tsaye jikin window taga yashiga dakin humairat, zuciyarta yafara kuna, dan dama talura abukace yake kwananan,dole tasan yanda zatayi bazata bari ya kwana da humairat ba, adan zama datayi a gidan talura bai taba kwana a dakintaba ko ran kwanan humairat saidai ya kwana a dakinshi shi kadai…. Da sallamanshi yashiga dakin lokacin humairat na gaban mirrow tana taje kanta tana sanye cikin wani guntun rigan baccin ta jaa iya cinya ana ganin komi na jikinta,dago idon dazatayi taga Islam jikin kofa yana kallonta, rudewa tayi tafara neman zanin dazata rufe jikinta cikin sa’a tajawo hijabin data idar da salla dashi tasa, ahanakali yatako yana mata wani tattausan murmushi yajawota jikinshi ya janye hijabin mekike boyemin niba mijinki bane??tai shiru jikinta yarafa rawa dan taji yau yanda yahada jikinshi da nata ya banbanta dana kullum ya matseta sosai, yana shinshinata gashi idonshi sun kankance sunyi jajir,tafara kokarin kwace kanta let go off me yaya,murya kasa kasa yace humairat plz wlh a matse nake karna mutu, tace yaya gafa wuri a gado wani irin matse kuma na matsekane?dukda baya cikin hayyacinshi amma saida yay dan dariya ya kwantar da ita kan gadon yafara shafata tako ina humairat tafara kuka sosai yaya wot are u doing to me??plz stop hada bakinshi yay da nata yafara tsotsa……. Maman shakur [07/10 4:21 PM] Aishat muh’d: [07/10 3:22 PM] aishat muh’d: 61RAYUWAR HUMAIRAT Duk mutsu mutsu ta,kasa kwace bakinta kasawa tayi,saida yagama tsotsan bakin sosai sanan yacire mata rigan baccin tsayawa yayi yana kallon halittan da Allanh yamata,humairat tasa duka hannayenta biyu tana rufe kirjinta tana kuka sosai, murmushi yayi yace princess i luv u alot ya kara hadata da kirjinshi yana shafa dukiyar fulanin, bangaren humairat kuwa wani sabon al’amari yakawo mata wanda bata taba tunanin yayan ta zaimata hakaba, saida ya shafata ya tsotseta son ranshi sanan yamike dan yacire jallabiyar jikinshi,karan waya yaji wanda yasa yay tsaki ya kyar ya iya ciro wayan yakara a kunne,humairat na ganin haka tadau riganta tasa tayi hanyar falo amma kafin takai harya damkota ya mannata a jikinshi daidai lokacin yace hello farida lpy?? muryan kuka tace Abban usman wlh usman keta kuka sosai ko cibine ke mishi ciwo oho wlh i dont know wot to do plz come…bata jira mezaiceba ta kashe wayan,juyowa yayi ya kalli humairat da har yanzu kuka take jikinta na rawa sosai ya dago fuskanta ya share mata hawayen tare da manna ma lebenta kiss ahanakali murya adishe yace princess bari naje nadawo big daddy baida lpy, ya kwantar da ita akan gado ya shafi fuskanta sarkin kunya baxaki kalli yayan naki bane?takara kulle idonta, yay murmushi ya wuce yatafi side din farida jikinshi a mace baida karfi ko kadan. Tanajin alamun zai bude kofanta ta daddage iya karfinta ta daki yaron abaya nan da anan yaron ya bare baki yana kuka sosai da gudu islam yakaraso dakin ya daukeshi my son yana jijjigashi maiya sameka?are u missing u dady?am here stop crying yadinga jijjiga yaron yakoyi shiru,farida tace islam yaron nan baya kuka haka,ni wlh bazan boyemaba duk abunda zakamin kamin amma saina fada humairat ce tai mishi wani abun nasani,saboda yau tazo ta dauki yaronan lokacin muna garden shine na hanata nace mata nono zan bashi,take cemin wlh indai yaron nan nake takama dashi saita ga bayanshi,harda cewa saita kashemin shi, takarasa maganan cikin kukan kirsa…islam wani kallon banza yabita dashi farida nasha fada miki kidena kokarin hadani da sis dina dan bazaki taba cin galaba ba humairat bazata taba fadin hakaba kuma wlh duk randa kika karama humairat shairi sai nai mummunan saba miki yajuya yatafi dakinshi a usman din yana huci… Maman shakur [07/10 3:55 PM] aishat muh’d: 62RAYUWAR HUMAIRAT Kwanciya yayi ya daura usman din kan cikinshi yana shafamai baya tunani kawai yake maimsa farida ta tsani humairat haka???shidai yasan humairat bazata taba cewa saitaga bayan usman ba danko ita shaidace yanda yakeson yara,haka yadinga tunane tunane har bacci ya daukeshi bashi yafarka ba sai karfe 4 shima usman ne yatashi yafara kuka yadaukeshi yakaima farida shi dan tabashi nono, yadawo daki yay wanka yay alwala yazo yay rakatanil fajir sanan yatafi masallaci.. baidawo gidaba sai kusan karfe 7,a gurguje ya shirya ya shiga dakin humairat lokacin tana cin breakfast dinta koko da kosai yau takejin ci aiko ita da baaba sukayi..da murmushi yakaraso cikin dakin aiko da sauri ta cusa kanta cikin cinyoyinta tafara kukan shagwaba,zama yayi kusa da ita princess daga ganina kuma sai kuka?? oya zo zo kifadama yayanki waya tabamin ke nayi biji biji dashi ya dagota yace oya fadamin, tako kara wani narkemai harda yarfe hannu ba kaibane ba??ya zaro ido ni princess mena miki??tace ji…ya…saikuma tashige kirjinshi tana dukanshi ahanakali, dariya yayi yakara rungumeta da kyau ya rada mata a kunne i luv u soo much humairat zan kula dake, in baki farin ciki kanwata,kinjiko?kome zai faru always have it in ur mind dat islam luv u soo very much,kulle idonta tayi da hanunta a kirjinshi kunya yabata sosai dogota yayi yakura mata ido ahanakali yace humairat look at me, ahanakali ta daga idonta ta kalleshi yace kinasona???wani irin kunya tambayan tabata da sauri takara shigewa kirjinshi tai lamo, murya kasa kasa yace answer me, kukan shagwaba tafara nidai yaya kadenamin irin maganan nan am a small girl,dariya yayi yace uhmmm is dat so??amma ai kina fashin….sal..dagudu tai cikin dakinta,binta yayi dakin ya manna mata kiss a kumatu yace i luv u natafi aiki princess kunya,kuma get ready 4 to nyt ya kashe mata ido yawuce yatafi ahanakali tace and i luv u more yaya islam… Maman shakur [07/10 4:20 PM] aishat muh’d: 63RAYUWAR HUMAIRAT Bayan tafiyan shi tafito takarasa cin abincinta,sanan tazauna tana kallo, door bell ne yay ringing,baaba taje tabude ga mamakinta taga farida ne, a mutunce ta gaida ta, farida tace dan kiramin humairat, tace to taje tafadama humairat farida na kiranta,har ga Allah tai mamaki kuma batasan mesaba jitayi gabanta yafadi, amma tadai mike taje tasameta,farida kaman ba itaba tai fuskar tausayi humairat dan Allah so nake kidan tayani kwashe shanyan kayana dana big daddy, kuka yakemin sosai tun jiya kaman cibiyanshi na ciwo inkin kwaso ki kawomin uwar dakana plz, ganin yanda tayi yasa humairat bata kawo komiba tace to, farida tana mai tsananin murna tawuce daki ita kuma humairat tawuce back yard kwaso kayan….. Farida na shiga daki tadau wayanta takira islam lokacin baima kai office dinsuba yadauka yace uwargida hw far??ga mamakinshi yaji tana kuka sosai tace islam dan Allah kadawo zoka taimaken humairat ce wai kasheni zatayi nida big dady kawai dan nace bazan bataba shiba,yanzuma turata nayi waje na kulle kofan dakin, kafanta tasa ta daki kofan yanda zaiji karan tako kara fashewa da kuka islam help us kaji tafara buga kofan ko shigowa zatayi ta kashemu plz come,shidai bai yardaba amma yace baridai yaje yaga gaskiya reverse din motan yayi……bata jira mezaiceba ta kashe wayan tadauko hand gloves tasa tadau wata sabuwar wukarta ta daddage iya karfinta ta yanka hanunta da kanta tace washh, sanan ta matsa jikin gado lokacin usman na kangado yana wutsil wutsil da kafafunshi hawaye ne ya gangaro daga idonta tai maza ta share tare da fadin am sorry my son, daga wukar tayi sama tace MACUKU BELE BELE KAINO KAINO,ATABIRI UR SACRIFICE kawai ta daga wukan cuk tasokama big dady a ciki dai dai lokacin humairat ta shigo uwar dakan..ihu tasaki tareda watsar da kayan data kwaso a kasa takarasa wurin wani irin fincikar farida tayi tayar a kasa tahau gadon tasa hanuwanta kan wukan ko zata iya fitarwa daga cikinshi tana kuka sosai, itakuma farida tai maza maza tacire hand gloves din ta cusa a aljihun jean dinta tana kuka sosai….,kaman an jefoshi haka yashigo dakin mezai gani humairat kan saman gado rike da wukar data dabama usman wanda ga dukkan alamu yamutu a hannuta,.. itakuma farida akasa tana kuka hanunta na fitar da jini……. Maman shakur [08/10 1:29 PM] Aishat muh’d: [08/10 11:32 AM] aishat muh’d: 64RAYUWAR HUMAIRAT Humairat bata lura da yanayin da islam ke cikiba saboda rudewar datayi cewa take yaya zo kaga farida ta kashe big dady,inna lillahi wabrb inna ilahi raji’un,…farida mikewa tayi tafada jikin islam tana kuka baban usman kaga takashemin yaro ko wlh nima yau saina kasheta wlh sai hukuma tabimin haqqina, sai alokacin humairat ta gane cewa shairi farida ta shirya mata it was all a set-up…. sakkowa tayi daga gadon tazo gabansu tana kuka farida kiji tsoron Allah,mai usman yamin dazan kasheshi kin kashe dakin da kanki kice ni…ne,wani mahaukacin mari wanda tunda tazo duniya bata tabajin irinshibane yasa ta sulale kasa amma dagota islam yayi yakara wanka mata wani marin,farida na ganin haka ga dukkan alamu islam ya yarda tadau waya ta danna 911 takira police tabada address din gidansu cewa kishiyarta ta kashe mata new born baby sukace gasunan zuwa,,dai dai lokacin yaya islam ya shake wuyan humairat kuka yake sosai humairat y??mesa zaki kashemin da??kinsan yanda nakeson usman kuwa??kishi haukane dazai kaiki kashe yaron dayau kwananshi goma a duniya??y humairat y?? Lokacin police sun iso da kyar suka kwaci humairat a hanun islam wanda idonta har sun soma juyawa saboda tsabagen shaketan dayayi,wani irin tari take sosai, polisawan suka samata ankwa a hanun sanan sukadau gawan usman, islam yana kuka yace kubamushi zamu burneshi ne,inspecta yace dole sai munyi investigation sanan zamu iya baku gawan…aka fito da humairat kuka take sosai tana kiran sunayen Allah ta kalli islam wanda shima kuka yake tace yaya allow me to explain, ya daka mata tsawa explain wot??kin maidani yaro ko??keda baki shiga dakin farida meya kaiki dakinta??meya kaiki uwar dakanta???na ganki da idon kin rike wukar kuma still kina cewa nabarki kiyi explain, yakara fashewa da kuka humairat u have nothing to explain….. Maman shakur [08/10 11:50 AM] aishat muh’d: 65RAYUWAR HUMAIRAT Kin cuci ni humairat,yace wlh humairat inda bangani da idonaba bazan taba yarda zaki iya kashemin yaro ba.. sai alokacin tai magana yaya wlh farida ita ta kashe danta da kanta, wani tsawa ya daka mata yace kin taba ganin inda uwa ta kashe danta??yau yaron nan kwananshi 10 ko warwarewa uwarshi bata gamaba shine zata kashe danta???humairat Allah kadai zai sakamin abunda kikamin,Allah ya isa tsakanina dake, kuma inaso kisani cewa na yanke igiyan aurena dake kanki kwara daya,humairat kuka kawai take ta durkushe agaban shi takamo kafanshi yaya let me explain, tureta yayi stop touching me i hate u,i hate u,yarona dakika kashe Allah zai sakamin yace inspecta kutafi da ita seeing her here make me sick, suka dauketa tana kuka tana yaya banda kowa sai kai remember u are my dady,my savior,i know u are angry with me right now but please listen to wot i want to say, inspecta kutafi da ita haka aka tura humairat amota aka tafi da ita….. Farida takara shigewa jikinshi tana kuka kaman zata mutu, cikin.zuciyanta murya take harta kosa tabama kausar wanan latest labarin….islam ya kalleta ya share mata hawayen farida ki yahakuri kiyafema humairat nariga nayafemata amma she must face justice, tace wlh islam bazan taba yafe mataba tacigaba da kuka yana bata baki shima kukan yake…daga baya yadau wayanshi yakira Abba yana kuka yasanar mishi da komi …. Maman shakur [08/10 12:02 PM] aishat muh’d: 66RAYUWAR HUMAIRAT Abba yace islam u must be crazy humairat ce zata iya kissan kai??islam yakara fashewa da kuka Abba wlh da idona na ganta da wukan, kuma har farida ma saida ta yanketa a hannu, Abba ya lura islam yasoma fita hayyacinshi yasa yace mishi shikenan yanzu zamu biyo flight muzo inyaso maje mu karbo gawan…yana kuka yace to ya kashe wayan…Abba a rude yaje yafadama anty amarya kotakan Abu baibiba,Anty amarya tace alh garin yaya??wlh nasan humairat bazata taba iya kisa ba Abba yace yanzu dai muje islam baya ya iya bayani saboda yanda zuciya tacishi …nan da nan tahada kaya kala biyu ..tasa su twins a mota tacema driver yakaisu gidan iyayenta.. daganan suka fito ita da alh hazasu tafi tace alh yakamata afadanma dad yarshice yanada right yasan abunda yafaru da ita,Abba yace hakane suka dunguma zuwa dakin suka tarar yanama kausar gugan kaya Abba girgiza kai kawai yayi yace munzo mufadama xa’a kai yarka gidan yari, ance wai takashe dan islam, budan bakin dad yace Allah ya kara Allah yasa akaita gidan yarinma, ran Abba ya sosu yace usama wlh wataran saikai nadaman abunda kaima yarka,wanan wulakantatan dakayi yarinya marainiya zakai nadama, hawaye yazubo mishi yajuya yafita anty amarya tabishi sai airport… Maman shakur [08/10 12:17 PM] aishat muh’d: 67RAYUWAR HUMAIRAT Karfe 12 na rana suka sauka a airport din ph,driver islam yaturo yazo ya daukesu, suna kaiwa gida islam yaga Abba tashi yayi yafada jikin Abba yana kuka sosai,Abba humairat takashe min yaro,Abba saida tasa nafara sonta sanan ta yaudaran takashemin da,Abba yazanyi na cire son humairat a zuciyana??Abba ya zaunar dashi yacema farida takawo ruwan sanyi Abba yabashi yasha,yanda yafita hayyacinshi ko farida uwar yaro batai hakaba daga hakane Abba yagane akwai wata akasa…saida Abba yay calming dinshi down sanan ya kalleshi yace son fadama Abunda yafaru,yafadanma Abba da anty amarya komi tundaga lokacin da farida takirashi zuwa lokacin daya dawo yaga humairat da wuka…Abba yay shiru yana nazarin maganan yaron sanan yajuyo yakalli farida yace maiya hadaku???tafara kukan gulma alhj ina garden saiga humairat wai inbata big daddy ta dauka, shine naki nacemata nono zaisha..shine tafara zage zage wai tunda ina takama da usman to wlh saita kasheshi, taje tadauko wuka,ina ganin haka nagudo daki na kulle kofa, shine tazo tanata buga kofan naki budewa daga baya naji shiru..dama kayan dana shanya abayan gida sun bushe sai na bude kofa dan naje na kwaso ina dawowa naga humairat da wuka a hanun zata sokama usman,muka fara kokowa ta yanken a hannu ta wurgar dani akasa tahau gadon ta chakama usman a ciki dai dai lokacin islam ya shigo takarasa maganan tana matsar hawaye…dad yay shiru chan yace Allah shige mana gaba.. yace islam anty amarya farida kutashi muje police station.. farida tahau kuka alh ina jego yanzu ma wurin da akamin dinki ciwo yake kuje ni zan zauna a gida Abba yace shikenan yaja hanun islam suka shiga mota Abba ne kejan motan…. Maman shakur [08/10 1:29 PM] Aishat muh’d: [08/10 12:38 PM] aishat muh’d: 68RAYUWAR HUMAIRAT Suna cikin motane islam yay magana yace Abba ya kalleshi naam son,yace na saki humairat saki daya fa,Abba da anty amarya atare sukace wott??Abba saida yataka burki yace islam dama bakada hankali??bakasan ba’a yanke hukunci cikin fushi ba,dan kaganta da wukan ba lallai bane ita takashe yaron ba,islam yahau kuka to Abba waya kashemin usman dina maman shi ce kowa?humairat bata shiga dakin meya kaita dakin..Abba yace kamin shiru a wurin nan wawan