HAUSA NOVELTAURA BIYU Complete Hausa Novel

TAURA BIYU Complete Hausa Novel

 

Washe da asuba cikin ‘dakinsa yayi sallarsa Yakoma ya kwanta gari na waye saiga mum da Bible ‘dinta tafara jero Masa adduointa yanaji ya lafe kamar maiyin bacci sbd jiyake kaman tana watsa Masa ruwan zafi a kunnuwa.

Tana gamawa ta tadashi tareda kallonsa cikin kulawa tace yatashi ya shirya lokacin zuwa makaranta nayi.

Lumshe fararen lazy eyes ‘dinsa yayi yanajin tsananin buqatar son ganin ayshah ya sauko daga gadon ahankali tareda miqewa ya fa’da toilet.

Duk iya zagayen dazaiyi yayi a makaranta da anguwar Amma baiga ko alamar ganinta ba haka ya lalla6a Yakoma gida a wahalce zuciyarsa ba da’di.

Itama dai Kam sukuku ta wuni ba wata walwala gashi ko maganar zuwa makaranta ba Wanda yayi Mata.

Abu kamar wasa saigasu har tsawon sati Basu ga junaba ita Sam anhata fita yanzu shikuma Yayi yawon yayi neman Amma Babu alamarta.

 

Sati na biyu kenan da yanxu Kuma zuwa lokacin daga shi har ita kowa danginsa sun gano Yana cikin damuwa ita tayi wata irin Rama shikuma rigis ya kwanta ciwo.

Zaune take tana kallon yanda su husna ke Shirin fita zuwa gidan anty Amina a sanyaye ta bu’de baki tace,

Wai sauri da ‘dokin me kukeyi na zuwa gida musamman make husna.

Asma’u dake saka hijab tace,

Fa’da Mata zamuyi tazo taga kayan lefen da ya Umar ya ha’da miki.

Duk da batada wani kuzari a jikinta batasan sanda ta tashi zaune ba ta kalli asma’un da kyar tana ha’diye yawu tace,

Lefen me?

Kallon rainin wayo asma’un ta jefeta dashi kafin tace,

Na aurenku Wanda za’ayi Nanda sati biyu.

Hawayen datake dannewa ne suka 6alle Mata tayi saurin juya musu baya kuka na qwace Mata.

Binta da kallo sukayi basuce Kuma cemata komaiba suka fice.

Bayan gadonsu tashige tafara rero kuka cikin tashin hankali tareda rashin sanin abinyi.

Kamar daga sama saiga nuratu tashigo ‘dakin tana ganin halinda take ciki ta qaraso gurinta da sauri tana kallon yanda idanuwanta sukai mugun kumburi.

Kasa tambayarta dalilin kukan tayi cikin sanyin murya tace,

Anty ayshah ummi ce tace nazo nace Miki ki shirya mutafi gidan anty Amina muma sbd duk yau zasuso ganin kayan aurenki gwara ki ‘dan fita.

Kallon nuratu tayi da jajayen idanuwanta kamar zatace Bata son fita Koda tsakar gidan ne saita tuna tana tsananin buqatar ganinsa Dan sanin abinyi.

Wanke fuskarta tayi tareda canxa hijab tafito..

Gidan nasu Ashe tuni yafara cika da ‘yan uwansu dake garin Sai murna da farin ciki suke.

Kanta a sunkuye tayita gaidasu harsuka fito gidan.

Tunda suka fito take tunanin hanyarda zatabi tagansa suyi magana.

Daf dazasu Isa unguwarsu anty amina kamar daga sama saita hango Davina sun fito wani qaton mall itada mum da Finn..

Rarraba idanu tahauyi kozata gansa Amma Bata gansa ba.

Dakatarda Mai napep ‘din dasuke ciki tayi tareda cewa yabi bayan motarsu mum ‘din.

A gate suka tsaya tareda miqawa Mai gadi ledojin dasuka siyo suka Kuma barin layin gurin batareda sun shiga gidaba.

Fitowa napep tayi ta matso kusada maigadi dake qoqarin shiga ciki yakai saqon ta qaraso da ‘dan sauri tace,

Please is Deen inside…. sorry I mean Nik.

Kallonta up and down yayi Yana mamakin dagon hijabinta dake Jan qasa Amma wai nik take nema.

Yes,,,yace Mata Yana jiran Mai zata Kuma cewa tace,

Please I wanna see him… I’m his school mate.

‘dan nazari yayi Amma gudun laifi gurin oga Nik ‘din saiya ce tashigo yakaita.

Matsawa tayi jikin napep ‘din ta kalli nuratu dake kallon ikon Allah tace,

Nuratu kije gidan anty zainab karkije gidan anty amina zan same acan Zan fa’dawa wata qawatane maganar aurena Dan taje.

