SAMARIN SHAHO Complete Hausa Novel

Haka kawai take jin ta fada masaa tana da ciki kaawai sabida yayi saurin amincewa su bar gidan ko zasu huta
Amma shigar su bathrum yadda yaga tits din ta suna dangling gashi sun tsaya chur suna perking sama dakansu,gani yake shes not satisfied yet
Hakan Ya sa ya dada azzaza shawa’ar sa daga wasa sai da ya dada lalata ta sosai ta yadda sai da gajiya ya nuna idanun ta..
Yazeed har ya shigo tsakr room din na bakin door ya dade da rike zuciyar sa dake shirin fitar da aman wuta ba karamin kishi yake ji ba,gashi wannan karon har da labe yayi yaga me suke aikatawa abayan gidan..
Karar shower ya dada sa shi comfortable
Gashi Bayin baida wani fadi sosai
He just want to know But He cant take it off his eyes and ears .
duk abunda yake so ne yaga ake yi mata
“every woman wil like to be once in while treated by a sexy and manical strenght.
Gani yake shikadai ya iya murda mace,
Abun ya shige sa sosai da yadda mahfud yake azalzalan jikin ta anya kuwa sarahn zata sauya tunanin akan sa?
Shin dama haka mahfud yake pampering sexual life dinsa da ita akullum ko na yau ne kawai?
….cikin tsananin damuwa ya furta aransa ..”Na shiga uka na lalace ..
Hakan ya sa ya shiga damuwa tun kafin su ma karasa ya fice ya dauki motar sa ya bar gidan don ya samu nitsuwa.
Koda wasa baya son hakan ya sake faruwa tsakanin su muddin yana raye yana so yau ya zamto rana na karshe da zaiga wani namji ajikin sarahn hakan
Sai ya dau abun aransa kamar amanan sa ake ci
don haka yau din nan zai yi duk abunda zaiyi yaga komai ya zo karshe.
Koda mahfud ya dawo da ita cikin dakin tayi laushi sai lumshe idanu take agajiye..
Yasan ya biya bashin da ake binsa yau kam cikin kula ya ajiye ta akan gado yana shafa fuskan ta cike da so da kauna…
Itako jijign ya sa ta jin kasala bacii kawai take so tayi ..haka ta daure tana so zata fada masa zancen cikin ya tsare ta da ceewa aha tayi bacci tukunna zaije ya duba yazeed sabida ya dade anan yasan zai neme sa anjima idan suka shigo zaiji duk abunda zata fada
Gyada masa kai tayi a hankali ya furta..i love you.. itama ta amsa masa da i love you..sannan ya fice
Bayan shigowar sa baiga yazeed din ba sai ya bari ko yana dakin mum ne
Amma basu saba tafiya daya bayan daya ba tare dama suke fitowa kowani rana.
Cikin sauri ya kimtsa kansa don ya taho ya same su
Yana saukowa suka ci karo da mum din inda ya rusuna ya gashe ta..cike da mamaki yake tambayr ta ina yazeed din he tots suna taree?
Itama sai ta dan ja tace kamar yafa ina yazeed? Ba tare kuke adakin ba ai naga baku fito bane har takwas ya wuce shine nace bari ni na biyo ku.
Yace, ah a..mum dama ni nadan fita yanzu na dawo kuma ban gansa ba i tot wajenki yaje..
Tace what? Kana nufin yazeed ya fita agidann
Batare da kowa ya sani ba a yanayin jikin nasa ?
Lokaci guda ta haura masa da masifa ta daga hankalin ta.. tace kai kuma kana ina ne zaka barsa shikadai?kasan yazeed kuwa ba abunda yake tunani a duniyar nan sai kashe kansa?Wato kabarsa ya aikata hakan kenan ko mahfud..
Abun sai ya dame sa ya dan matso kusa zai mata bayani ta dan ja da baya
Tace”habawa mahfud inaa zakaje kabar sa ..ta dan hade rai ta ja baya
Cikin sanyin murya yace mum pls calm down,ba amfanin Daga hankalin ki am sure baiyi nisa ba abunda zai same sa hala ma wani abu ya fitar da shi…dama sarah ne bata jin dadi shine naje na duba ta..
Tayi masa shiru Wayar ta take sake latsawa tana kiran yazeed din baiya dagawa
A hatsale tace ohhhhhh..
Ka kauta ai..
Gashi yanzu dana baya daukar waya sai kaje ka cigaba da kula da matar ka..