yaro kawai,inama addu’a Allah yasa kar watara kai nadamar wanan sakin daka mata ..yatada motan suka cigaba da tafiya suna kaiwa police station Abba yabukaci ganin humairat da kyar aka barsu …islam tsayawa yay a waje dan cewa yayi bayason ganin humairat,,lokacin da aka fito da ita idanunta sun kumbura sosai ta rumgume anty amarya da Abba,anty amarya tuni tafara kuka,humairat tace mamana kinga yaya bai yarda dani bako??waini nakashe mishi da, tahau kuka ita da anty,Abba ma daurewa yayi dan shi namiji ne amma humairat tabashi tausayi sosai,ya kallesu yace humairat fadamin maiya faru? humairat ta fadan musu komi tana zaune dakinta baaba tazo tacemata farida na kira tadai fadamusu komi,anty amarya tace Abba nidama nasan humairat bazata taba iya kisaba,Abba yace hakane yanzu tambayar shine mai dalilin farida na kashe danta??karmu nuna mata komi zamu cigaba da bincike yace humairat bari muje muyi magana da inspecta tace to..har sunyi gaba tace Abba ina yayana??yay shiru chan yace yana waje takoma ta zuana tana kuka.. Inspecta yace gobe za’a shigar da karan kotu su samoma humairat lawyer dazai kareta…dan daga gobe gidan yari za’a kaita inhar babu hujojin dasuka nuna cewa ba ita tai kisan ba..dan su yanzu anriga an samu finger print din humairat ajikin wukan so inhar su basu da wani evidence dazai nuna cewa ba humairat bane gidan yari za kaita…. TASHIN SENSE Maman shakur [08/10 12:53 PM] aishat muh’d: 69RAYUWAR HUMAIRAT Suka fito daga office din inspecta Abba yace yanzu ta ina zamu fara neman lawyer a garin nan dabamu san kowaba??kuma nasan islam yanda yariga ya yarda ita tai kissan nan bazai taba nemomanba, hasbunallahu wani’imal wakil.Anty amarya tace alh ka kwantar da hankalinka niko keda lawyer dazai karemin yata da sauri Abba yace wa??tace KHALIL,,Abba yace waye kuma KHALIL??tace alh baka sanshiba kanina ne shine na ukun mu kuma auta..yay karatunshi gabaki daya a egypt ne inda yazama cikkakken barister yanzu shekarun shi 30 aduniya last week yadawo daga egypt dinma,,Abba yace alhamdulilah kirashi to,ta dau waya rigin daya biyu yadauka yace big sis a girmame yagaidata,ta amsa tace khalil yace naam anty,tace inaso kai booking flight kazo ph yanzunan akwai wani babban case daya taso na yarinyar mijina and i want u to be her lawyer yace oooo anty nifa naso saina huta na 1 month zan fara shiga kotu, tace umarni nabaka, yace to anty shikenan kinsan bana iya miki jayayya ganinan zuwa, tace saikazo….tafadanma Abba yace to daganan sukaje wurin islam suka shiga mota suka wuce laboratory aka basu gawan usman nan da nan islam yafara sabon kuka damm u humairat,Abba yaji tausayinshi haka suka koma gida aka sallaci yaron aka mishi sutura aka kaishi gidan gaskiya……farida kuka harda birgima niko maman shakur nace shaidaniya kawai:roll::roll::roll: Maman shakur [08/10 1:12 PM] aishat muh’d: 70RAYUWAR HUMAIRAT Wuraren 4 khalil ya sauka a airport, yarone ajin farko bakine shi unlike islam dayake fari.. siriri yanada cikan kirji ga saje mai kyau da kyalli yanada pointed nose da lulu eyes..yaron yahadu iya haduwa,harda islam akaje daukoshi yatambayi anty amarya wayeshi tace kanina ne sunanshi khalil lawyer dazai kare humairat ne, yanajin haka bai kara cewa komiba,lokacin da khalil ya shigo motan gaisuwa sama sama sukayi, Abba ne da anty amarya ne suketa janshi da fira…koda suka kai gida islam zama yayi a waje yana karban gaisuwa da masumai jaje ..Abba da anty amarya sukakai khalil side din humairat suka zauna afalo saida yaci yasha sanan yace anty wani case kikeso nayi??nan dai tafadi mishi komi da abunda islam yafada da abunda farida ta fada dakuma abunda humairat yafada,,shiru yayi chan yadago kai yace anty akiramin baaba mai aiki,anty tatafi dakin baaba kiranta amma sai me babu baaba babu alamunta a gidanma..arude anty amarya tazo tafada musu bataga baaba ba hankalin Abba yatashi…khalil yace Abba yanzu kaga gobe za’a shiga court babu yanda za’ayi musamu evidence adan kankanin lokacin nan dole sai humairat taje gidan yari,nikuma zanbi case dinan tundaga tushe namuku alkwari saina fito muku da humairat, anty amarya tace khalil wlh humairat yarinyace just 16 ya za’ayi ta iya kula da kanta a prison?akwai mugayen mutanefa, yace karki damu zan dunga zuwa dubata, ya kalli Abba yace inson ganin humairat din, Abba yace muje nakaika police station din suka mike suka tafi….saida ya nuna musu id card nashi dasukaga barister ne aka barshi amma ba’a bar Abba ganin taba,kofan cell din aka budemai ya shiga lokacin kanta na cikin cinyanta tana kuka murya kasa kasa yace humairat doguwa tayi da sauri dan batasan mai muryan ba,wani shock yaji lokacin da dara daran idanun humairat suka hade da nashi….. Maman shakur [09/10 10:42 AM] Aishat muh’d: [09/10 9:48 AM] Aishat muh’d: 72RAYUWAR HUMAIRAT Da gari yawaye khalil ya nemi yin magana da farida.. Abba yasa islam yakirata. tazo ta zauna, islam fita yayi waje dan yasan maganan humairat za’ayi dan yanzu ko sunan humairat bayaso ji…. Khalil yace malama farida nine lawyer dake kare humairat akwai wasu tambayoyi danakeso namiki dan karfe goma yau za’a shiga kotu..ta gyara zama dukda gabanta na faduwa amma ta dake Ya sunanki..tace sunana farida murtala, Wani makaranta kikayii?BUK inda na karanci biochemistry Bayan kin gama karatu kinyi aiki ko kuma aure kikayi…tai shiru chan tace nai aiki a company dangote as secretary.. Yace a kano wani unguwaa kike ??tace a hotoro Yace inaso kifadamin yanda kisan yafaru??nan dai tafada mishi abunda tafadama su Abba, kallonta yayi yagane karyane amma daganan yace mata zaki iya tafiya….. Karfe goma kotu tacika makil ga yan jairidu masu daukan labarai kowa…su islam Abba farida khalil duk suna zaune, kowa kirjinshi dukan uku uku yake yayinda farida addu’a take Allah karya tonamata asiri.. judge yashigo wanda yasa kowa yamike, daganan wani yamike yace ayu zamu saurari karan da wata mata mai suna farida ta shigar inda tace kishiyarta mai suna humairat takashe mata jaririn da kwananshi goma a duniya yakoma ya zauna..judge yabada umarni a shigo da humairat… Maman shakur [09/10 10:05 AM] Aishat muh’d: 73RAYUWAR HUMAIRAT Aka shigo da ita hanunta acikin ankwa aka kaita inda yakamata ta tsaya…lawyer da shine wanda ke kare farida yatashi yace humairat inason kifadamana kece kika kashe usman???ta share hawayen dake idonta tace a’a bani bane,lawyer yace waye to??tace maman shice farida…lawyer yace kina shiga dakin farida ne??tace a’a,yace to me ya kaiki dakin ranan tace naje kaimata shanya ne…lawyer yajuyo ya kalli alkali yace ya mai girma mai shari’a inaso kotu tasan cewa humairat karya take, tun randa aka kawo farida ta tsaneta tana yawan cema farida saitaga bayan yaron data haifa..ya mai girma bata shiga dakin farida meya kaita dakin??mai yakaita uwar daka??mai ya kaita kan gadon??tace uwar yaro ita takashe yaron antaba ganin inda uwa ta kashe danda ta haifa.??..ya mai girma inason kotu tabani dama na kira farida dan yinata wasu tambayoyi..farida tafito lawyer yace waya kashe miki yaro??nan tahau kuka tace humairat ce,yatambayeta banda ita waye yaga lokacin kisan tace islam mijinmu akace islam yafito…yazo ya zauna sai alokacin humairat ta dago idonta ta kalleshi taga shima ita yake kallo amma suna hada ido yadena kallonta..lawyer yace daka shigo gidan meka gani???yace naga humairat akan gado kan saman usman hanunta rike da wukan dake cikinshi…lawyer yace ya mai girma mai shari’a gadai mijinsu yafidi cewa yaga humairat tai kissan kuma anyi binciken wuka angano cewa finger print din humairat ne ajiki…inaso wayanan dalilan nawa yasa akai humairat prison inda za’a bima farida hakkinta dan mutane irinsu humairat masu bakin kishi bai kamanta suna zama cikin mutaneba…yakoma ya zauna…khalil ne yamike a natse yazo gaban islam yace daka shigo gida kaga humairat na daba ma yaronka wuka ne aciki ko kuma ka tarar wukan na cikin yaronka?? Maman shakur [09/10 10:22 AM] Aishat muh’d: 74RAYUWAR HUMAIRAT Yay shiru chan yace dana shigo na tarar wukan na cikin yarona hanun humairat kuma yana kan wukan,ban ga lokacin data daba mishi wukan ba,amma lokacin dana shigo na tarar wukan na cikin yaron…khalil ne yajuyo ya kalli alkali yace yamai girma mai shari’a, inaso aduba al’amarin nan dakyau kar’a yanke hukunci yanzu,tunda islam shima baiga lokacin da ta caka mishi wukan ba,kuma humairat tace ba ita tai kissan ba, ya mai girma ina roka adaga shari’an nan kar’a yanke hukunci yanzu saboda nasamu lokacin da gabatar da shaidu tare da hujjojin dazasu nuna cewa humairat ba ita ta kashe usman ba…yakoma ya zauna… Alkali ya cigaba da rubuce rubuce chan yadago yace..kotu zata daga wanan shari’an nan da sati uku saboda lawyoyin bangarorin biyu su tattaro hujjoji da shaidu..meanwhile zamu tura humairat gidan yari tunda finger print sun nuna cewa ita tai kissan ya buga table kowa yamike ya tashi yafita…. Humairat durkushewa tayi wurin tana wani irin kuka,police ne suka dagota aka fito da ita yan jaridu sai magana suke mata amma taki cewa kala…anty amarya Abba da khalil suka zo wurin lokacin daza’a sata a mota da kyar aka barsu suyi mata magana,rumgume anty amarya tayi tana kuka anty amarya ma kuka kaman zata mutu,Abba kam kasa daurewa yayi saida ya zubar da hawaye.. islam na cikin mota tare da farida yakasa tada motan kallon humairat kawai yake yanajin sonta mai tsanani da tsananta duka alokaci daya… Khalil ne yay kokarin magana yace humairat ki kula da kanki gobe zanzo nadubaki nai miki alkawari saina fitar dake kinjiko ta girgixamai kai…anty amarya tace yarinyata Allah yakaremin ke in sha Allah gaskiya zata bayyana, za’ayi walkiya kowa zaiga gaskiya…Abba yace humairat Allah miki albarka inaso kisani muna sonki sosai mu ukun nan mun miki alkawari sai inda karfinmu yakare…daganan aka sata a mota sai prison ….. Maman shakur [09/10 10:42 AM] Aishat muh’d: 75RAYUWAR HUMAIRAT Ana kaita tama dena kukan sai wani irin kukan zucin datakeyi..ita gidan yarin da shairin da’aka mata bashine matsalarta ba,matsalarta shine yayanta islam,maisa yaya bai yarda daniba??mai sa yaya zai yarda nina kashe mishi da??ya Allah kasa yaya yagane bani na kashe mishi yaro….aka bata kayan gidan yarin tasa rigane da wando blue riga sai dark blue wando,babu hijabi kasancewar port harcourt garin yawanci arna ne sai hula shima facing cap,tasa kayan sun mata kyau sosai tasa combos din sanan aka jata aka shiga da ita wurin dataga ansa BLOCK D yan gidan yarin matan kowa yataso aka fara ihu new comer ita tsoroma suka bata dan ga dukan alamu bataga alamun akwai hausawaba wani cell aka bude aka turata ciki…ta mike tsaye tana kalle kalle taga wata mata kwance ta zuba mata ido dakin su biyu ne ga dukkan alamu matan ta girmeta dan zatayi 25 years sum sum ta wuce tahau gadon sama ta zauna batare da tacema matan kalaba…ta cusa kanta cikin cinyoyinta tafara sana’an kuka yanzu itane zatayi rayuwa cikin wanan wajen wanda ko amafarki bata taba tunanin ba?? Saida tai kukanta maishi sanan bacci ya kwasheta ….. Jitayi ana tabata yasa ta mike tsaye wanan matan ne dai ta dakin tai mata murmushi cikin harshen turenci tace beauty less go and have dinner,,humairat ta mike matan tarike mata hannu suka fita tajata har wurin,suka shiga layi har aka kai kansu,matan ita tafara karban nata, sanan tajira aka bama humairat nata takara jan humairat sukaje dining suka zauna… humairat kurama abincin ido tayi,tunda take batama taba ganin irin abincin ba,matar ne tai murmushi cikin harshen turenci tace beauty dis is called FUFU and OKAZI SOUP have some is nyc,u will luv it….bismillah tayi tasa wannu zata faraci kawai taga an kabar da abincin akasa dago idonta tayi dan ganin wanene da mata wanan danyar aikin….. Maman shakur [09/10 7:21 PM] Aishat muh’d: [09/10 5:02 PM] Aishat muh’d: 76RAYUWAR HUMAIRAT mss Aysha2 ,ga amsarki….Any child dat is 15 and above, that commit a crime is sent to a prison called REMAND HOME or BORSTAL INSTITUTION. My sister, there are better ways to make correction not by attacking. Always make research.. Mss aysha2 is not compulsory idan zanyi labari dole sainai amfani da abunda dat are real,ina tsara labarina anyhow yanda yamin, ba dole ne nayi yanda kikeso ba…innace humairat taje prison tana 16 years real prison ne ko novel prison??? Abeg oo just save d drama, and stop tarnishing my image…if u have problem with me confront me, wot u did was very bad. always think smart mss Aysha2 …..plz! Kindly broadcast as u did initially…Allah sa dai kin gane yaren danakeyi…. 72RAYUWAR HUMAIRAT Humairat da tsiwanta tace dala malama me abincina yamiki dazaki zubarmin???aiko matan ta daddage ta wankama humairat mari,ta daga hannu zata kara dukanta wanan matan tai maza ta mike ta tare tace SCORPION dan Allah kiyaha kuri, batasanki bane sabuwar zuwace plz forgive her. duk maganan nan a yaren turenci sukeyi…scorpion tai kwafa tace wlh taci darajarki, amma duk randa takaramin haka zata gane, ta wuce tai gaba abunta…itakuma matan ta koma kan humairat dake kuka tace beauty ba’a taurin kai a wurin nan ladabi zaki dingayi kinabin kowa sauda kafa inhar kinaso ki fita daga wurin nan lpy..tace muci nawa abincin, humairat tasa hannu taci loma daya takusa amai,matar ta kyalkyale da dariya,tace u are beautiful at d same time u are Ajebota..so yanzu bakisan yanda akecin wanan abincin ba??humairat dai haryau batacema matar kalaba.saida matar tagama ci tasha ruwa sanan taja humairat sukace bathroom taga matan tai alwala tajuyo ta kalli humairat data saki baki tana kallonta tace yi alwala muje muyi salla,humairat tai alwala suka dawo cell dinsu tadauko hijab tasa tai salla duk humairat na kallonta data gama tabama humairat hijab din itama tai sallan ta dade tanakai kukanta ga ubangiji daganan ta sallame …matar ta tashi ta daga fillonta ta dauko bread mai taushi irin na yan naira 50 dinan da fanta,ta mika ma humairat beauty nasan kinajin yunwa ci wanan,kaman bazata karba ba amma saita karba tahau ci kaman mahaukaciya dan rabonta da abinci tun koko da kosan jiya…saida tagamaci tai hamdala sanan tabude baki tacema matan thank you,matan tai murmushi tace kiyi bacci beauty dan gobe zaki fadamin yarinya karama kaman ke,maiya kawoki wanan horrible place din,tana fadin haka takwanta a gadonta itama humairat ta kwanta dan dama magrib da issha suka hada…. Maman shakur [09/10 5:32 PM] Aishat muh’d: 77RAYUWAR HUMAIRAT Washe gari da sassafe aka tashesu bayan sunyi salla,scorpion tazo dama itace babbar guard a wajen tarabama kowa aikinshi,ta tura humairat wanke toilet kusan guda shida,haka humairat tayi kaman zata sume ga bayin dan banzan wari …..dasuka gama akabasu abinci… Karfe 11 a prison taima khalil,yabukaci ganin humairat aka kawota,tsayawa yayi yana kallonta dan bai taba tunanin humairat nada kyau da diri hakaba dan kayan sun mata kyau…Ina kwana uncle khalil maganar humairat ne yadawo dashi daga tunanin