Badan ta yardaba ta ‘daga kai sukabar gurin da Mai napep itakuma da sauri tabi bayan Mai gadin Dan tasamu tayi magana da wuri ta fito kafin su mum su dawo.

Qaton qyataccen palon gidan yashiga da ita tareda nuna Mata kujera ya qwalawa Deborah Mai aikin gidan Kira ta fito da sauri ya miqa Mata ledojin hannunsa tareda cemata taje sama tafadawa Nik yanada baquwa.

Kallon ayshah tayi cikeda mamakin ganin Mai hijab a gidansu.

Sama ta hau tayita knocking can qasan maqoshi yace,

What?

Murya na rawa tace,

Sir one lady is here to see you.

Tsaki yasaki sbd baita6a kawowa arai ayshah zata iya zuwa gidanba yanxu.

Korota yayi ta sauko takalli ayshan tace yace bayason adamesa.

Kallon Deborah ayshah tayi idonta na cikowa da hawaye tace,

Please go and tell him it’s ayshah.

Kamar bazata komaba saita koma ai tana ta6a qofar ya daka Mata wata gigitacciyar tsawa a rikice ta juyo saitaga ayshan bayanta.

Tura qofar ‘dakin ayshah tayi tashiga ya Ciro kansa a fusace zai fara zuba masifa idanuwansa suka sauka cikin nata baisan sanda ya zaburo da qarfi ba yayo gurinta yayi Mata wata kyakkyawar runguma itama sake shigewa jikinsa tayi tana qara qanqamesa.

Deborah na ganin haka tayi saurin barin gurin zuciyarta na mamakin ayshan.

Sun Jima ahaka kafin ya jata suka zauna bakin gado ya riqo hannuwanta Yana kallon face ‘dinta a kasalance yace,

I missed you so badly my love.. please don’t ignore me like this again.

Kasa magana tayi ta lafe cikin jikinsa tanajin nutsuwa na da farin ciki na shigarta na ganinsa.

‘dagowa yayi ya kalli face ‘dinta Yana shafowa yace,

You look so pale my love..

Fuskarsa ta kalla tace,

You don’t look good too.

Matsoda fuskarta yayi kusada tasa Yana kallon cikin idonta yace,

What do you expect to see my love,,,,I’m nothing without you ayeeshah.,
I can’t imagine my life without you in it…

Sake shigewa jikinsa tayi hawaye na taruwa cikin idanuwanta na tausayin kansu Dan ko ita tasan Rashi agunta babban qalubalene ga rayuwarta.

‘dago fuskarta yayi cikin kulawa yace,

My love is everything ok?… I mean you here..

Gabanta ne ya Fadi da abinda zata fa’da Masa ta zame jikinta tareda miqewa tsaye kanta a qasa tace,

Deen…Sai kuma tayi shiru.

Miqewa yayi ya Kuma kamota ya zaunar da ita kan cinyarsa tareda zare dogon hijabinta ya aje ya kalleta da kyau yaga ta qara wani irin fresh fatarta Sai glowing take Sai ‘yar ramar datayi..

shafo wuyanta yayi har zuwa qirjinta ta riqe hannunsa ya kalleta da lazy eyes ‘dinsa tareda kallon red lips ‘dinta Yana Kai bakinsa kansu.

Kissing dinta yake cikin tsananin buqatarta..
Rigarta ya zame yana Kai hannunsa kan qirjinta yayi saurin zare bakinsa anata yakallesu sbd cikar dayaji sun qara da laushi.

Rintse idanuwa tayi cikin kunya yasaki murmushi tareda kwantarda ita a gadon yabita.

Saida komai ya lafa ya ‘dauketa yakaita toilet sukayo wanka suka fito tana gyara zaman hijab ‘dinta tace,

Deen there’s a problem..

Saurin aje turaren dayake fesawa yayi ya riqota yace,

What is it my love.

Idonta na kawo ruwa tace,

It’s about the wedding they’ve fixed for me and ya Umar,, the preparation for the wedding has started.

Jikinsa taga ya’dau rawa idanuwansa na canxa launi ya kalleta cikeda baqin ciki da takaicin zancen yace,

I’m sorry my love but I can’t hide this anymore I will go and talk to them right away.

Riqosa tayi tana hawaye tace,

Deen please don’t go let’s find a solution first this is not gonna work.

Zama yayi tareda rintse idanuwansa Yana karanto adduar da shaikh ya koya Masa ta idan Rai ya 6aci.

Saida ya share kusan minti goma ahaka kafin yaji zuciyarsa ta rage quna suka fito Yana riqeda hannunta suka shiga mota sukabar gidan.

Shopping yakaita Amma Sam taqi yarda ta fita motar dole yashiga yayo Mata siyayya yakaita gidan anty zainab.
daqyar ya iya rabuwa da ita tashiga shikuma ya wuce.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button