INTEESAR 3

Aliyu bae sake ce mata komai ba sae gudun
bala’in da ya dinga yi kmr xae tashi sama,
hankalinta yyi mugun tashi ta ma rasa mae
xata ce masa don tsoro, ta dake daga
karshe da kyar Muryarta na rawa tace “wae
ni ya Aliyu ina xa ka kai ni ne don Allah,” ya
taka brake yyi arkin da sauri yana kallonta
cikin tsawa yace “kika ce me?” ta tsorata
ssae ta sunkuyar da kanta bata ce komai ba,
yyi mata wani mugun kallo yace “sayar da
ke xanje nayi,” bata dago kai ba bare tace
masa komai yyi kwafa ya ja motar suka bar
wajen, lkci daya hankalinta ya kwanta
ganinsu da tayi anguwansu, yana gama
parkin kuwa ta bude kofa xata fita da sauri
yyi hanxarin fixgota yana hararta yace “kin
dae ji me na ce maki, kuma wnn hawayen
bana son ganinsa a fuskarki” ta fixge
hannunta ta fice da sauri daga motar snn ta
watsa masa harara hade da jan tsaki tace
“ban ji ba,” tana fadin hka tayi cikin gidan
da gudu ya bita da sauri, tana isa gate cikin
rashin sa’a tayi tuntube tayi gaba xata fadi
yyi saurin rikota ta fado kansa, ta marairaice
fuska a tsorace tace “don Allah kayi hkuri ba
da kai nake ba,” bae ce mata komai ba ya
shiga janta kmr wata dabba tana biye da shi
a baya har suka iso falon Abba, sae a snn ya
juya yana kallonta fuskarsaa murtuke yace
“Allah ya baki sa’a ki ki yin abinda nace
maki, wllh sae na kusan sumar dake a gida
yau,” bata ce komai ba ya ja ta suka shiga
cikin falon, Abba na xaune remote a
hannunsa yana canxa tasha, Aliyu kadae ne
yyi karfin halin yin sallama ita kam inteesar
kasa wa tayi ji tayi hka kawae gabanta na
faduwa, ta xauna Aliyu ya xauna gefenta
snn ya gaida Abban nasa ba tare da ya
kallesa ba, Abba ya amsa bbu yabo bbu
fallasa snn ya kalli Inteesar da ta kirkiro
murmushi tana gaishesa ya amsa da
fara’arsa yana tambayarta ya gidan, ta
sunkuyar da kai tace lfya lau Abba, murya
can kasa Aliyu yace “ga ta nn Abba na kawo
ta,” ko kallonsa Abba bae yi ba ya fara
magana kmr hka “tambayace kawae xan
maki Fateemah, amma gskya kawae nake
son ki gaya min kar kiyi min karya ban san
ki dakarya ba,” tayi shiru gabanta na
faduwa tana kalln Abban, ya dan dau lkci
snn yace “wae da amincewarki Aliyu xae
kara aure?” ji tayi komai nata ya tsaya ta
kasa dago kai bare ayi expectn amsa daga
gare ta, nn da nn taji hawaye na neman cika
mata ido, Aliyu ya kamo hannunta ya hade
da nasa a boye, ta gane abinda yake nufi,
suka ji muryan Abba na cewa “magana nake
fateema kin yi shiru, sharri yyi maki ko?” da
ganin Abba kasan ransa a bace yake, da
kyar ta iya bude baki ba tare da ta kalli
Abban ba tace “eh hka ne Abba da sanina,”
Abba ya girgixa kai yace “karya kike,” tayi
kkrin boye hawayenta tace “da gske Abba
na sani ni ce nace yyi,” Abba yyi shiru yana
kallonsu gaba daya daga bisanni yace “to yyi
yau, baxan hanaka kara aure ba Aliyu kuma
ni kam bbu abinda xan ce maka da ya wuce
Allah ya taimaka, snn abu na karshe da nake
son na gaya maka shine ka tabbatar kafin
kayi auren naka ‘ya ta ta fara karatu tayi
settle dwn idan ba hka ba wllh sae na
wargaxa komai, ka tashi ka ban wuri” bbu
ko dar bare damuwa Aliyu ya mike yace
“ngd Abba,” ya sace kallonta, ita ma kallonsa
take hawaye cike idonta da ganinta ta shiga
wani yanayi da baxa a iya fassarawa ba ya
galla mata harara snn ya fice, Abba yyi
shiruyana kallonta snn a hankali ya fara
magana”kiyi Hkuri fateema, nayi dana sanin
hadaki daAliyu da nayi, kuma ni ban isa
hana shi kara aure ba, snn baxan ce kar ki
bi mijinki ba amma idan har kin ga baxa ki
iya xama gidan ba bayan auren nasa ni nn
nace ki tattaro ki dawo gida,” kai kawae
take gyada ma Abba tana hawaye yyi mata
nasiha ssae yana kwantar mata da hankali
daga karshe yace ta tashi tashiga cikin gida
amma kar ta ce da inna komai tukun, ta
mike jikinta a mace tayi masa gdya snn ta
fita falon tayi bangaren inna tana kuka ssae,
tsaye ta gansa alamar ita yake jira, yana
ganin tayi bangaren inna ya daka mata
tsawayace “c’mon gida xa mu wuce ina kike
tunanin xa ki,” ko kallonsa bata yi ba ta saka
gudu tayi sashin inna ya bi ta shima da
sauri, Kursum da ta fito daga gun inna knn
ta bi su da kallo baki bude, saura kiris ya
kamata ta afka falon inna tana mayar da
numfashi ta fasa ihu tare da xubewa
tsakiyar falon, inna dake daki ta fito da
gudu tana salati tace “me ya faru?? Daga ina
hka?” shi ko ya fixgota a fusace ya shake ta
hade da hada ta da bango yana huci yace
“don ubanki ina wasa da ke ne?” inna tayo
waje da ido snn tayi waje da gudu ta saki
kuka cikin daga murya tace “jama’a yau
naga ikon Allah xae kasheta gabana, Bukar
Bukar ka taho kaga abinda dan ka ke shirin
yi da daddaren nn”
.