dayake,kallonta yayi yay murmushi lpy lau humairat,wanan facing cap haka,murmushi tayi kadan batare datace komiba, dauko abincin yayi yace gashi anty amarya tabani nakawo miki, yamika mata. tafaraci kaman mahaukaciya yanda yaga tana loma saida tagama yabata ruwa tasha sanan yace basu baki abinci bane??tace mai anbani amma scorpion ta zubar,wai dan jiya namata tsiwa kumanifa ban santaba itane ma ta zubarmin da abinci,yace kidinga hankali da ita kinji humairat? tace to…yace gobe inaso naje kano dan zanyi bincike kan farida sosai daga kan kawayenta yan uwanta da kowa dai nata hala nasamo wani abu dazai mana amfani,humairat tai rau rau da ido yanzu tafiya zakayi??yace karki damu bazan dadeba baifi nai sati dayaba zan dawo,yace su anty amarya anjima zasuzo miki sallama suma zasu tafi, amma zasu dinga zuwa akai akai suna dubaki,hawaye ya gangaro mata,..yace karki kuka in sha Allah zan fitar dake daga wanan wajen…tace Nagode. yace lokacin da farida ta kashe yaron babu wani abu dakikaji ko kika gani dazai iya taimakon mu??tai shiru tana tunani chan tace dana shigo falonta naji kaman hayaniya alamun ana magana,so lokacin danakai bakin kofan uwar dakan naji tace Atabiri ur secrefice ni nazaci waya takeyi so saina bude labilin dakin nashiga dai dai lokacin ta daga wukas ta cakamai a ciki, shine nai ihu na wurgar da ita gefe nahau gadon ina kokarin cire wukan daga cikin yaron….khalil yay shiru yace shikenan bari natafi saina dawo, tahau kuka da kyar tai shiru yawuce yatafi yana mai tunanin maganan humairat…. Maman shakur …. [09/10 6:09 PM] Aishat muh’d: 78RAYUWAR HUMAIRAT Bayan farida tagama waya da kausar tafada mata duk abunda yafaru kausar harda rawa saboda dadi,finally islam yarabu da humairat,ya tsaneta,harda ma saki abun yay mata siga sosai,sukai sallama takashe wuyan….tafara tafiya tana zagaye dakin tace is time nima nai playing roll dina, dole nakaima gidan yarin port harcourt ziyara..daganan tai wani mugun dariya tace humairat uwarki taja miki fitinan da harki mutu bazaki manta daniba,tai wani murmushi tawuce daki ta kwanta…. Islam yadawo kaman ba mutum ba son humairat ke dawainiya dashi safe rana da dare,bangare daya kuma inya tuna takashe mishi da sai yaji tsanarta kaman me,gashi duk lokacin da yay tunanin humairat din sai yaji yana wani irin sha’awanta kaman me,farida ita kanta takasa gane kanshi amma tabashi lokacin tasan zai warware ne, bari dai tafara salla zata saitashi ne,dan tasan matsalanshi bazai wuce gurasa ba….. Ya yamma Abba da anty amarya sukaje amma ba’a barsu sun gantaba ance tana aiki. hakanan suka dawo gida washe gari islam yakaisu airport suka koma kano… Bayan kwana 4 da dawowan su Abba kausar ta shirya tacema dad tanason zuwa biki,tariga tagama da dad ba musu yace mata adawo lpy bata zarce ko inaba sai ph…takama wani hotel anan cikin town tahuta na ranan,washe gari ta shirya cikin ubansun kwalliya tasa hotel din suka kira mata texi tashiga yakaita har prison din… Tana zuwa tabukaci ganin babbar guard din prison din,aka kiramata scorpion,aka bata waje ta zauna, scorpion ta fito da wanan katon jikin nata kaman buhu ga fuska kaman na goggon biri ta kalli kausar hw may i help u???kece ke nemana? Kausar tai murmushi tace ki zauna mana ta zauna,kausar tace nazo miki dawani business da nasan bazaki iya resisting ba,zan baki kudin da har jikokin ki saisu ci kudin,scorpion najin batun kudi tai washe baki tace hajiya am at ur service…kausar tace an kawo wata sabon zuwa sunanta humairat,scorpion tace oo u mean beauty..kausar tace sunanta humairat ba beauty ba,scorpion tace to mikikeso??kausar taciro badir din dollars har kwara biyar ta ajiye gaban scorpion tace dis is just advance akan asalin kudin dazan biyaki inkinmin abunda nakeso..scorpion tace kome kikeso kifada consider it done,ita beauty din kinaso na kasheta ne??kausar tace a”a ko daya,ina so ki azabtar da ita ki bata wahala ki wulakantata,just dis 3 things,…scorpion tace angama hajiya daganan sukai exchanging contact kausar ta tashi tatafi tana mai happy… Maman shakur [09/10 10:40 PM] Aishat muh’d: [09/10 9:41 PM] Aishat muh’d: 79RAYUWAR HUMAIRAT Kausar na fita,scorpion ta fashe da wani wawan dariya tace u bloody fool,mumu,kudinki zanci nai nak, opportunity nasamu, amma bazan taba bari wani yaba beauty na wahala ba,yarinyar nan mai shegen taushin jiki,inaa!,ko wahalan dana bata kwanakin baya saboda ta tsorata dani ne,amma inada plan 4 my beauty,i luv beauty itace new wife dina a prison dinan so bazan taba ba wife dina wahala ba..gobe zan fara honeymoon da itama adakina zata kwana…ta kwashi kudinta tasa a jaka takoma ciki…. Khalil duk wani information yagama samowa daga wurin wani kanin farida, yaron yana shaye shaye so abinda yakeyi duk dare zai saimusu kaza da drinks yaje kofar gidansu shida yaron sunaci yana tambayanshi kan farida…yaron mai suna muktar yace wlh Abokina duk cikin yan gidanmu nafi tsanan farida, khalil yace mesa??tadau tsoka daya yasa abaki,yace saboda maman mu bala’in tsoronta take, duk abunda tacema mama ya zauna kodan tanada kudi shine mu maman mu ke mana kallon banza,kaini barima kaji wlh ban yarda da kudinta ba,kaga tsigai kawarta dinan akwai wani abokina dayacemin yar yankan kaice,khalil yadau cinyan kaza yamika ma muktar ya karba yace ashe kagane yafara ci,khalil yace cigaba da ban labari,kuma nasan mannir bayamin karya yaron dan tasha ne tundaga nan naji ban yarda da yayata farida ba tunda kawaye ne sosai itada tsigai…Ahaka yasamu information din tsigai harda address dinta… Washe gari yaje gidan tsigai,da kyar mai gadi yabari ya shiga, abakin kofa ya tsaya dayaji maganan mata,yay shiru sai chan yaji tsigai tace ai wlh ni bazan iya aureba,yaushe zan yarda nai aure kungiya tace saina kashe yarona na farko…khalil najin haka yadauko phone dinshi yafara recoding maganar… Maman shakur [09/10 9:59 PM] Aishat muh’d: 80RAYUWAR HUMAIRAT Yanzunan da safen nan farida takirani Arude da alamun tashin hankali karara a muryarta hardamin kuka,wai tai mafarki usman yazo yana cemata mama zan sha nono,kin kasheni mama kema saikin mutu,wata daga cikinsu tace da gaske tsigai??tsigai tace wlh abunda tacemin kenan sai kuka take wai fatalwar usman yafara bibiyarta,wata daga cikin dakin tace ai Allah kara meya kaita cewa zatai aure ita sarkin soyayya bancin tasan sharadin kungiya…tsigai tace gaskiya nidai ina tausaya mata inhar tacigaba da mafarkin asirinta zai tonu kuwa saboda dole wataran islam yagane…khalil yay murmushi nasara yace just dis recording is enough to get humairat out of dat hell..yajuya yabar gidan…direct police station yawuce yabada recording yatonama tsigai asiri akazo aka kamasu yan yankan kaine…shikuma ya shirya komi da komi yadau jakanshi yatafi airport sai port harcourt…. Lokacin dayakai dare yayi dole yahakura ya kwana yace gobe dasafe yaje wurin humairat…. Cell din humairat aka bude scorpion ta shigo tanama humairat wani murmushi itadai batace mata kalaba mayar da kanta kasa tayi saboda batason kallon matan tacika muni,scorpion ta shafi nonon humairat wanda hakan yasa tai ihu taja baya da sauri,scorpion tai murmushi tace beauty kin cika tsoro,dama inaso infada miki gobe zan aureki,adakina zaki kwana ta daure fuska duk wanda kika fadanmawa saina ci ubanki tajuya tabar cell din..humairat tahau kuka sosai jikinta narawa matar nan tadakinta mai suna aishat ta rumgumeta is okk beauty kiyi addu’a Allah yakareki daga shairin scorpion, dan muguwar matace sosai, nan da nan aishat tahau kuka wlh koni saida tataba amfani dani,haka takeyi dazaran ankawo sabuwar zuwa kakkyawa saita dinga amfani da ita kuma kowa yasan halinta amma ba’a iya mata magana tsoronta akeji sosai saboda anga itace babban guard muguwace sosai kiyi addu’a banason tabata miki rayuwa… Maman shakur [09/10 10:16 PM] Aishat muh’d: 81RAYUWAR HUMAIRAT Misalin karfe 4:00 na asuba farida ta tashe da ihu tabude kofa tana kiran islam,hanyar dakinshi tayi tana kuka sosai islam kana ina??usman zai kasheni gashinan.. tadawo kaman mahaukaciya tayi hanyar dakinshi taje tana buga kofan sosai tana islam fito ga usman nan yakusa kawowa kusa dani da wuka wlh kasheni zai yi,islam wanda abirkice ya bude kofan danjin ihunta da sauri ta kankameshi tana ihu islam gashinan zai kasheni da wuka arude yace wai wane??babu kowa anan??tace baga usman nan ba baka ganinshi ne islam duk yarude dan atunaninshi tension din mutuwar usman ne ke damunta..ya rungumeta yashigar da ita dakinshi yana lallashinta abufa kaman wasa hausawa sukace karamar magana tazama babba. farida ihu kawai take ga usman nan da wuka zai kasheta ta kankameshi tama hanashi tashi yay salla…wanan kenan Karfe 9 nasafe khalil yagama shirin dazaiyi dayake bai sauka a gidan islam ba a hotel ya sauka,texi ya dauka yatafi prison din yana zuwa yabukaci ganin humairat akako kawota idanun nan nata zunyi zuru zuru duktai kashin wuya,jikinta ga alamun cizon sauro kota ina,idanun nan sun kumbura saboda kukan datasha jiya da fargaban abunda zai faru da ita yau da daddare,tana ganin khalil takarasa wurin da dan sauri bazato yaji ta rungumeshi sosai tana kuka uncle khalil plz get me out of here inhar nakara kwana a gidanan yau wlh gawata zakuzo ku dauka,dagota yayi ya share mata hawaye humairat menene??wata tamiki wani abune??komawa jikinshi tayi takara kankameshi uncle khalil scorpion,scorpion yace menene kuma scorpion??tace wata guard ce kasheni zatayi, wai aurena zatayi kuma wai adakinta zan kwana yau…tana maganan tana kuka ganin yanda ta tsorata gashi tawani rungumeshi wanda hakan is tempting him yasa yace zauna muyi magana …. Maman shiru [09/10 10:39 PM] Aishat muh’d: 82RAYUWAR HUMAIRAT Ta zauna still jikinta na rawa,ahanakali yace humairat share hawayenki i have good news,ta kalleshi yace yau bazaki kai dareba zaku bar wanan wajen..nariga nasamu evidence dazaisa agane bake kikaai kissan ba..yanzu ina barin wajenan zan tafi court of appeal ne bazamu jira sai nan da 2 weeks kafin akoma kotuba..so yau dinan za’a tada shari’an akama farida duniya ta wankeki…zancen scorpion kuma inaso ki kiyayeta karki shiga huruminta kafin dare za’a sallameki daga wajen nan..murna tayi tareda godema Allah.. yace yanzu ki koma dama abunda nazo fadamiki kenan natafi tsabagen murna ko godiya bata iya yimishi ba…. Lokacin daya shigar da karan yasa recording din alkali yaji,take aka senda policawa su kamo farida aka kuma bada order releasing humairat cewa she is not guilty she is innocent….. Humairat nakomawa cell karfe 10 na safe akace su wuce kowa yaje yay wanka tare da aishat suka tafi bayi.. dama haka sukeyi aishat ta tsaya jiranta a bakin kofa tana tsaye a wajen taga scorpion tazo direct bude bayin da humairat keciki tayi Allah yasa humairat ta daura towel dan tagama wankan,scorpion na ganin humairat da towel wani sha’awanta yataso mata,jan hanun humairat tafarayi,humairat tafara ihu, aiko scorpion ta kifa mata mari kinason mutane sujimune??a tsorace ta girgiza kai,scorpion taja hanunta suka fito suka bar aishat a wajen wanda tuni hawaye ya wanke fuskanta tasan yau humairat tabani tafaru takare kenan dan scorpion dole saita batama humairat rayuwa yau… Khalil yabi policawan har gidan islam mai gadi yabudemusu suka shiga har falo sunata sallama ba’a amsaba, sai chan ga islam yafito duk yayi gumi, Police yace mushi muna neman farida she is under arrest 4 d murder of her son…islam yace wot??u most be joking, kun taba ganin inda uwa ta kashe danta,ai humairat cema tai kiss…an ..bai karasa magana ba farida tafito dagudu tana islam kaga yasake dawowa wlh wai kasheni zaiyi saboda nakasheshi,bafa laifina bane kungiyane tace dole saina kasheshi,tadawo mahaukaciya sosai, islam yace farida wai mekike fadane hauka kikayi????tace Allah da gaske nina kashe usman Atabiri ne yasani …. Ina labarin humairat da scorpion??? Will khalil &islam be able to save her? Scorpion tana bata rayuwan humairat din???? Kubiyoni gobe danjin d miserys… Maman shakur [10/10 8:40 PM] Aishat muh’d: [10/10 6:46 PM] Aishat muh’d: 83RAYUWAR HUMAIRAT Islam yakarasa kusa da ita yarike kanta yace farida look at me,ta kura mishi ido,kidena cewa kece kika kashe usman,dan kine,nasan kina cikin tension din rashin yaron kine saisa kike sambatu haka..farida ta waiga gefenta taga bataga usman ba kuma yabace,sai tajuyo ta kalli islam darling suwaye wanan???khalil ne ya matso yace islam is time kafita daga tarkon da makircin da matar nan naka tahada??islam ya daure fuska mekake nufi??dauko wayanshi yayi ya kunnama islam recording din,bayan yagamaji yadaura da cewa yanzu haka su tsigai ankamasu ankama asalin ogansu Attabiri din,har dangote company naje amma sukace ko mai sunan farida ma basu taba samu as worker ba, farida najin abunda aka fada ta yi hanyar waje da gudunta, amma kafin takai bakin kofa islam yasa kafa ya tadiyeta, jikake timmm tafadi akasa a wurin tafara kuka,islam yazaro belt din jikin wandonshi yadinga dukanta yana hawaye.. ,police sunyi kokarin hana islam dukan faridan amma khalil ya dakatar dasu yace kubarshi ya jibgeta taja humairata tawahala….sakin belt din islam yayi yajuyo ya kalli khalil da jajayen idonshi ya akayi matata tazama humairat ka??tsaki khalil yayi yay waje inkaga dama kazo muje kotu ayankema farida hukunci agaban mu yawuce yafita…police suka daga farida wanda jikinta yay rudu rudu…islam ya mike yaje daki da sauri ya chanza kaya yasa kayan air force dinshi sunmai kyau.. yafito motarshi khalil ya shiga dukda ba fira sukeba…ahaka har suka shiga kotu,..aka kai farida bayan kanta khalil shine yay mata tambayan komi..batai karyaba tafadi komi dan tasan asirinta yariga yatonu tunda har ankama su tsigai da attabiri asalin ogan nasu batada wani gata dayawuce su…khalil ne yace kozaki iya gayama kotu maisa kika tsani humairat har kika mata mugun shairi haka??tai shiru sai chan tadago fuskarta dake cike da hawaye tafara magana nasan banason humairat tun farko, amma bantaba tunanin cutar da itaba,zan fadanmuku badan komiba saidan kowani hukunci za’amin ayi mata itama,dan yanda nai kisa haka itama tai kisa,wanan shairin kisan danama humairat kausar ce tabani shawaran kuma itama yar kungiyace danta kabir daya mutu ita takasheshi da hanunta itace kuma takashe maman humairat kuma,itace ta asirce baban humairat ya tsani humairat,…duk taurin ran islam kasa hakura yayi yahau kuka wiwi baitaba ganin tashin hankali irin na ranan ba,…tunani kawai yake yanzu shine harda sakin humairat??duk lokacin nan datake cemishi ya tsaya tamai bayani yaki sauraranta dama gaskiya zatafada…islam meke damuna mesa why nidakaina na wahakar da humairat dina matata abin kaunata why…..yarinyar dani kadai take sakewa dani tadaukeni amatsayin yaya, baba,mai cetonta,..amma nine harda dukanta ranan,marinta tare da shake mata wuya…… Maman shakur, [10/10 7:32 PM] Aishat muh’d: 84RAYUWAR HUMAIRAT Maganan khalil ne yadawo