Har voice dinta na cracking tace “Ni dama na dade da lura matar ka tafiini power yanzu akanka
Wai ba daman na saka abu kayi min dai dai sai abunda tace maka kayi..
Shikenan ai gashi dana zaije ya kashe kansa sai kusa ruwa akasa kusha
Zai yi magana sai sarah ta amsa daga sama alaman surutun su ya dago ta ..tace pls mum kar kice hakan kema fa kinsan kullum mahfud yana tare da shi bai taba barin sa ba,kuma na rana daya kam bazai sa yazeed ya kashe kansa ba
Ta juyo tare da sauke mata harara tace ” pls shut up,ni bana bujatr ki fada min waye mahfud sabida nina rainesa kar ki kuma saka min baki da shi nake magana…kinji na gaya miki
Yace,mum dan Allah 6a isa haka ki kwntar da hankalin ki haka maganan nan ya kare zanje na duba sa yanzu..
“Ya juya zai fita ..dan karamin tsaki sarah ta ja
Ta dauke kanta
Ayayin da hjy billy take faman bambamin ya bar mata danta akan mace sosai ta zage tana masa surutu da ba gaira ba dalili..
Mahfud sam baijin dadin hakan da take fada amma yayi kokarin daga haka aransa da damuwar ne kawai yasata fusata
Ko isa bakin kofar baiyi ba saiga yazeed ya shigo
Da sauri ta tare sa tana cewa alhamdullhi yazeed ina kafito lpyar ko?
Meyasa bazaka fada zaka fita ba ina ma kaje tukuna,baka jin dadin ko,
Zo nan ni zan kula da kai tunda anan gidan wata mace tafi ni daraja..
Mahfud zaiyi magana yazeed ya tsare sa da ido kamar ba abunda ke damun sa yace mum pls…im fine meyassa kike daga hankalin ki ne?
Mahfud has done nothing wrong yaune fa kawai ya fice ya barni..
Pls dont say that kema kinsn ya damu dani sosai..
Hankalin ta ya tashi musamman ma da babu abunda tasa ranta yanzu illah tunanin yadda yazeed din zainaji da duk abubuwan dayake faruwa agidan
Haka kawai ta qudira aranta cewa danta na azabtuwa da presence dinsu duka biyu
Tasan kuma lallai sai an masa wani abu zai sa shi ya fice agidan so komai na haushi ya soma bata game da sarah da mahfud.
Ita kuwa sarahn bakaramin haushin abun yau taji ba
Wannan wani irin rashin adalci ne wannan matar take nunaawa mahfud..he left his life for her amma wai yau na rana daya tana daga masa hankali..
Ko da mahfud din ya dan saukake murya yana gaya mata a dan tinanin hakan…yana dan bata hakuri sai take basarwa cike da borin kunya
Sarah kuwa Ganin abun nasu zai shake ta ta haura sama
Tana zama saiga kirar anty warda charaf ta dauka dama Allah Allah take ta samu wanda zata yi sharing abunda ke damun ta da shi burin ta yanzu baifi su bar gidan ba.
Anan suka fara gaisawa da hira da antyn har ta soma kawo mata maganan matslar data ke fuskan ta anan
Daga palour borin kunyar ya hana hajiya bilky accepting mistakes din ta na haura masa datayi haka ta barsu anan
Sai yazeed ya ce shi zai bi bayan ta mahfud din kar ya damu.
Anan suka raba hanya
Tsaye ya same ta tana hushi ya zo daf ya juyi da ita ya dan fada jikin ta yana sauke ajiyan zuciya
Ta dago sa cike da damuwa tace yazeed nasan ba haka kawai ka bar gidan na ba sun maka wani abu ko?
Wannan jahilar yarinyar ta maka wani abu ko…
Na rasa gane me take ji da shi irin ita ga maza har biyu suna hauhawa akan Ta har da min rashin kunya ko?
What really happen meya faru zaka fita bazaka gaya min ba..
Yayi murmushi ya jawo ta suka zauna..
Ajiyan zuciya yayi yace mumy pls relax
Kawai na dan fita ne domin na yi tunani once and for all
So nake na kare komai yau kowa ma ya huta..
Zatayi magana ya tsayat da ita da cewa
But mum Ki rika sassauatawa mahfud wallhy bana son kina masa hakan hes tryng his best..
Yau fa kusan sati kenan ina wasa da hankalin sa
Akan ta…nasan don kin damu ne amma baki kaini son naga komai ya wuce mana ba.