Haisam ya karaso da sauri yana kallon inna
yace “me ya faru inna,” tana kuka wiwi tace
“wllh Haisam ina daki na je ajiye kayan da
kursum ta gama goge min naji ihu kmr xa a
xaga falona, fitowar da xanyi wae sae ganin
Aliyu nayi shake da Inteesar yana duka yana
buga ta da bango, duk yyi mata kaca kaca
ko motsin kirki wllh bata yi yanxu ban san
ya ake ciki ba ka taimaka ka kira mun Bukar
don Allah,” tana kai wa nn ta fashe da wani
kukan har da durkushewa kasa, Haisam ya
girgixa kai ya shiga falon innar da sauri dai
dai bakin kofa ya hadu da Aliyun rike da
hannun inteesar yana janta tana kuka tana
cewa “wllh ka kyaleni bbu inda xa ni,” ya
buge mata baki Haisam yace “wae kai wani
irin mutum ne Aliyu 4 heaven sake” Aliyu ya
watsa masa wani mugun kallo yace “da’alla
can get out malam kar na buge ka,” inna
tayi cikin gida da gudu tana rusa kuka lkci
daya tana kwala ma Abba kira, da sauri Aliyu
ya ja inteesar suka fice daga gidan tana
nonnokewa ya bude mota ya jefata ciki snn
ya shige motar ya tada ta, dae dae nn inna
ta fito kofar gidan Abba na biye da ita a
baya tace “maxa bi shi Bukar ya tada
motar,” Abba ya girgixa kai cike da takaici
yace “kina ma Allah da annabi ki daina daga
min hankali a gidan nn baaba wnn wani irin
bala’i ne,” bae jira mai xata ce ba ya koma
cikin gidan ransa a bace. Suna isa gida Aliyu
yyi parkin ya bude motar ya fito yana kallnta
har lkcin bata daina kuka da take ba ta hade
kai da gwiwa, cikin tsawa yace “ko sae na
jefar dake waje,” taki dago kai bare ta tanka
masa, ya fixgota ta fasa masa ihu tana cewa
“wllh baxan shiga gidan nn ba ka mayar
dani gida,” cak ya dauketa ya rufe motarsa
tana dukansa bae damu da hkn ba ya shiga
gida da ita ya haura sama ya bude dakinsa,
nn da nn ta saita kanta cikin muryar kuka
tace “ni ka ajiye ni,” bae kulata ba ya isa kan
gado ya kwantar da ita ta mike da sauri ya
turata da karfi ta fada kan gadon snn ya
fada kanta, nn da nn ta hadiye kukan da
take xuciyarta na bugawa a hankali tace
“kayi hkuri ya Aliyu na daina kukan” ya dago
yana kallonta da ganinta kasan a tsorace
take, ta fara kkrin sauka daga kan gadon ya
rikota yace “bbu inda xaki yau nn xaki
kwana,” kanta ce komai ya kashe wutan
dakin, ta fasa masa ihu ya buge mata baki
da karfi, ba karamin wahala ya bata ba, don
duk sae da ya jagwalgwalata, ganin irin
kukan da take da kuma yanda jikinta ke bari
duk da bae ma kai ga yi mata komai ba yasa
ya kyaleta tare da cewa “ki rufe min baki kar
na baki mamaki,” ba shiri ta hadiye kukan
jikinta na rawa don duk ya tsorata ta, ya
rungumota ssae, snn ya dauki wayarsa yyi
dialin nmbr safeenah, kmr jira take yana
ringin kuwa ta daga, murya can kasa yace