dashi daga tunanin dayake,ya share hawayen idonshi, Khalil yace zanso kima kotu bayani wacece kausar??ta share hawayen idonta tace kausar step mum din humairat ce iya abunda nasani kenan….Khalil yace inaso kimana bayani ya akayi finger print din humairat ne yafito banda naki???tace lokacin dazan kasheshi nasa safan hannu,humairat itakuma datazo batare datai tunanin komiba ta kama wukar tana kokarin cireshi daga cikin usman,..saisa finger print nata suka fito…juyowa yayi ya kalli alkali yace iya tambayata kenan yakoma yazauna….bayan alkali yayi rubuce rubucen dazaiyi yadago yace kafin ayankema farida hukunci zamu bukaci akawo humairat wajenan.. aje adaukota daga gidan yari..so kotu zataje break din awa daya..alkaki yamike yafita…… Scorpion jan humairat take takaita har dakinta,.ta shigar da humairat ciki ta kulle kofa,humairat da jikinta rawa yake ko ina tana kuka sosai kaman ranta zai fita,scorpion ne ta shafi gefen fuskanta tace beauty don get like dis,u will enjoy it, i promise u..fara cire kayan jikinta tayi.. humairat kulle idonta tayi da sauri dan tunda take bata taba ganin tsiraicin babba ba sai ranan,scorpion takara matsowa gaban humairat tana wani shafata humairat bata ankaraba taji scorpion ta kwance towel din jikinta tayar, yarage daga ita sai ita babu komi ajikinta…ihu tafarayi tana kiran sunayen Allah, scorpion abu yabata haushi sosai, daga humairat din tayi tanakata akan gado tafara shafata tana shafamata boobs humairat najin hanunta awajen aiko tasa hakorin ta gantsara mata cizo a wuya,wanda hakan yasa scorpion ta dunkule hannu ta daki bakin humairat,nan da nan bakin humairat yafara jini ta kara wanka mata mari wanda yasa humairat yin wani ihu,scorpion tace dan kinga inasonki ina lallabaki wlh zan miki takarfi karkiga ina mace i can dis virgin u wlh…takara rungume humairat tana lallasheta tana wani irin numfashi dan tariga ta kwadaitu da humairat duk cikin wayanda tabata a prison bata tabajin mai taushin jikin humairat ba…humairat iya karfinta ta dunkule hannu ta nusheta aciki scorpion tai kara tafadi agefen humairat,itakuma humairat tamike tayi hanyar kofa amma taji akulle, kara fashewa t ayi da kuka lokacin dataga scorpion ta mike takaraso bakin kofan ta wankama humairat mari masu kyau kwara 2 sanan finciki humairat iya karfinta ta hankatada amma unfortunately humairat tafadi kan karfen gefen gadon inda karfin yadaki kanta sosai jini kawai kake ganin yana zuba kaman famfo daga kanta…scorpion na ganin haka tarude tasa kayanta tabude kofa tafita amma ga mamakminta taga aishat abakin kofan ta durkushe tana kuka sosai,…scorpion tace ki shiga kiga halin datake ciki kuma wlh inhar kikace nine namata haka saina kasheki takara gaba….. Maman shakur [10/10 7:43 PM] Aishat muh’d: 85 RAYUWAR HUMAIRAT Aishat ta shiga da sauri amma ganin humairat datayi tairara ga jini na gangara daka kanta bataga alamun numfashi tattare da itabama yasa ta tsorata takomaa dabaya dagudu,..harta juya zataje takira doc saikuma tafasa tadawo tana kalle kalle kozataga abunda zata iya rufema humairat jikinta dashi,hango towel din humairat tayi tayi maza ta dauko ta daura mata ajiki sanan tafita tayi hanyar clinic din prison din tana zuwa da kukanta tacema doc din emergency tama rude takasa bayani da kyau..doc ce tace am not getting wot u are saying woman..aishat tace doc we need ur help humairat humairat humairat she is dying batajira me doc zataceba tayi gaba doc dinma yabita abaya hatta doc din prison din saida ya tsorata ganin jinin da kanta ke fitarwa,kiran ambulance yayi yanemi permission yace akai humairat UPTH university of port harcourt teaching hospital…in 5 min suka iso akadau humairat akasata a motan tare da samata oxygen saboda yataimaketa tadinga numfashi da kyau aka wuce da ita asibitin yayinda doc din shima yabisu a tashi motan….. [10/10 8:01 PM] Aishat muh’d: 85 RAYUWAR HUMAIRAT Aishat ta shiga da sauri,amma ganin humairat datayi tairara ga jini na gangara daka kanta, bataga alamun numfashi tattare da itabama yasa ta tsorata takomaa dabaya dagudu,..harta juya zataje takira doc saikuma tafasa tadawo tana kalle kalle kozataga abunda zata iya rufema humairat jikinta dashi,hango towel din humairat tayi,tayi maza ta dauko ta daura mata ajiki, sanan tafita tayi hanyar clinic din prison din tana zuwa da kukanta tacema doc din emergency tama rude takasa bayani da kyau..doc ce tace am not getting wot u are saying woman..aishat tace doc we need ur help humairat, humairat,humairat she is dying.. batajira me doc zaiceba tayi gaba. doc dinma yabita abaya hardakin..hatta doc din prison din saida ya tsorata ganin jinin da kanta ke fitarwa,kiran ambulance yayi yanemi permission yace akai humairat UPTH university of port harcourt teaching hospital…in 5 min suka iso akadau humairat akasata a motan tare da samata oxygen saboda yataimaketa tadinga numfashi da kyau aka wuce da ita asibitin yayinda doc din shima yabisu a tashi motan Aishat kuka take sosai jitake kaman tabisu amma babu hali….. Bayan awa daya aka koma kotu dama khalil da islam suna ciki zaune basuje ko inaba alkali ya shigo aka shigo da farida ….gaban islam ne yafadi baisan mesaba tundaga lokacin dayaga wani kaman police yana fadanma jorge abu akunne yaji kirjinshi na bugawa sosai….bayan an natsu alkali yafara magana kaman haka,sakamakon rashin lafiyan da humairat keyi wanda rahotonni sunzomana cewa kan humairat yafashe,yanzu haka suna asibitin UPTH,,,,kotu ta yankema farida daurin rai da rai tareda zama a gidan yari na shekara 25 da horo mai tsanani,zamu ciki taran naira miliyan 50 daxata bama humairat,wani ihu tasaki tafara kuka….har ila yau kotu ta yankema kausar daurin rai da rai tareda zama a gidan yari naa shekara 30 da horo mai tsanani wanda ayanzu mun riga mun bama headquarter namu na kano order akamota…kotu ta wanke humairat she is not guilty,kotu tadau nauyin maganinta da duk wani abu daza’a bukata a asibiti…alkali yabuga kujera yatashi yatafi….. Islam wanda kuka yake wiwi kasa driving ma yayi…khalil shiyake driving islam na nuna mishi hanyar asibitin….gani yake kome yafaru da humairat shine sila …inda ace ya saurareta, ya yarda da abinda tace,yay bincike, da duk haka baxai faruba…. Maman shakur [10/10 8:40 PM] Aishat muh’d: [10/10 8:19 PM] Aishat muh’d: 86RAYUWAR HUMAIRAT Wayar islam ne yay ringing,ganin Abba ne yasa islam ya dauka Abba yace islam kayi mana bayani bamusan meke faruwaba..gashi yanzu akazo aka kama kausar wai yar kungiyace, kuma itace wai takashe kabir,magana dai kala kala police dai suntafi da ita…da kyar islam ya iya bude baki yace Abba ku shigo jirgi kuzo port harcourt yanzu da matsala shine abunda xan iya fada muku??Arude Abba yace wani matsala son fadamin…islam wanda muryanshi haryafara rawa, yace Abba kuzo kawai plz yakashe wayan…suna kaiwa asibitin basu sha wahalaba aka nuna musu dakin da humairat take amma ba’a bari sun shigaba haka suka tsaya a kofar dakin har kusan karfe 3 na rana…wani doc ne yafito yana cewa we are looking 4 patient humairat relative…da sauri islam da khalil suka mike doc din yace kubiyoni office…suna shiga yace yarinyar na bukatan jini leda 3 saboda ta zubar da jini sosai dalilin fashewan da kanta yayi..atare sukace doc adibi nawa,islam ya daure fuska ya kalli khalil yar uwarka ce??mai hadinka da ita dazakace adibi naka??khalil ya ballamai harara yace ai saika hana..doc yace nidai kutaso na gwadaku in jinin yazo daya ko nawaye diba zanyi…wani ikon Allah khalil aka fara gwadawa amma jinin baizo dayaba,,ana gwada islam jini yazo daya akako dibi leda biyu doc yace yahuta inta shanye biyun za’a dibi na uku aka bashi gado shima….. Karfe 6 Abba,anty amarya suka sauka islam yatura driver yadaukosu yakawosu asibiti…anty amarya tafara magana wai khalil meke faruwane maiya kawoku asibiti har aka kwantar da islam ??? Ahanakali cikin natsuwa yafadima Abba da anty amarya abunda yafaru duka…anty amarya kuka take sosai tace wlh bazan taba yafema kausar da farida ba yanzu me likita sukace kan humairat din??khalil yace haryanzu basu bamu wani kakkwaran maganaba abunda dai nasani shine haryanzu suna dakin sun dukufa akanta….Abba zama yayi yana INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN ALLAHHUMMA AJIRNI FI MUSIBATI,WAKLIFNI KHAIRA MINHA ya Allah katashi kafadan humairat,yarinyar nan taga rayuwa,ya Allah kabata Lpy kowa yace Ameen…. Maman shakur [10/10 8:39 PM] Aishat muh’d: 87RAYUWAR HUMAIRAT Direct prison din kano aka kai kausar aka bata kaya,ko digin nadama babu a zuciyanta saima addu’a take duk randa Allah zai kubutar da ita daga wajen nan to wlh babu abunda zai hanata kashe humairat….tunda dai duk plans dinta baci suke gwara takai humairat lahira inyaso kome za’a mata amata……dakin da aka kaita dakin wata cikakkiyar bahaushiyace taohuwar karuwa ce mai suna tantiriya tana ganin an shigo da kausar cell dinta tace oops, sabuwar zuwa bakizo asa’a ba dan wlh daga yau kin dawo pig alade, kowa yasani a wajenan ba’a hadani da kowa a cell saboda ni kadai iyayena suka haifa,komi nawa is mine only mine,bana sharing namiji abu wanda yafi amfani kenan wanda mata ke darajawa belle kuma cell mate…wlh azaban danakema mutane yasa ba’a hadani da kowa,tanama kausar magana tana zukar taba abinne yabama kausar mamaki gafa guard agaban dakinsu kuma suna ganin tanashan taba amma basu hanataba…kausar tsaki tayi tazauna a gadonta…tantiriya tasowa tayi tasamata wutab taban nan a ido aiko kausar sai ihu sanan ta bigi bakinta..kinkosan wacece tantiriya dakike min tsaki wlh kinko dawo alade kuma zaki gani Allah kaimu lokacin dinner tai kwafa ta kunna wata taban tanasha dan wanan ta lalace itakuma kausar tacigaba da kuka saboda yanzu idonma dishi dishi take gani dashi….. Sai bayan sallan mangariba lokacin su dawo daga masallacin asibintin sanan aka fito da humairat ana gungurata a kan gado za’a kaita ICU da sauri suka mike oxygen nedai har yanzu a hancinta ko motsi batayi saida aka kaita likita yafito,Abba ne yace doc hw is she now??doc yace well all i know is she is out of danger 4 now, saidai muyi addu’a Allah yasa tatashi da wuri dan yanzu tana comma ne…yawuce yatafi office dinshi..kowa jikinshi yay sanyi anty amarya dama mata iyayen kuka,kuka kawai take rusawa… Abba ya kalli khalil wai meya fasa mata kai ne??khalil yace wlh bansaniba,ba’a fadan manaba, chan yace but Abba natuna lokacin danaje dasafe tacemin wata scorpion wai tace zata aureta,yace yes natuna tama cemin wai inhar takara kwana anan mutuwa zatayi,anya wanan fashewan kan humairat din baya alaka da scorpion kuwa??. Maman shakur [11/10 1:50 PM] Aishat muh’d: [11/10 1:28 PM] Aishat muh’d: 88RAYUWAR HUMAIRAT Islam yace wlh inhar scorpion dince kuwa saina kusa illatata,baridai humairat din tatashi yay kwafa yakoma ya kwanta…sai wuraren 12 sanan aka duba islam akace zai iya tafiya..amma yace shi sam baisan wanan ba zai zauna da humairat,saida Abba yay mishi jan ido sanan ya yarda suka tafi akabar Anty amarya ta zauna da humairat……. Yau kimanin wata2 kenan amma humairat ko motsa hannu batayi..Abun yadamesu sosai Abba yafara tunanin fitar da ita waje…. Bangaren dad kuwa dama kausar tagama da kuruwanshi,tunda akatafi da kausar gidan yari yadawo kaman mahaukaci, kullum saiyay kuka,kullum yana hanyar zuwa duba kausar yasai mata abinci yakai mata wani zubin a yarda yabata wanj zubin ahana..har yanzu bai dawo hankalinshiba… Rayuwa taima farida daci…yan uwanta sun juya mata baya, dukansu babu mai zuwa dubata tunda sukaji cewa itane takashe musu mahaifi, mamansu ta tsine mata tai alawadai ya ya irin farida..sanan suka tattara sukabar gidan datagina musu suka kama hayan wani gida yayinda maman ta tafara tuyan kosai alhamdulilah anasiya..kuma islam yana tura musu kudi akai akai..dan yama hanata tuyan kosan amma tanuna mishi abunda takesone hakanan yabarta….rashin yan uwanta dakuma azabar prison, gashi kullum dare usman na bullowa ta bango wai zai kasheta yasa tafara haukacewa kadan kadan..yau sun shiga bayi wanka kawai taga usman yafito da wuka zai caka mata aiko tafito daga bayin tsirara tanata ihu wai zai kasheta shinefa da kyar aka kamata akai mata alluran bacci aka tarkatata sai mental home,gidan mahaukata dan tako haukacen…. Kausar haryau babu nadama digi aranta humairat ce dai ta tsaneta, kuma yanzu haka plan takeyi dazata gudu tabar prison din tazo takashe humairat…kullum bakar wuya takeci tantiriya na wahalar da ita dan ayanzu tantiriya ta mayar da ita kaman matanta..sun dawo mata da miji kuma kausar naso sosai dan yana rage mata zafi sosai… Dukansu suna zaune a dakin da humairat take Abba anty amarya islam da khalil …anty amarya tace khalil muje ka kaini gida nadebo kaya, wayan nan sunyi datti yace to,ya mike suka fito tare sukabar Abba da islam..islam na ganin anty amarya ta mike yaje ya zauna kusa da humairat yarike mata hannu wanda hakan yasa khalil ya ballamai harara tare da jan tsaki yawuce yafita… Maman shakur [11/10 1:50 PM] Aishat muh’d: 89RAYUWAR HUMAIRAT Abba shima yamike tsaye yacema islam bari naje nai magana da doc,yawuce yafita Ahanakali islam yajuyo da kanshi yana kallon humairat dan yanzu ancire mata oxygen din tana numfashi normal, yakura mata ido yanamai kara sonta, dayan hanunshi yakai yashafi gefen fuskanta, yace my sleeping beauty wake-up, kanshi ya daura kan kafadarta, yayinta hanunshi daya na rike da hanunta,lumshe ido yayi kaman yana bacci,yana tuna ranan dayafara mata kiss….. Momy na kibarni na mutu kowa baya sona,i dont want to leave anymore…momyn humairat tashafa kanta, my baby go back lokacin mutuwanki baiyiba, kinsha wahala a duniya yanzu lokacin dazakiji dadi ne,my baby go back to ur world,Islam need u badly..humairat ta kankame mamanta but mumy nafiso nabiki, nafiso na dawwama ina mafarkin nan nidake muna tare…maman tace shiiii say no more, go! humairat go, bat humairat tadena mafarkin datake……. motsin dayaji ne yasa yabude ido da sauri gani yayi humairat na girgiza kafa,idanunta na rawa sai chan kuma jikinta yahau rawa,…hanunta yarike yakai kan kirjinshi ahanakali yace humairat open ur eye, is me ur islam, ur yaya,wake-up plz my luv hawaye na zuba daga idonshi…ga mamakinshi yaga tabude ido tangarass tana kallonshi,ta tsura mai ido kaman tanason tuno wani abu……chan yaga ta daga hannu ta share mai hawayen dake gangara daga idonshi,ahanakali tace stop crying UNCLE KHALIL…… Maman shakur [12/10 7:49 AM] Aishat muh’d: [11/10 6:19 PM] Aishat muh’d: 90RAYUWAR HUMAIRAT Mamaki ne yakamashi, yace humairat am yaya islam baki ganeni bane?? Ta yamutse fuska chan kuma ta kwalalo ido laaa ka iya karya ko??uncle khalil sunanka…..badai humairat tayi loosing memory nata ba??but amma ai inhar mutum yay lossing memory komi yake mantawa maisa ta tuna sunan khalil?? Juyawa yayi zai fita ta kwalla ihu yadawo da sauri menene??tace karka fita tsoro nakeji, kallonta ya tsaya yanayi batare dayacemata komiba…yana zaune gefen gado yaji anbude kofa dad da doc ne suka shigo…humairat kwalla ihu tayi ta rirrike islam uncle khalil kace sufita,wlh kace sufita banason ganinsu, wayyo ni tsoro nakeji scorpion ta turosu su kasheni ta rikeshi gam wanda hakan ya saukan mishi da kasala, Abba da doc kuwa sakin baki sukayi suna kallon ikon Allah meke faruwa?? Islam yace humairat kallenin, ta kalleshi Abba ne da doc bazasuyi miki komiba, doc zai dubakine kawai, tayi rau rau da ido tace are u sure uncle khalil?? yace yes am sure…doc da Abba suka karaso inda doc ya duddubata dubata duk tana rike da hanun islam dan acewarta karya gudu…bude kofa akayi khalil ne yafara shigowa sanan anty amarya…wani wawan ihu humairat tasaki tare da zabura ta sauka akan gado ta shige karkashin gado tana ihu scorpion scorpion wlh tazo zata kasheni zata aureni wayyo Allah my mumy save me, duk yan dakin sun rude Islam yafito da ita daga karkashin gadon yace humairat babu scorpion a dakin nan, tayi pointing anty amarya jikinta na rawa wlh itace baga uniform din prison ajikinta ba, kowa ya kalli anty amarya wanda lace ne ma ajikinta pink, sun tabbatar humairat ta haukace ….dama lokacin massage therapy dinta yayi nurse din dake mata tashigo humairat takara fasa ihu ta kankame islam uncle khalil kaga scorpion takara shigowa ko gatanan su biyu ..kace sufita sakin islam tayi ta waiga taga flask din ruwan zafi agefen ta dauko ta jefama nurse din wlh bazan bari ki kasheniba i will kill u first muguwa kawai,. Da gudu nurse tafita, tafara neman abunda zata jefama anty amarya, plate din abinci tagani ta dauka zata jefa mata da sauri islam ya karbe ya matseta a kirjinshi sanan yama doc signal ahanakali yatako yamata yamata aluran bacci take bacci ya kwasheta ya kwantar da ita kan gado… Maman shakur [11/10 6:46 PM] Aishat muh’d: 91RAYUWAR HUMAIRAT Jikin kowa a dakin yay sanyi.. anty amarya kuka kawai take koma wacece scorpion dinan taci nasara danko ta haukatar mata da humairat…..Abba ne yay jarumtar tambayan doc wai meke damunta??tayi loosing memory ne doc??ko hauka takeyi?? Doc ya sauke ajiyar zuciya ya kallesu yace yarinyar nan is under going EMOTIONAL TRAUMA sakamakon wani abu daya firgitar da ita,ta tsorata matuka da abun,….khalil yace doc macece sunanta scorpion….doc yace no wonder tanata kiran scorpion,..yanzu dole ku kula da ita da kyau, tariga ta tsorata da scorpion so kowace mace tagani zata dinga ganin kamar scorpion dince….ba hauka takeba kuma batai loosing memory ba, kawai wahalan da scorpion din tabatane yasa brain dinta baya tuna komi sai scorpion din, but bayan kwana biyu zata dawo normal in sha Allah….. Abba ya sauke ajiyar zuciya, doc yay murmushi yace alhji ka kwantar da hankalinka case din yarinyar kama da kyau…wata wanda muke dubawa kwananna hatsari akayi agabanta mummunan hatsari mutane sunyi daga daga agabanta saboda firgitan datayi ta tsorata taga abunda bata taba ganiba yasa yanzu ko kadan bata magana bata gane kowa inta bude baki saidai kuji tace corpses…Abba yace hakane kam alhamdulilah da Allah yakawo na humairat da sauki doc yamusu sallama yatafi….. Maman shakur [11/10 8:26 PM] Aishat muh’d: 92RAYUWAR HUMAIRAT Bayan fitan doc Abba yace dafa matsala wazai dunga kula da humairat?? Anty amarya tace saidai islam tunda shikadai take yarda dashi, khalil jiyayi kaman ya mutu saboda kishi idanunshi yay ja islam ko wani murna ne yacikashi yana kallon yanda Khalil yay kicin kicin darai yay dariya azuciyarshi yace ai sai kamutu tuntuni nagane take taken ka … Karfe tara Abba yace oya sutafi khalil yafara kame kame saida yaga anty ta daure fuska sanan yataho suka tafi…. Bayan fitansu islam yakoma ya zauna kusa da humairat yana kare mata kallo yanamai addu’a Allah yasa inta warware zata yafe mishi.. amaida aurensu, danshi jiyake bazai iya rayuwa da wata maceba sama da humairat….tunane tunane yakeyi har bacci ya kasheshi.. Da safe bayan yadawo daga masallaci ya shigo kenan yatarar humairat na kuka sosai da sauri yakarasa yace menene humairat???ta rikemai hannu bakaine kafitaba kuma kasan in scorpion zatazo ko, yarungumeta yayi sorry my princess bazan kara ba..dagowa ta kalleshi ta kuramai ido murmushi yayi yace menene??tace uncle Khalil kaman wani yataba kirana princess but namanta ko wanene shiru yayi bai kara cemata komiba….yace muje kiyi brush da wanka, mikewa tayi yarike mata hannu ahanakali take tafiya harsukakai bayin,ya taimaka mata tai brush din sanan yace bari nafita najiraki kiyi wankan, kuka tasa mishi ta rike hanunshi wai karyaje ko ina scorpion zata kamata, bayanda zaiyi yajuya baya, ta cire kayan ta mika mishi rikemin, hannu yamika mata ya karba yaga doguwan riganta ne da pant abunma kunya yabashi haka ya tsaya hartagama wanka, sanan tace towel, da baya da baya yaje wajen yamika mata towel din…tambaya yayi kin gama??tace eh sanan yajuyo kallo daya yamata yadauke kai dan yasan inya cigaba da kallonta za’a samu matsala… yace jeki zauna bari na wanke miki kaya,ina zuwa.tace uh uh nidai zan jiraka anan. bai kara cemata komiba wanke kayan data ciren yayi tass sanan suka fito yadauko mata wasu kayan juyawa yakarayi sanan tasa kayan. hanunta yaja suka fito bayan dakinsu ya shanya kayan nata daya wanke mata suka dawo daki ya zaunar da ita kan gado yace yanzu saura salla alwala yamata sanan yakoya mata yanda ake sallan tai asuba kafin yahada mata tea tasha takara bacci ….. Sai wuraren 11 su Abba amma anty amarya tana gida sunako zuwa doc yabasu sallama suka tattara komi akakai cikin mota sai kuma tunanin fito da humairat suka fara…islam yace abarshi da aikin yanzu dai bari yatasota yana zuwa yatasheta ahanakali tabude idonta ta kalleshi da sauri ya kauda kai tashi mutafi, mikewa tayi yarike mata hannu suka fito amma suna fitowa bakin kofa ta hango nurse mace da gudu takoma daki tana ihu scorpion islam dayaga zata bata mishi lokacin daukanta yayi chak tana ihu tana kururuwa bai direta ko inaba sai cikin mota…khalil dai kishi ne ke cinshi Maman shakur [12/10 7:50 AM] Aishat muh’d: [12/10 7:20 AM] Aishat muh’d: 93RAYUWAR HUMAIRAT Suna shiga gidan anty amarya tafito nan humairat tafara ihu tana scorpion uncle khalil save me,islam ya daka mata tsawa yace wanan ba scorpion bace kidena cemata scorpion she is ur momy,humairat tai rau rau da ido tace are u sure uncle khalil???yace mata yes ….takara cewa are u sure she will not hurt me??yace mata eh mana muje ma kigani tafiya take jikinta na rawa sosai yakaita har gaban anty amarya wanda kuka take sosai tsayawa tayi ta kura mata ido sai kuma taji bataji dadin yanda take kuka ba hanun ta dago yana rawa sosai jikinta ma rawa yake tasa akan fuskan anty amarya tace stop crying momy sanan ta rumgume anty amarya kowa awurin yay hamdala…anty amarya taja hanunta takaita daki tai mata wanka ta shiryata saida tai bacci sanan tafito… Tasamu su Abba afalo tace alh bangane maisa take kiran islam khalil ba, alh yace nima abin naban mamaki amma nafi kawo cewa saboda khalil shine wanda yaje visiting dinta karshe yakuma bata good news cewa zata bar gidan yarin saisa sunanshi ya tsaya a kwakwalwanta..Anty tace hala…….shidai khalil bakin ciki yakeji inama yana dakin tafarka da yanzu dashi zata dinga yarda…… Abba yace in Allah yakaimu gobe islam zamu wuce da humairat kano, islam yay zuru zuru Abba nima zan biku ai,. yatashi yafita dan zaije yadau leave a office … Da safe bayan anyi breakfast aka fara tunanin ya za’ayi a tafi da humairat har airport gashi mata a ko ina…islam yace Abba zan iya dauko helicopter din air force natukamu har kano……ahaka sukabar maganan……. Sun isa kano Lpy ba’a bari humairat taga su Abu ba danko ihu zata farayi tana kiran scorpion……har daki Abba yaje yasamu dad yace usama yarka na gidanan kazo kadubata batada lpy…yace yaya ina ganin girmankafa, kadenamin maganan wanan yarinyar, tsaki yayi yawuce yaja motarshi sai prison inda kausar take yaje sukasha fira yafadanata humairat tadawo kano wai batada lpy. gani yayi kausar ta mike tace mishi sai anjima bata jira cewanshiba takoma ciki…. Maman shakur [12/10 7:48 AM] Aishat muh’d: 94RAYUWAR HUMAIRAT Tana shiga cell dinta tafara tunanin ya za’ayi tabar prison dinan yau,kaman mahaukaciya haka tadawo dis is d best time nakasheta, batada lpy dole nakasheki humairat…..tana cikin tunanin taga wata guard dinsu mai suna merry, tadan manyanta dama tanashan giya kowa yasani a wurin amma suna mamaki da gwamnati bata koretaba…kausar taga matan na layi ga dukkan alamu giyan tasha kausar tadinga binta abaya har matan tashiga dakinta kausarma tabita ciki, duk merry bata lura ana binta abaya ba,akwai wata jijiya a wuya da inhar wani ya dakeka akanta saika sume, kausar ta daga hanunta ta kaimata dukan akan jijiyan na wuyanta, take matan tafadi a wurin sumammiya….kausar tacire kayan guard din jikin matan tasa, tadau facing cap din tasa, tadau tabarau tasa, sanan ta makala id card din matan a gaban aljihun ta,sanan tadau bindigan matan tasa a wandonta,..taja matan takaita bayi ta kulle da makulli, sanan tafito direct gate tawuce ta nuna id card dinta, akabarta tafita batare da anyi wani tunani ba…gudu tafara sosai tazo saitin wani gida taga sunyi wanki kayan sun bushe daukan riga da zani da hijab tayi takoma wani lungu ta chanza kayan sanan, tahau gudu baji ba gani sada tai nisa da prison din tabar anguwan kwata kwata sanan ta tsaya tasai ruwa da egg roll …taga wani gida da ba’a gama ginawaba ta shiga ta zauna taci, sanan kwanta tana hutawa……. Bataga kowa yashigo gidanba tai murna tace xan iya kwana anan ..gobe naje nakashe humairat. Washegari Abu tashigo yima anty amarya sallama babelo ta haihu wai zataje yimata wanka anty amarya tai mata fatan alheri tabata kyauta akaima jariri……anty dataga Abu batanan babu wata mace gidan sai ita, dama twins suna gidan grandma dinsu……saisa tace bari tafito da humairat tasha rana…takoma daki tafito da ita, garden ta kaita,aiko humairat sai murna take tana dariya taga lilo tajuyo tace momy nahau wanan anty amarya da murna ya kasheta humairat na walwala yau,tace eh hau humairat. aiko tahau tana dariya yanda abun ke wullata sama da kasa,juyowa tayi ta kalli anty amarya tace momy dan daukomin ice cream dina wanda uncle khalil yasiyomin jiya, anty amarya tace to bari naje na dauko miki ki jirani anan fa tace to….. Ashe duk abun nan a idon kausar tun asuba ta shigo gidan a idonta su Abba suka tafi masallaci tare da mai gadi. shine ta shigo gidan ta labe abayan tankin gidan,har lokacin da Abu tatafi duk kausar tana ganinsu,lokacin da aka fito da humairat ne tai hamdala tace anty amarya kin ragemin wahala…..fitowa tayi daga maboyarta ahanakali take tafiya har takai inda humairat ke lilo,bindigarta taciro daga jikinta tai pointing kan humairat, wanda dama tabata baya tana lilo so bataga kausar ba…. Maman shakur [12/10 1:26 PM] Aishat muh’d: [12/10 12:41 PM] Aishat muh’d: 95RAYUWAR HUMAIRAT Shigowan khalil kenan gidan. harzai wuce ya hango ruwa nazuba a garden pipe din da ake watering flowers dindasu kaman baba mai gadi yamantane bai kasheba, ruwa sai zuba yake yace bari yaje yakashe, yana zuwa yakashe dogowan dazaiyi yahango wata mata wanda baisan ko wacece ba tayi pulling trigger zata harbi humairat…..wani fanfalakin gudu yayi ya wani doka uban tsalle ya tunkuda humairat akasa tass bullet din sai akafadanshi yafadi wajen warwas…. Firgigit islam ya farka daga baccin dayake shidai yasan ko amafarki yanajin karan bindiga yasani,mai yakawo bindiga harda harbi a gidanan??dama dagashi sai anty amarya ke gida Abba da dad sunfita….sakkowa yayi baima tsaya sa kayaba dagashi sai singlet da short yadau pistol(karamar bindiga)yafito…. Anty amaryama tanajin karan bindiga ice cream din humairat data rike a hannu tayar,tafito a dari tana fitowa tsakar gida taga Islam ma yafito tabude baki zatai magana yasa hannu akan lebenshi alamun tai shiru yana tafiya ahankali tana biye dashi abaya….. Humairat jitayi tafadi ga wani wawan karan dataji yasa tasaki wani ihu tamike tajuyo. kausar tagani batai ihuba amma gani take kaman tasan fuskan a wani wuri, kantane yafara jujjuyawa gabaki daya taga duniyar na juyawa a idonta,chan idonta yafara baki bata ganin komi kawai tafadi kusada khalil asume….kausar takara pulling trigger tace just wot i needed tayi saitin humairat zata harbeta…….islam wanda yariga sun iso wurin amma suna tafiya ahankali, shammaceta yayi yasa hanunshi yadaki guiwan hanunta bindigar tafadi kasa,yayinda hanunta yace kasss dagajin karan kasan hanun ya karye. ya tsugunna yadau bingigar yafara dukanta tana ihu, yayin da anty amarya ta rude tama rasa abinyi kan humairat da khalil zatayi koko zataje takira alh ne?? Islam yace anty go and call d police kuma kikira su Abba…yacigaba da dukan kausar..dukan mugunta yake mata irin nasu na sojoji gabaki dayan joints dinta yake duka batada karfi koda na tafiyane sai ihu take tana yayaha kuri….gani yayi humairat na daga hannu alamun tatashi yasa yasaki kausar yaje kan humairat.. kausar na ganin haka da rarrafe tabar gidan tana fita waje taga zata iya mikewa tamike tanamai ihu tarike hanunta daya karye…..tafiya take da sauri taji ance za’a kira police yazatayi??ina zan boye??wani gidan mai tahango na total agabanta, daga gani irin abandon gidan mai dinanne wanda andena aiki dashi andena siyar da mai karasawa tayi..tana zuwa tashiga underground building din (Masu karatu nasan akwai wayanda basusan underground building ba shi ginine akeyi a kasan kasa…yawancin gidan mai nadasu saboda tawurin ake zuba mai din da ake siyarwa) Tana shiga taga kujera tazauna tana sauke ajiyan zuciya..yanzu dai ranane zan bari sai dare zan fito daga wurinan natafi asibiti a gyaramin hanun dan dan iskan yaron nan ya karyamin.wlh kuma ban fasaba saina dawo na kashe humairat ta dandani azaban da uwarta tasani…takaici da bakin ciki yasa taji tanason ta zuki taba, dama tantiriya tariga takoya mata shan taba. tako ciro tabanta da store light ..ita a ganinta tunda andena siyar da mai ai babu wani petrol, so zata iya shan sigarinta aiko tana kunna store light din ta sa wutan ataban…jitayi bomm kakeji wurin yakama da wuta kausar tasaki taban akan wajen batare data kasheba aikuwa wuri yakama da wuta da gudu tayi hanyar fita, wani ikon Allah saitaga wutan hanyar fitama tafi ta cikin wurin yawa, kuka tafara tana Allah na tuba, Allah kayafemin abunda nayima ,atagafurullah, Allah kaceceni, nahakura bazanma humairat komiba, Allah karkasa wutanan yakonani,wlh Allah natuba abunda take fada kenan. amma inaa is too late 4 kausar dama fadin annabine Allah na karban tuban bawansa matukar bai kai gargaraba!! Kausar ihu take tana help help wasu dasukazo wucewa anjita aka leka akaga wuta ne yakama aka kira birget amma koda sukazo suna zuba ruwa kaman kara ruru wutan suke wutan ci take kaman aci balbal……INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN wat a painful and miserable ending 4 kausar INDEED!!! Maman shakur [12/10 1:26 PM] Aishat muh’d: 96RAYUWAR HUMAIRAT Islam ya rike hanun humairat yana wake-up wake-up, daidai lokacin Abba da dad sun shigo dama basuyi nisaaba sunje duba wani plot of land ne.. anty amarya kuma takira police amma basu riga sun isoba, anty amarya ne tafito daga daki tana islam lamban Abba ka baya zuwa saita gansu sun shigo, da sauri Abba yakarasa yana lpy na ganki arude tace muje garden suka bita abaya….har lokacin humairat bata farkaba amma hanunta ta daga tana let go off me scorpion karkimin komi stop stop, Abba yace bamuga tazamaba mukaisu asibiti juyoya yayi yacema dad baban humairat yatayashi sudau khalil amma saiyaga shima ya sulale akasa sumamme….duk suka kara rudewa wai meke faruwane yau?? Abba ya kalli islam kai tashi jekasa kaya mukaisu asibiti khalil na numfashi bai mutuba nan da nan anty amarya ta share hawayen ta tana alh da gaske??yace eh, islam yafito suka fara daukan khalil suka sashi amotan Abba,sanan sukadau humairat akasa a motan anty, sai kuma baban humairat dad akasa a motan islam,..Abba ya kalli anty amarya zaki iya driving kuwa?? tace eh kafinma su shiga mota police suka iso nan suka fadama inspecta ai kausar dinma tagudu.. yace musu tun jiya suka samu waya tagudu daga prison sunata nemanta, nan dai inspecta yashiga motan da humairat ke ciki yay driving gabaki daya suka rankaya sai hospital aminu kano….. Direct theater aka wuce da khalil dan cire bullet din yayinda sauran likitoci suka dukafa kan dad da humairat… Islam dai jikinshi duk yay sanyi Ba a dadeba dad ya farfado yace yanason ganin yayanshi,nurse tafito tafada mishi aiko Abba anty amarya da islam suka shiga…yace yaya ina humairat???kowa a dakin yay mamaki dan ansan bayama tambayan humairat,yace wlh wani mugun mafarki nayi yanzunan wai inata wulakanta humairat, harda duka amma islam duk saiya taimaketa ya kwaceta a hannuna inatake humairat din yaya ban ganku tareba???Abba yay shiru yakalli anty amarya anty amarya ta kalleshi sukai murmushi..Abba yace alhamdulilah kanina yadawo hayyacinshi.. nan yafadama dad duk abunda yadingayi dad kuka yayi wiwi yanzu shine yay ma yarshi haka??y??duk saboda kausar takenan yadinga tsinema kausar yana Allah ya isa….inspecta ne ya shigo dakin yace alh dole kubiyoni yanzu munaso kuyi identifying wani body ….Abba yace anty amarya ta zauna,Abba islam da dad suka tafi har gidanmai…..dayake ankashe wutan wani abu suka gani kaman ball an rufe da farin kyalle inspecta ya bude musu salati sukayi dukansu kausar ne kanta kadai , Abba yace maiya faru???wanan ai kan kausar ne??nan inspecta yace wuta ne yakama ba’asan garinya ba, bayan wutan yamutu akaga wanan kan amma jikin yakone kurmus.. inspecta yace abunda yaban mamaki shine jikinta ya kone kurmus amma banda kanta…dad yay magana yace hakika wanan darasine amma kadai gamasu imani da tunani….matan nan taraba uba da yarabshi biyu takashemin da kabir,ta rabani da marainiya humairat,tarabani da yayana da kowa,takashemin matata ta farko……ya share hawayen yace Allah nagodema daka kubutar dani daga shairin kausar..yakara share hawayen idonshi yace kausar bazan taba yafemiki ba, kuma wlh bazan sallaci gawankiba, yajuya yatafi Abba na kiranshi amma ko juyowa baiyiba… Maman shakur [13/10 3:06 PM] Aishat muh’d: [13/10 8:59 AM] Aishat muh’d: 97RAYUWAR HUMAIRAT Bayan fitansu Abba ba dadewa humairat ta farka lokacin anty amarya na kusada ita amma tadan kishingida tana bacci…humairat ta kalli anty amarya ta kalli dakin datake ciki ahanakali tace mamanan,da sauri anty amarya tabude ido, da sauri ta matso kusa da humairat din tace humairat kin tashi??ta girgiza kai alamun eh, anty ta rumgumeta sai kuma humairat tahau kuka sosai, anty amarya ta dagota humairat menene??mesa kike kuka??humairat tana shesheka tace mamana maiya kawoni nan??nidai nasan ina prison scorpion ta kaini dakinta…anty amarya tace yauwa me scorpion dinan tamikii??nan humairat tana kuka tafadanma anty amarya komi anty amarya tace wlh dole sai anbimiki hakkin ki abunda scorpion tamiki…nan dai suka cigaba da fira humairat ta tambayi anty amarya kowa, amma banda islam.anty amarya duk tana lura da ita…anty amarya ta kaita bayi tai wanka sanan tahada mata abinci taci. Lokacin doc ya shigo yacema anty d operation was successful yama tashi zaku iya zuwa kuganshi…humairat tace mamana waye akaima operation???anty amarya tace khalil ne,humairat ta rude tafara kuka maiya sameshi?? anty amarya tafadi mata komi…humairat tamike suka tafi dakinshi…yana kwance yaga humairat ta shigo baice mata komiba sai kallonta dayakeyi…anty amarya tafara magana ya jikinka??ahanakali yace da sauki..tace bari nahadoma tea,ya kurama humairat ido, jawo kujera tayi ta zauna abakin gadon takama kunenta tai rau rau da ido am sorry uncle khalil, saboda ni aka harbeka da yanzu nine za’a harba,mamaki ne yagama dashi humairat taji sauki ne?kome??murmushi tayi tace uncle khalil ai naji sauki…lokacin da anty takawo tea din humairat ta karba da sauri mamana bari na bashi, har cikin ran anty batasoba amma dai ta kyaleta humairat ta dago gadon sama yanda zaiji dadin shan tea din….kadan kadan take bashi tunda yake baitabajin tea mai dadi da gardi irin wanan ba, kodan humairat ce kebashi oho, yanasha yana kallonta itako sai murmushi takemai…..tana cikin bashi su Abba suka shigo da sallamansu, islam mamaki ne da kishi sukai mishi katutu a wuya, humairat na ganin Abba ta ruga da gudu ta rumgumeshi tahau kukan shagwaba da kyar ya lallasheta tai shiru, tare da cewa yanzu komi yawuce insha Allah,ko kallon islam batayiba tajuya zata koma tacigaba dabama khalil tea ne, anty amarya ta daka mata tsawa bakiga yayanki bane?? atsorce tace ina wuni yaya, bata jira amsan shiba takoma tacigaba da bama khalil tea din yanasha ahanakali.. islam gani yayi bazai iya jura ganinsu hakaba yajuya yabar dakin…. Maman shakur [13/10 9:48 AM] Aishat muh’d: 98RAYUWAR HUMAIRAT Sai wurin karfe 8 aka sallami humairat, kuka tadingayi tana cema Abba ita abarta zata kula da khalil,tunda sanadiyyantane aka harbeshi,Abba yace kintaba ganin inda mace takula da namiji??anty amarya tace humairat zan zanekifa wuce mutafi gida baga Abokinshi sadiq yazoba,zai kwana anan, haka suka jata suka shiga mota, Abba da anty amarya agaba,sai ita da islam abaya ko kallon islam bataiba tanata kukanta ahanakali, shikuma babu abunda ya tsana aduniya kaman kukan humairat jiyake kaman ya janyota jikinshi ya rungumeta,…tana ganin sunyi hanyar gidansu na kano tafara ihu sosai tsabagen rudewa yasa tama kankame islam ta shige jikinshi yaya plz karku kaini gidanan, anty da dady zasu dinga dukana plz yaya saida taba kowa tausayi amotan,…islam ko wani nishadi da kwanciyan hankali yaji lokacin dayaji humairat a jikinshi shafata yafarayi princess is ok karki tsorata su dad bazasu kara dukankiba kinjiko, dukda haka bata daina kukan ba kuma tana jikinshi ta kankameshi…..suna shiga suka parking da kyar tafito takara rike islam. dago kanta dazatayi taga dad na zuwa wani ihu tayi ta shige jikin islam tana yaya dad zai daken….i bata karasa maganan ba tasume…dad ko kuka yafara yanzu yarinyar daya haifa ne haka takejin tsoronshi duk saboda shairin kausar….hawaye ya cika idonshi tap…islam ya dauketa chak yakaita dakinta cikin part din anty amarya, ya kwantar da ita kan gado sanan aka shafa mata ruwa afuska, tana bude ido taga dad kusa da ita takara ihu tarufe idonta gam tana yaya plz zoka rikeni,wlh kacema dad na dena fitsarin kwance karyasani akan kada, islam zama yazo yayi kusa da ita yace humairat open ur eye ahanakali tabude idon look at me takalleshi…dad dinki ne bazai miki komiba ki tsaya ki saurari abunda zaice, zamu tsaya abakin kofa kinji rikeshi tayi tana girgixa kai uhm uhm nidai a’a karka fita…dad da hawaye yasoma zuba daga idonshi yafara magana humairat kiyafemin dan Allah abunda namiki nasan nai kuskure babba amma kiyafemin yata ,humairat jikinta yay sanyi ahanakali murya narawa dan tsoron dad yariga ya shigeta tace dad ni wlh nayafema tuntuni rugumeta yayi yana Nagode humairat Allah yamiki albarka.. itadai tarike hanun islam gam dan haryanzu gani take kaman zai iya dukanta.. kowa adakin saida dad yabashi tausayi…dad yace namiki alkwari zan baki kulawan da duk uba yakema yarshi kinji humairat ta??ta girgiza kai alamun eh…sanan yace kiyi barci kinji yatashi suka fita tare dasu Abba… Akabar daga islam sai humairat,tana ganin dad yafita ta fincike hanunta daga hannu islam tana turo baki,mamaki da dariya tabashi yarinyar da dazunan tagama runrungumeshi dayike taga abun tsoro amma yanzu jibeta…magana tamai nidai yaya kafita bacci zanyi tana murgudamai baki,…matsowa yayi dap da ita, da sauri ta koma baya ya daure fuska mekikace???nan da nan ta birkice to ai ai dama ni bacci nakeji abunda nace kenan,…murmushi yayi yakara daure fuska yace duk randa nakara kamaki kinje kusada khalil ko kika bashi wani abu abaki saina zaneki ranan,,,,bata cemai komiba, tafara kokarin cire rigan jikinta, dan tasaba dan zaman datai a prison haka zaka cire riga gaban kowa….islam kuma yaki fita kaman gunki…juyamai baya tayi tacire rigan yarage daga ita sai short iya guiwa, baya ganin gabanta sai baya tafiya tayi saida ta shiga bayi sanan ta leko da kanta ta jefamai doguwan rigan data cire tareda cewa look look taimai gwalo.. tajuwa tarufe kofan bayin tana dariya, shima dariya abun yabashi ya manna rigan a kirjinshi sanan yamike da kyar dan tagama dagulamai lissafi yawuce dakinshi….. Maman shakur [13/10 10:20 AM] Aishat muh’d: 99RAYUWAR HUMAIRAT Bayan tafito daga wanka ta tsinci kanta tana mai tunanin yaya islam komaiyasa oho??maisa duk abunda yamin nakasa tsananshi??wata zuciyan tace saboda shi jininkine,dan uwanki,kuma yayanki,….da tunanin islam tai bacci….bangaren islam ma hakane bai iyayin bacciba saida ya rungume doguwan rigan data jefamai yana tuna yanda ta turo harshe tanamai gwalo….bangaren khalil shima da tunanin humairat ya kwana yanamai tuna yanda tai rau rau da ido ta rike kunne tacemai sorry arayuwanshi yana bala’in son mace mai shagwaba…….bangaren anty ita kwata kwata bata runtsaba duk ta lura da take taken yaran,suna neman su kawo wani al’amari da itane zasusa a tsakiya,inhar tunanin datake na cewa kaninta khalil nason humairat yazatayi???inhar tunanin datake humairat nason islam haryanzu amma dai itane bata ganeba yazatayi???inhar tunanin datake nacewa islam nason humairat haryanzu kuma zaice zai komar da ita yazatayi???banason nai sonkai,banason kanina yaga kaman nafison dan mijina kanshi,banason humairat tai tunanin ban riketa amatsayin yata dagaskiyaba,banason islam yamin kallon mai sonkai inhar na yarda humairat ta auri khalil……dahaka barci ya kwasheta.. Washegari humairat ta tashi tai wanka tasa wani riga da sket na atampha kore yay mata kyau sosai gashi sun matseta tafiti falo ta zauna gani tayi dad yashigo da sallamanshi a tsorace tamike jikinta na rawa tace dad ina kwana yace humairat harkin tashi muje dakin Abba kowa nachan muna breakfast hanunta yaja suka shiga falon tagaida kowa banda..islam daketa kallonta kaman ya cinyeta,dad da kanshi yadinga ba humairat abinci abaki tanaci Allah sarki uba da ya kowa murna yake babu wanda yataba tunanin rana irin tayau zatazo,bayan angamaci humairat tafara kwashe kayan tana kaiwa kitchen shima islam ya kwashi sauran ya rutsata a kitchen batacemai komiba tazo zata fita yaja hanunta,tadaure fuska mai haka??yace wanene look look??tace toni ai badakai nakeba…matseta yay a bango yaushe za’a maida aurenmu.??..wani kallo tai mishi tace ni bazan kara aurekaba yaya. banasonka wanda nakeso Zan jira ya warke muyi au….re,wani wawan mari yamata dayasa tafashe da kuka sosai, i’i’na dinshi yafara yace wlh duk randa kika karamin maganan wani namiji saina bata miki rai yawuce yatafi yabarta awurin tana kuka rike da kuncinta…. Maman shakur [13/10 3:06 PM] Aishat muh’d: [13/10 11:03 AM] Aishat muh’d: 100RAYUWAR HUMAIRAT Tundaga ranan da islam ya mari humairat bata karabari sun haduba,koya aika akirata bata zuwa,dazaran taji yashigo dakin anty amarya zata tashi dasauri ta shiga dakinta ta kulle,islam duk ya susuce koba komi ganin fuskan humairat makes him happy,but kullum tana zuwa duba khalil,yay confessing mata yana sonta,batai watawataba ta karbi soyayyanshi ,.soyayya suke mai tsafta babu wanan soyayyan shan mintin……zaman da anty amarya tai da humairat ta lura humairat batasan komi game da aureba,taje tasamu Abba da maganan….da daddare Abba yakira islam yake tambayan shi wani abu na aurataiyya yataba shiga tsakaninka da humairat???akunyace yace a’a Abba….Abba yace mishi ai shikenan yarinya na samun miji wlh aure zan mata, indai ba ita tace zata koma gidan kaba, tashi kabani wuri mutumin banza kawai, islam yatashi jikinshi a asanyaye yana addu’a insha Allah batada miji saishi…..adaren ya tattara inashi inashi dan hutun daya dauka yakare dole yakoma bakin aikinshi…..daya gama hada kaya lokacin karfe 9 yace bari yaje yafadi ma anty gobe zai koma..daidai bakin kofanta yaji muryar humairat na cewa mamana wlh yanzu mutum daya nakeson nagani…anty tace wacece???humairat tace anty sunanta aishat muhammad,a prison muka hadu tana sona sosai tana kula dani,lokacin da scorpion ta fasamin kai bangama fita hayyacinaba naga aishat ta shigo dakin tana kuka ta rufemin jikina da towel…sauke ajiyan zuciya tayi tace anty wlh kullum addu’a na Allah yasa tafito innuna mata so,in gode mata,inmata karamci sanan inhar zan kara ganinta tafito daga wajenan, wlh mamana zanso nahadata aure da dady na, takarasa maganan tana kuka anty amarya tace ki dunga addu’a Allah ya kaddara saduwarku da kyar tai shiru….shiko islam juyawa yayi yakoma daki dole yafito da aishat Muhammad daga prison inhar hakan zaisa humairat farin ciki kuma wlh scorpion saitasan ta wahalar mai da mata….washe gari da sassafe yayma kowa sallama dukson dayayi yaga humairat abun baiyuwu ba… Yau kimanin wata 3 da tafiyan islam kenan,soyayya tai karfi tsakanin khalil da humairat dan kowa yasani a gidan…Abba ko tuni yacema khalil yaturo magabatanshi. kaman ansashi a aljanna yaturo iyayensu akasa biki wata 1 kacal… zuciyar mutane biyune basuson wanan auren..anty amarya dan harga Allah tasan islam nason humairat, sanan dad din humairat shiko bayason auren ne dan aganinshi inda badan islam ba dahar yanzu humairat na cikin rayuwar kunci, kullum tanashan dukanshi dana matarshi kausar….yasan cewa Khalil shima yataimaketa tabbas, amma islam dabanne lokacin dakowa kejin kyamanta baijiba,ya tausaya mata,yabata abinshi,ya aureta,yasata makaranta,yay mata gatan uwa da uba,sakin nan daya mata kaddarane wanda Allah yariga yarubuta tuntuni zai faru,dad yace ina! dole nasan abinyi, yatace,nasan duk randa islam zai dawo yaji ansama humairat rana bazai tabajin dadiba….islam mai son yatane akullum akuma koda yaushe acikin kowani hali dakowani yanayi….. Musamman yau anty amarya ta shirya taje gidansu dan magana da khalil tako sameshi yananan zaune adaki….gaisheta yayi a girmame, tace khalil inason magana dakai,yace inajinki anty…tace khalil maisa kakeson shiga tsakanin soyayyan da’aka gina tutuni??tun humairat batasan wacece itaba,tun humairat batasan menene aureba??khalil nasanka yarone mai tausayi,kanada amana,gajinakai,kana ganin duk randa islam zai dawo yaji ansa muku rana zaiji dadi???shiru yayi saida yabari tagama magana yadago da jajayen idonshi yace anty farin cikin islam kike gani bana dan uwankiba,islam yaron mijinkine nikuma kaninki saisa kikafi sonshi kanniko??anty inason humairat sosai yakikeso nayi?? yana maganan hawaye nazuba daga idonshi…mikewa anty tayi tace kayahakuri khalil kadena kuka,ina sonka ,inason islam kuma inason humairat dukanku nawane Allah baku zaman lapiya ta tattara tabar gidan…tabar khalil da tunani… Maman shakur [13/10 11:23 AM] Aishat muh’d: 101RAYUWAR HUMAIRAT Yau yarage bikin humairat saura sati biyu…anty ajiye komi tayi agefe tana gyran amarya abunta..ta lura humairat tama manta da batun wani islam…itadai anty tasan daurewa kawai takeyi amma harga Allah batason auren humairat da khalil, dukdako tasan khalil na bala’in son humairat amma ita aganinta farincikin humairat natare da islam…… Karfe 9 nadare islam ya shigo garin tare da babban bakuwa,masu karatu kunason kusan wacece bakuwar???anki anfada din:roll: ….koda suka shiga dakin anty amarya, da yayma anty amarya bayanin bakuwar tai matukar murna anty amarya ta wadatata da abubuwan tande baki….bakuwar ta tambaya ina humairat? anty amarya tace tana barci amma bari na tasota bakuwar tace mamanmu kibarta gobe dasafe taganni as surprise…….islam yawuce dakinshi dan yay wanka, bayan yay wanka yaje yagaida Abba anan ne yasamu zancen dayafi dagamai hankali kan komi aduniyar nan, yace Abba yanzu humairat aure zatayi???Abba yace da kai zata jira bakai kasaketaba,yace islam nahoreka da yawan fushi,yanke hukunci cikin fushi abune wanda bai da kyau, yanasa nadama daga baya sosai..gashinan wa gari tawaya kai…tashi kabarmin daki, mikewa yayi haryana kume kai da bango.. Abba yace ka kashe kankama inkaga dama,auredai ba fashi…inka sake auren wata matan ka saketa itama inkai fushi, sha sha sha kawai…. Ranan islam baiyi bacci ba zuciyarshi kuna takemai kaman garwashi dayaga ba sarki sai Allah yaje yayo alwala yadinga salla sai bayan sallan asuba bacci yay gaba dashi… Maman shakur [13/10 11:41 AM] Aishat muh’d: 102 RAYUWAR HUMAIRAT Da safe bayan humairat tabude ido taga wata kakkyawan fuska fara tana mata murmushi,mikewa tsaye tayi ta share idonta gani take kaman a mafarki, falo taje tasami anty amarya tace mamana wacece a dakina kaman aishat…anty amarya tace tunda ita kika gani ai ita dince ko….komawa tayi dakin taga tanamata murmushi, sai chan tabude mata hannu tafada kirjinta dagudu suka rumgume juna suna kuka…aishat ce tafara dagowa tace beauty i missed u alot,bayan ankaiki asibiti nadena walwala kullum tunanin ki nake…sai 3 month ago yayanki islam yazo yanemi ganina muka gaisa yaban labarin ki..sanan yasa nafada mishi labarina abunda yakaini prison yasamomin lawyer aka fara fafata case harsaida yacironi jiya muka zo kano…ta share hawayen idonta tace humairat yayanki nada kirki sosai wlh…humairat har cikin ranta taji dadi abunda islam yayi amma mamaki take ya akayi yAsan tanason aishat har yacirota daga prison….tashi tayi tai wanka suka tafi dakin Abba yin breakfast….kowa murna yake anata ma aishat sannu da zuwa dad ne yace wai ina islam???Abba yace oho…dad ya mike yaje dakin islam ya tarar dashi zaune yadafe kanshi idanunshi sunyi jaa sosai dad yakarasa ciki da sauri islam maiya sameka??hawaye ne ya gangaro daga idonshi sharewa yayi yamike yace bakomi,dad yakamoshi nasan kaji komi kan zancen auren humairat kayaha kuri islam….kalleni nan badai nine baban humairat ba..to amatsayina na babbanta nabaka auren humairat,amma kai shiru ni inada plan karka fadanma kowa jekayi wanka muna jiranka yace to……. Shigowa yayi dakin Abba da sallama aka amsa yagaida kowa aishat tagaidashi amutunce,humairat tace ina kwana yaya dago kai yayi ya kalleta gani yayi takara kyau takara fresh da cika…ciki ciki ya amsa mata lpy… Saida suka gamacin abinci Abba yay gyaran murya yace aishat munaso kibamu labarinki…. Maman shakur [13/10 10:56 PM] Aishat muh’d: [13/10 11:59 AM] Aishat muh’d: 103RAYUWAR HUMAIRAT Aishat tafara tace,nidai sunanan aishat Muhammad am 25 years old..iyayenmu ba hausawa bane mu nufawa ne, mubiyu suka haifa nida kanwata mai suna habiba yanzu tana 17 years….muntaso tare da iyayenmu basuda kudi talakawanemu sosai, bamuda kudi.. tafiya takama iyayenmu suka barmu suka tafi.. bayan sati daya aka kawomana labari cewa iyayenmu sun rasu.. …nashiga tashin hankali saboda lokacin habiba batada wayo.. yanzu ina zamu?? bamusan kowaba.. Bamusan yan uwan iyayenmuba …kuma gidan damuke haya suka koremu..wani makwabcinmune yace zai iya taimakon mu yakaimu gidan marayu shima bazai iya rikemuba…haka aka kaimu munajin dadin rayuwa awajen saida mukai shekara 5 sanan nafara lura kullum mutane nabata, daya daya abun yadamen,daga karshe nagano ai matar dake kula da gidan marayun saida yara takeyi batare da kowa yasaniba,batare da gwamnati tasaniba, hankalina yatashi banda wayo sosai lokacin nafadama wata mata a gidan marayun ashe kawar hajiyarce. aikuwa tunda suka lura nasan sirrinsu shine suka lakamin shairin wai nabatar da yara 10.. gwamnati takamani akakaini gidan yari tundaga lokacin ban kara ganin habiba ba haryau..hala yanzu itama sun saidata….humairat ta rumgumeta tana tayata kuka…Abba yay gyran murya yace tunda yanzu angano gaskiya ankama hajiyar da kawar tata zamuje gidan marayun muduba inhar habiba na nan zamuyi adopting dinta, aikuwa aishat tadinga godiya….humairat tace Abba inada magana, Abba yace munajinki dawowa tayi kusa da dad tace dad dan Allah inaso ka auri anty Aishat,kunya ne yakama anty Aishat tafita da sauri tana boye fuskan,humairat tabita tana anty kidawo…bayan fitansu Abba yace usama bazan kyaleka kaki aureba,ga aishat nan tanada hankali mun yarda da ita, ta taimakama yarka agidan yari so ka aureta…anty amarya tace nima inasonka da ita,islam yace nima inasonka da ita dad…yay murmushi yace yaya wlh tunda na ganta naji tamin zan aureta islam yay hamdala yace amma gaskiya dad baza’a dauki lokaci ba nanda jumma’a inhar ta yarda za’ayi bikin…. Maman shakur [13/10 12:25 PM] Aishat muh’d: 104RAYUWAR HUMAIRAT Humairat tabita daki tafashe mata da kuka yanzu anty Aishat bakison dady na??bakison ki aureshi ki kula dashi???wlh koki yarda konaita miki kuka anan..tako fara kuka sosai aishat tace beauty rigima,beauty shagwaba,tom naji na yarda zan auri dad dinki.humairat tayi wani ihu ta rumgumeta tana thank u anty…tafita da gudu islam tafara gani ta rumgumeshi tace yaya tayarda…tasakeshi takara arcewa da gudu ta rumgume anty amarya tace mamana ta yarda..tawuce dagudu ta rumgume Abba tace Abba ta yarda sanan taje ta dane jikin dad tace dad ta yarda dad ma sai murmushi yake shiko yaya tunda ta rumgume shi tadagamai hankali…..khalil yazo humairat tabashi labarin aishat,aishat tafito suka gaisa da khalil…bata cema humairat komiba amma dan zaman datai agidan talura islam nason humairat to maiya faru??maisa aka hana humairat islam akaba khalil?? bari humairat ta shigo akwai magana….karfe 12 Abba yace oya kowa ya shirya azo atafi minna niger state dauko habiba…… Humairat tura anty Aishat tayi motar dad ..sanan Abba da anty amarya a mota daya sai humairat , twins,khalil da islam amota daya..yayinda islam ke driving khalil agefenshi,humairat da twins kuma abaya…motan su dad ne agaba har garin minna…. Sun isa gidan marayun cikin ikon Allah sukaga habiba zaune gindin wata bishiya…Aishat takarasa wurin tace habiba!!dago dara daran idonta tayi taga yayarta data dade tana kuka kanta…zuwa tayi da gudu suka rumgume juna suna kuka….khalil wani zuface ta keto mishi wanan ba yarinyar daya taba gani bane lokacin dayataba rako dad dinsu garin nan …yaganta tana kuka wai ankai yayarta gidan yari.. yakaita yasai mata abinci yabata naira dubu 1…tundaga lokacin yake tunaninta….yana yawan dawowa minna yazo inda yataba ganinta kozai kara ganinta amma bai kara ganin taba ………aishat kaita tayi tagaida su Abba amma tana kaiwa kan khalil tace khalil yace naam habiba…kowa yazaro ido:oops::oops: kunsan junane???tace anty kin tuna randa aka tafi dake inata kuka yaganni yasaimin abinci yabani kudi..saisa na sanshi daga nan suka dunguma office sukai adopting dinta aka kama hanyar dawowa gida…tuni habiba tazama kawar humairat yayinda aishat da dad sun daidaita kansu..Islam da khalil ko kowannensu da abunda ke ranshi…. Maman shakur [13/10 12:47 PM] Aishat muh’d: 105RAYUWAR HUMAIRAT Khalil aranan kasa bacci yayi….wai meke damuna ne???nasan inason humairat amma mesa nake tunanin habiba???why???da kyar bacci ya kwasheshi… Yau takama Friday aka daura auren dad da anty Aishat…ana gamawa dad ya mike yacema imam inaso adaura auren islam da humairat,saikuma Khalil da habiba….Abba kasa magana yayi dan bayason ayi abun kunya agaban jama’a..amma ga mamakinshi sai yaga iyayen khalil sun karbi auren habiba anbiya sadaki dubu hamsin..sanan aka daura auren islam da humairat akan sadaki dubu hamsin aka shafa fatiha….islam, khalil,Abba sakin baki sukayi suna mamaki ……saida aka daura aure aka dawo gida…Abba,dad, khalil,islam baban khalil duk aka zauna….baban khalil yafara jawabi yace alh usman kun taba ganin gida bai koshiba aba na waje??lokacin da alh usama yasameni da maganan islam da humairat naji haushi kome yaron nan yayi abisa rashin sanine, sai ayefemai tundadai yanason yarinyar….shikuma dana tun randa habiba da humairat sukazo gidana naga ai habiba yaron dadana khalil ya dade yana nema tane. dukda baisaniba amma son habiba yake sosai,saisa naga komi yazo da sauki nida alh usama mukai plan din komi..kayakuri alh usman inmun batama amma a matsayina na babba nanda sati biyu za’ayi biki islam da khalil su dauki matayensu….wani abun mamaki khalil baiji haushin yanda iyayenshi sukai abunba towai dama bason humairat nakeba???tambayar dayakema kanshi kenan…islam ko murna yake dukda yasan da sauran bala’i tsakaninshi da humairat….Abba yay gyaran murya yace bakomi Allah sanya alheri kaikuma islam ka kiyaye gaba saurin fushi da yanke hukunci cikin fushi baida amfani..akai addu’a aka watse taron… Khalil da islam suka shiga dakin islam…islam yace khalil kayahakuri abunda iyayenmu sukayi nasan kana son humairat..khalil yace islam bansan mesaba amma wlh ko digin haushi banjiba da aka baka humairat akaban habiba …inaso muzama abokai yanzu kuma namaka alkawari zan tayaka shawo kan humairat har tagane kaine wanda takeso… Maman shakur [14/10 10:15 AM] Aishat muh’d: [14/10 7:44 AM] Aishat muh’d: 106RAYUWAR HUMAIRAT Da daddare aka raka anty Aishat dakinta. kowa sai murna yake basuyi gayyataba yisu yisu sukai bikin,saidai har yanzu ba’a fadanma su humairat da habiba abunda akayiba….. Karfe 9 suka baro part din anty Aishat, humairat da habiba suka dawo dakinsu dake dakin anty amarya sai fira suke har bacci ya daukesu….. Islam daren ranan godiya kawai yake ga Allah daya kawo mishi komi da sauki …. Shirye shirye aketayi dan yau saura kwana hudu biki…tuni dad yafadanma anty Aishat zancen takoyi murna sosai. Bangaren Humairat abunda ke bata mamaki shine taga khalil yaja baya sosai, yama dena kiranta a waya, saidai ita takirashi dazaran sun gaisa saiya kashe, islam dai yafita harkan humairat ba ruwanshi da ita dan gani yake yariga yasameta… Yau yakama jumma’a gobene bikin. Abba Yakira kowa antaru a falo za’ayi magana….Abba yafara da godiya ga Allah daya nunamusu wanan ranan,…yace humairat tace naam Abba, habiba tace naam Abba, wanan taron dakuke gani badon kowa akayiba saidanku..mu iyayenkune munada ikon dazamu zaba muku mazaje nagari,wanan ne yasa humairat mun daura miki aure da islam,gabanta ne yace dumm. sanan ke habiba mun daura miki aure da khalil,ranan da’aka daura auren dad da anty Aishat aranan aka daura harda naku….insha Allah habiba ke gobe bayan an gama biki za’a kaiki gidanki,ke kuma humairat sairan lahadi zaku tafi….humairat da tuni tafara kuka tadago kai zatai magana ganin irin hararan da dad kemata yasa cikinta yay kululu, Abba yace kunada magana ne??sukace a’a,yace to zaku iya tafiya…bayan fitansu Abba ya kalli islam da khalil yace nabaku amanan yarana, banda matsala da khalil saboda shi mutum ne mara zafi kaman yayarshi. amma kaganka islam wlh inhar kasake kabatama humairat rai sainai mummunan sabama, kuma ka tabbatar ka lallabata ta hakura kanajinako??yace eh Abba oya kutashi kutafi….bayan fitansu anty Aishat tace alh Nagode da wanan karamci da kuka mana nida kanwata Allah bar zumunci,Allah saka da alheri. Abba yace bakomi karki kara gode mana kigodema Allah..anty amarya tace alh nima nagode da yanda kadau kanina kaman danka, yace shii nizan godemiki dakika kula da yarana dukda bake kika haifesuba…dad yarike hannu anty Aishat yace matas zomu barmusu dakin tsofai tsofai dasu zasu fara soyayya a gabanmu,Abba yay dariya yace sannu yaron duk suka fashe da dariya suka fita… Maman shakur [14/10 8:03 AM] Aishat muh’d: 107RAYUWAR HUMAIRAT Suna komawa daki humairat tahau kuka sosai, habiba ta matso kusa da ita hawaye fal idonta ahanakali tace girlfriend dayake haka suke kiran junansu kina fushi daniko??saboda anbadani ga wanda kikeso plz 4give me humairat wlh bansaniba nima tahau kuka sosai..Humairat ta share hawayen idonta tace girlfriend dont cry, wlh banajin haushinki,kona khalil, tun randa muka daukoki a gidan marayu na lura da yanda Khalil ya chanza,daga baya kuma kukace kunsan juna…daga yanayin yanda yake kallonki nasan wlh yanasonki,amma bazai iya fadaba tunda anriga ansamana rana,yanzu kiga tunda al”amarin yafaru ahaka am very happy badan komiba saboda nasan kunason junanku tun randa kuka fara haduwa…ahanakali tace girlfriend bazan boye mikiba i luv khalil but starting 4rm now nafara cire sonshi daga raina.nidai islam ne banaso habiba ta rumgumeta tace thank u girlfriend i luv u soo much humairat tace and i luv u more girlfriend….. Washrgari aka fara buki humairat anyi juyin duniya tayi wanka tafito taki …habiba taci gayu tai wanka cikin wani blue lace blue hill blue gwargwaro tai kyau abunku da fara kana ganinta kasan tana farin ciki, matsalanta daya humairat taje tafadanma anty amarya da anty Aishat da kyar suka lallabata tai wanka tafito tasa kayanta pink lace ne da pink hill pink gwargwro akai mata makeup tai kyau sosai kaman jaririya…lokacin walima yayi humairat tace ita wlh bazatajeba saida dad yazo har dakin ta matukar tsorata da yanda yabata rai da sauri ta mike tatafi kusa da islam ta zauna shiko sai kallonta yake ta dauke kai………anyi shgali abakin anyi barin kudi amma ba’ayi fati kodayaba albarkan aure ake nema…. Karfe 9 khalil ya aiko da mota adauki amaryanshi, habiba kuka ta kankame humairat sai kuka suke.da kyar aka bambareta aka kaita ta shiga mota sai gidanta dake GRA…. Twins sukashigo dakin dagudu anty humairat yaya islam nakiranki, tsaki tayi ta murguda baki kuce bazan zoba,karaf a kunen anty amarya,shigowa tayi tayima humairat tatas bakida kunyane oya maza mike kije kiji kiran mijinki tamike tana kuka tatafi dakin nashi… Maman shakur [14/10 8:27 AM] Aishat muh’d: 108RAYUWAR HUMAIRAT Hijab har kasa tasa saboda kayan bacci ne ajikinta…da sallama ta shiga dakin, ta tsaya abakin kofa taki zama a kujera, baiko dago ya kalletaba danne danne yakeyi a laptop dinshi. tagaji da tsayuwa tsaki tayi ciki ciki tajuya zata tafi, kawai yitayi ankamota harsaida ta tsorata mutumin dake danna laptop yaushe harya mike ya kamota? daure fuska tayi sakeni ni mai haka??tana magana tana turo baki,shidai a rayuwanshi yanason yaga humairat na tsiwa tana turo bakin nan burgeshi takeyi,takara magana nika sakeni naje na kwanta bacci nakeji, kin sakinta yayi sai da yazauna akan kujera sanan yadaurata akan cinyarshi, ihu tayi ta mike da sauri me haka yaya??yace to kizauna ki natsu kiji abunda zan fada miki kona kara dauraki a jikina tuni ta zauna tai shiru magana yafara,yace humairat zan iya jure komi daga gareki amma banda tsanan dakike nunamin ,humairat nasan namiki laifi, but plz kiyakuri kiyafemin.wlh humairat ina matukar sonki forgive and forget my princess dukda nasan i didn’t deserve ur forgiveness…humairat dahar tafara kuka hawaye ya wanke mata fuska tace,..i should forgive u is dat wot u said???bari natunama yaya ranan ka mareni ka shakemin wuya danba dan police sunzo ba da hala namutu a hanunka, islam kulle idonshi yayi zuciyarshi na tafarfasa,tacigaba da magana yaya tunda na warke nake jiran kaban hakuri amma baka baniba sai yanzu dakaga an auramaka ni shine zakace nayafema…yaya nasan ka taimakeni a rayuwa and am grateful but kajuyamin baya alokacin danafi bukatarka a duniya.. tacigaba da kuka sosai islam da haryanzu idonshi akulle suke yay huci yabude idon da sunyi jajir yazo gaban humairat ya tsugunna ya daura hanunshi akan cinyanta yace humairat na yarda nai kuskure mai girma,najuyama kanwata abar sona baya lokacin datafi bukatana but humairat put ur self in my shoe kidauka kene kika shigo gida kikaga wata a wuka ahannu tana kan yaronki dayamutu yazakiji??me ranki zai kawomiki???humairat inaso kisan komi mukaddarine,a iya sanina dake nasan ke mutum ce mai yafiya da taushin zuciya kiyahakuri kikuma yafemin ina sonki dayawa bazan iya rayuwa bakeba… Maman shakur [14/10 8:50 AM] Aishat muh’d: 109RAYUWAR HUMAIRAT Daura kanshi yayi a cinyarta hawaye nabin idonshi,humairat itama kuka take tana tuna irin taimakon daya mata…dabadan yaya ba dahar yanzufa ban dena fitsari ba, da hala kada ya cinyeni….yaya na yafemaka wlh amma dole najama aji irin namu namata saboda gaba in abu haka yafaru kafara bincike kafin kadau hukunci, kafin kayi fush.duk maganan a zuciyarta takeyi bude idonta tayi takai hanunta zuwa kan islam dake cinyarta ta shafa ahanakali,da sauri yadago kai ya kalleta batare datacemai komiba tamike tayi hanyar fita kamota yayi yahadata da kirjinshi gam duk musu musunta takasa kwace kanta dagota yayi yacire hijabin jikinta ya yar jikinta yafara rawa sosai ya shafi fuskanta murya kasa kasa yace open ur eye ta bude idon yace kin yafemin ahanakali tace eh farin ciki yasa yakara rungumeta,sosai chan kuma yasaketa batare dayamata komiba yasa mata hijabin tashi muje narakaki. kawai kinzo kin hanani bacci yanzu karfe 12 harta bude baki zatai tsiwa sai kuma tafasa yaja hanunta saida yakaita har side din anty amarya sanan tace banyafeba din taruga dagudu tashiga cikin ta kulle kofa zuwa yayi ya jinginar da kanshi jikin kofan ahankali yace nasan kina jina zanyi maganin tsiwan nan ne yarinya, itama tana gingine da kofan taciki tai dariya tace mafashi,kwafa yayi yawuce dakinshi itakuma tashiga dakinta tana dariya kasa kasa…. Washegari karfe 10 khalil yazo tareda habiba,anty amarya takawo wani tsumi tabama humairat da habiba suka sha sanan taba humairat wasu abubuwa dayawa tace intaje tadinga sha da yogurt kullum…tai kuka sosai dakayr tatafi khalil shike tukasu sai islam kusadashi, baya kuma humairat ne da habiba ke kukan mazajen nasu harsun gaji da lallashi…lokacin dazasu shiga jirgi khalil yace humairat nasan nai miki ba daidaiba kiyakuri kiyima mijinki biyayya, mutum mai imani shine wanda yake karban kaddara kowace iri yay imani..tace khalil komi yawuce daganann islam yaja hanunta suka shiga jirgi… nima maman shakur nabisu abaya muka shiga nima na iso namika ticket dina naje na zauna a sit dina number 16 na daura belt dina muka daga muka shige cikin hazo Maman shakur [14/10 9:28 AM] Aishat muh’d: 110RAYUWAR HUMAIRAT Sun sauka lpy amma ga mamakinta saitaga ba gidan dasuka zauna dabane wanan gidan flat dayane,dakuna 3 sai babban falo dining sai kitchen da store…gidan yay kyau sosai yace look look muje na kaiki dakinki, ta murguda mai baki aikaine look look din yay dariya yaja hanunta yakaita dakinta mai kyau anmata penti da best colour pink harta bayinta pink ne taje tai wanka ta chanza kaya takwanta sai bacci,cikin bacci taji ana shafa boobs dinta a firgice ta tashi taga Islam ne sai murmushi yake mata, daure fuska tayi ta zumburu baki me haka??yay murmushi yace to kinata bacci harnadawo daga magrib tashi kiyi salla kici abinci ta mike saida takai bayi tace nidai mutum yadena tabani ehe.. Bayan ta idar da salla tafito taganshi zaune yana kallon news batace mishi komiba tawuce dining tazauna taci iya cinta sanan ta mike tazo zata wuce ta gabanshi yajawota tafada jikinshi ya matseta ke yanzu bakida kunya ko??baki tsorona dan kinga ina kyaleki nidai kasakeni yanda take turo bakin taji ya burgeshi kawai yabata wani kiss mai wasi sama da kyar ya iya saita kanshi ya kyaleta …tamike tana kuka tatafi dakinta shiko daki yaje yakarayin wanka dan gabaki daya ta dagulamai lissafi sanan yatafi masallaci yin sallan isha,bayan yadawo yaje dakinshi yagama abunda zaiyi yataho dakinta ajishi ta kulle girgiza kai yayi yakoma daki bazan takura mikiba humairat xan bari saikin sake tukun zan karbi haqqina…amma ranan kam da kyar bacci ya daukeshi dan saida yasha kanwa… Maman shakur [14/10 11:12 AM] Aishat muh’d: [14/10 9:47 AM] Aishat muh’d: 111RAYUWAR HUMAIRAT Rayuwa kenan farida kullum haukanta tsananta yake,ihu take kullum usman zai kasheta saisa a asibiti kullum alluran bacci ake mata hakan yasa haukan nata yafi nada dan inta farka har fashe fashe wuri take..yan uwanta haryau basuje sun dubataba duk inasun tuna itane tamaidasu marayu saisuji sun kara tsananta….duk da akecewa uwa bata iya fushi da yaranta amma maman farida kam tayi da farida ta tsine mata sanan tahana duk wani danginta zuwa dubota…. Scorpion kuwa ciwo take sosai dan wasu tsotsotsi ne suke fita daga gabanta sakamakon lesbian din datakeyi (madigo )datakeyi,duniyar tamata zafi batada masu taimakonta andaije an jefata awani asibitin gwamnati anadan kula da ita amma babu kudin magani…fita tayi daga asibitin tana tafiya tsutsa na fadi daga jikinta tace am tired of dis life,ta samu wuka ta cakama kanta tai committing suicide haka aka tarkatata aka birne…. Tantiriya kam ta gagari prison din aka tarkatata aka wullata wani prison a London inda za’a ladabtar da ita kafin adawo a ita prison din Nigeria… Bayan Abu tadawo daga wanka jego babelo tasamu labarin abunda yafaru da kausr tsoron Allah ya shigeta tanemi gafaran kowa takira islam tarokeshi gafara yayafemata aka dawo ana zaman lpy..idan kaga Abu,anty amarya,da anty Aishat na fira sai kazaci yan uwane sun hada kansu suna zaman lpy sosai…. Yayinda kamal da habiba soyayya sukeci sosai abunsu kaman ba gobe,dan yanzu tana dauke da cikin wata daya,..kullum tana kiran humairat tana mata wa’azi kan tabama islam haqqinshi amma sai tace saitaja aji,habiba tace humairat ina tausaya miki randa yaya islam zai miki ta karfi,komu daba ayimana ta karfi ba yaka kare, plz humairat tunda dai yanzu kinason mijinki ki jashi ajiki ki kula dashi kinji humairat tace to sukai sallama ta kashe wayan.. Maman shakur [14/10 10:15 AM] Aishat muh’d: 112RAYUWAR HUMAIRAT Gabaki daya islam yadawo sukuku dashi bukatar mace kawai yake,ya rasa natsuwarshi,itadai humairat kawai ta mishi girki masu dadi shine abunda kadai take mishi ko hanunta bata bari yataba… **************-********** Yau jumma’a daga juma’a yadawo gida saboda yanda yaji cikinshi na juyawa direct dakin humairat ya wuce yaga batanan amma ga kayan data cire akan gado ko wanka take kayanshi yacire yashiga bayin yaga bata wurin nemanta yadingayi bata cikin gida…swimming pool dinsu yaje yaganta daga ita sai dan pant da bra tana ta swimming abunta, daure fuska yayi kaman zaki yace humairat arude tajuyo ta kalleshi baki da hankaline zaki fito ahaka kina swimming jikinta rawa yake tace yaya wlh naga mai gadin sun tafi masallaci juma’a ne,tataho zata fito yace karki sake ki fito ahaka bari nadauko miji hijabi ,yakawo hijabi yabata tasa dukda haka jikinta narawa yanda taga yabata rai janta yayi tana ganin sun doshi dakinshi tafara turjewa daukanta yayi bai direta ko inaba sai kan gado yacire mata hijabin yafara kissing dinta tako ina yana shafa boobs humairat kuka take sosai da kyar ya iya kallonta da idonshi dasuka kankance sukai jaa,murya chan kasa yace humairat kin tsaneni ko???bazaki taimaki yayankiba??banda kowa sai ke humairat inhar banyi yau ba hala namutu dan ban iya neman mataba,batace mishi komiba share mata hawaye yayi yace dena kuka banason nazamo mai saki kuka princess, ya share mata hawayen ya mike da kyar yana rike da maranshi yayi hanyar fita daga dakin jiyayi an rumgumeshi tabaya yaya islam i luv u,i luv u soo much,i cant bear to see ur suffer or hurt,if it’s me u want den take me,nabaka kaina yayana mijina,abin alfaharina,sanyi idanuna,abin kaunana,mai cetona. yaya islam juyowa yayi suka rumgume juna sosai yadago kanta yakai mata kiss ta maida mishi da martani nanfa ta birkitashi yafara mata wasu abubuwa dake tada hankalin mace, jikinta yafara rawa sosai wani ihu tasaki tana yaya islam kasakeni mugu kawai azzalumi,cizo yakushi,rankwasi,duka,chakulkuli duka tayi amma baisan tanayiba….. Maman shakur [14/10 11:03 AM] Aishat muh’d: 114RAYUWAR HUMAIRAT Bayan wata 5 da haihuwan yan biyu.. habiba ma ta haiho yarinyarta mace mai kama da babanta khalil murna anyi suna anyi shagali yarinya tace sunan Aishat humairat yayinda anty Aishat wanda suke kira yanzu da MAMAN SHAKUR ta taka rawar gani a sunan itace mama kuma yaya gamai jego ranan habiba tai kuka ta rumgume maman shakur tace i luv u my anty…… Bayan wata 6 da haihuwar aishat humairat….humairat ta sullubo yan 4 ta duka maza kyawawa Allahu akbar ranan idan kunga yanda islam yake kuka saikunji tausayinshi kukan farin cikine Allah yaga zuciyanshi yanason yara shine yabashi 4 atake…hakane dama Allah yace idan kuka godemin zan kara muku…yarasa danshi nafarko usman yay imani ya godema Allah gashinan yanzu Allah yabashi 4 atake.. Itako humairat kuka wiwi wai wlh bazata iya rainon yara 4 ba aisai su katsa mata nono kujimin humairat da shirme bayan suna yara sukaci sunan..USMAN(Abba),USAMA(dad),UMAR(babansu anty amarya da khalil),UVRAJ….yaran kyawawa son kuwa kin wanda yarasa……soyayya suke kaman ba gobe dahaka ni MAMAN SHAKUR nake cemuku BISSALAM ina mai addu’a Allah ya tabbatar da farin ciki a rayuwar kawata,bestyna HUMAIRAT…..inakuma addu’a Allah ya tabbatar da farin cikin a rayuwar kanwata HABIBA… Na sadaukar ma kawata besty na humairat wanan littfin… Godiya ga groups dina.. NOVEL WORLD MENENE AURE HAUSA NOVEL WRITES GROUP. i appreciate all ur supports may Allah reward u all,and may Allah may it easy for each and everyone of us… Taku akullum Aishat Muhammad (maman shakur ). I luv u all my fans GARGADI:akwai wanda suke juyamin novel to english,so anan inaso nace duk wanda ya juyamin novel to english kokuma yajuyamin novel in anyway without my permission ban hafe mishi ba kuma ALLAH YA ISA!!! [14/10 11:05 AM] Aishat muh’d: 113RAYUWAR HUMAIRAT Islam bai kyale humairat ba sai lokacin mangariba,humairat tasha kuka kaman ta mutu dama haka aure yake da wahala??shiko islam murna yake sosai yadinga shimata albarka . yaje ya gasa mata jiki yakira likita yadubata saida yabata magani tasha sanan yay wanka yatafi masallaci..daya dawo yakawo mata abinci takarashi sai uban shagwaba takemai abu kadan kuka ko yatsanta yataba tahau kuka tana tabe baki yaya zafi,har saida abun yabashi dariya ya kwaikwayi maganan datakeyi yace princess ittakullah har hannu ma namiki zafi menaima hanun??ba chan wurin bane nama abuba,rufe idonta tayi tana wani yarfe hanun ni wlh kadena konai kuka, yay dariya yace to princess nadena rungumeshi tayi yana shafa bayanta ahanakali har bacci yay gaba da ita, Godiya yayma Allah dayabashi mata wanda ta kare mutuncinta gata da tarin ni’ima….haka yadinga kula da ita kirikiri tadaina tafiya wai sai dai yagoyata kokuma yay mata jaki jaki(kaman zaiyi rarrafe sai tahau bayan yadinga rarrafe taba bayanshi)..ai yaji jiki amma ya zaiyi shiyayi abun…bayan kwana biyu ta warke yace zai kara tadinga kuku wai dazafi da sidin goshi tabarshi yayi taji zafin amma bakaman na ranan farko ba… Rayuwa suke mai tsafta,amana ,girmama juna,tare da tsan tsan soyayya…humairat na kula da islam batason abunda zai bata mishi rai…islam na kula da humairat ko kadan baayason abunda zai bata mata rai…yana son matarshi sosai… Khalil da habiba ma na zaman lpy sunason junansu sosai.. Yayinda anty Aishat haihuwa yau ko gobe cikin katoton gaske….. ***********ayaune dad yakira islam da sassafe anty Aishat ta haihu twins yan biyu yanata murna,dad harda hawaye yau shine Allah yamishi kautan yan biyu…islam ya shiga daki yasami humairat nasa kaya yace madam inada good news amma saikin bari nakarayi tai rau rau da ido haba yaya yanzunanfa kagama, yace to ya zanyi bana koshi dake nacika sonki dayawa hakanan ya lallabata yakarayi yace anty Aishat ta haifi yan biyu, wani ihu tayi tayi tsalle, ya daure fuska me haka bakisan akwai ajiyata ajikinkiba?dariya tayi tace au namanta amma ai bazaiyi komiba tunda karami ne just 1 month, yace yarinya ko ki kulanmin da baby ko na c e bazakije sunaba tayi ihu ta rumgumeshi am sorry my luv zan kula dashshakur omise i promise i promise..yaja hancinta oya zomuje musaima babyn mu kaya ta zaro ido tun yanzu yaya:oops: yace mujeni madan surutu ..suje suna anyi suna an kashe kudi yaran sunci sunan,SHAKUR,da,SHUKRAH yaran kyawawa kaman baturai farin mamansu.. humairat sai murna take tayi kanni…. Maman shakur Advertisements Post navigation [ad_2]