HAUSA NOVELTAURA BIYU Complete Hausa Novel

TAURA BIYU Complete Hausa Novel

Bu’de qofa yayi yafito riqeda mahmud ya zagayo ya bu’de Mata qofar ta fito tun anan jikinta yayi mugun sanyi sbd ganin baiwa da ‘daukakar da Allah yayiwa ‘danta ta hanyar musulunci.

Tundaga nesa Khadija ta hango mum ‘din da gudu ta fito ta rungume mahaifiyarta tareda sakin kuka ahankali sbd tana tsananin tausayin kanta da mum ‘dinsu sbd suna cikin tsananin ka’daicin rayuwa musamman yanxu da iyakacinta cikin daki ko gate Deen ya hanata kaiwa bare ta fita.

Lafiyayyen ‘dakin Khadija mum tasauka shikuwa muh’d palon Deen yaje ya zauna Yana cigaba da kiransa a waya sbd ko alamar siyama baiganiba bare tafadowa Deen ‘din.

Mahmud kuwa da gudu ya nufi bedroom ‘din daddynsa Yana kwala Kiran sunansa cikin farin ciki.

‘dago Kai yayi daqyar yana ganin Mahmud ‘din ya saki murmushin qarfin hali da farin cikin ganin ‘dansa ya tashi zaune ya rungumesa.

Assalamualaikum daddy””””yafada Yana tashi daga jikin daddyn nasa tareda miqa Masa ‘dan qaramin hannunsa.

Wa’alaikm Salam my boy’””””yafada Yana miqa Masa hannu kafin ya miqe tsaye ya fito dashi Palo Yana ganin muh’d a zaune ya qara sakin fuska tareda miqa Masa hannu suka gaisa ya zauna nan muh’d yafada Masa abinda ke faruwa.

Shiru yayi Yana maimaita innalillahi cikeda tausayin ‘dan uwansa sbd ya mutu bai samu arzikin musuluntaba.

Miqewa yayi suka fito suka nufi gurin mum ‘din muh’d kuwa noqewa yayi ya tafiyarsa sbd ko ganin Khadija ko ayshah baya son yayi.

Mum na ganinsa ta taso da sauri ta rungumesa tareda sakin kuka ahankali.

Bubbuga bayanta yariqa yi Yana cewa it’s ok mum, everything will be fine insha Allah.

Zaunar da ita yayi bakin gado tareda riqo hannayenta biyu yace,

Mum ayshah is here and….

Da sauri ta ‘dago ta kallesa yayi shiru taredayin qasa da Kai.

Murmushi tasaki tareda ‘dago fuskarsa tace,

I’m happy to hear that sweetheart,,
Your happiness is always my happiness, she won’t face anything from me I promise afterall she’s my sweet little Mahmud’s mother,,,and I’m really sorry for….

Girgixa Mata Kai yayi tareda cewa,

Mother’s don’t apologise to their children.

I love you my sweet boy.

I love you too mum.

Wayarsa ya fitar ya Danna Kiran siyama don ayi gaggawar shiryawa mum ‘din abinci.

Saidata Kusa katsewa ta ‘dauka a daqile tayi sallama,,
Shima a qasan maqoshi ya amsa tareda cewa tazo ta gaida mum yanzu a 6angaren Khadija.

Fuska ka ‘daure sosai kamar zatayi kuka cikin baqin ciki tace,

Another problem has arrived mitswww.

Abinda Bata saniba shine yaji abinda tafada ransa yayi mummunan 6aci Amma saiya qyale kawai.

Saidata share kusan rabin awa kafin ta iso tashigo fuska ba walwala ta gaida mum ‘din.

Baki mum tasaki ganin irin gaisuwar rainin wayo da siyamar tayi Mata Nan take ta ‘daure fuska zata yiwa siyamar kaca kaca saita tunoda tayi alqawarin Kama girmanta sbd Deen ‘din ta amsa tana qaqalo murmushi Amma cikin zuciyarta tsana da takaicin siyamar ne fal.

Qoqarin juyawa take cikin ‘daurewar fuska yace,

Prepare something for mum to eat yanxu.

Danne takaicinta tayi takallesa cikin Ido tace,

Inaga wannan ba aikina bane sbd banice da girki ba idan ka manta jiya agurin tsintacciyar matarka ka kwana.

Murmushi yasaki harsaida haqoransa suka ‘dan bayyana yace,

Yes you’re right na mantane you can leave Zan kirata ita tayi.

Haushinsa ne ya qara turnuqeta ta Fice cikin takaici kamar zata daki iska.

 

Daqyar ta tashi tayi wanka fuskarta duk a kumbure sbd kukan data kwanayi wannan karon doguwar rigace ajikinta Mara hannu ta jawo qaramar hula tasaka duk gashinta a waje sbd Bata kamasaba Kai tsaye ‘dakin Khadija ta nufa sbd number shanty takeso ta duba wayarta taga komai ya goge.

Dai dai kusan qofar Khadija Nan sukaci karo da siyama ta fito afusace.,

‘dauke Kai tayi zata wucewarta siyama tace,

I will never live peacefully with these three around,the great madam queen,the mental so called first wife and the stubborn son of great time mitswww…

Kasa qyaleta tayi ta kalleta a wulaqance tace,

And who are you calling mental?

You””””tafada Kai tsaye tana gyara tsayuwa.

Murmushi ayshah tasaki tareda kallonta up and down tace,

Do you know you’re completely crazy and foolish?

Qara hasala siyama tayi zuciyarta ta rufe ta ‘daga hannu zata sakarwa ayshar Mari taji anriqe hannunta ta baya.

Atared suka juyo Dan ganin waye dukkaninsu idanuwansu suka sauka kan mum.

Wurgar da hannun siyama tayi ta ‘daga nata hannun zata Mari siyamar ayshah da idanuwanta suka ka’da Nan take sbd ganin mum ‘din ta riqe hannun mum ‘din idanuwanta na bayyana tsantsar qiyayyarta da mum cikin ‘daga murya tace,

And who are you to interfere in this.?

A razane dukkaninsu suka kalli Ayshan sbd ba qaramin bazata zancenta yayi musuba.

‘daure fuska ta sakeyi tareda ‘dage gira ‘daya tace,

This is between me and her and I can fight for myself I don’t ask or need anyone’s interference coz I don’t tolerate crazy old ladies now…..

A matuqar zuciye ya ‘daga hannu zai Mari ayshar mum tayi saurin riqeshi tana girgixa Masa Kai idanuwanta na kawo ruwa sbd ta tabbatarda abinda tayiwa ayshar Dole ta fuskanci haka.

Cikin 6acin Rai ya kallesu fuska a ‘daure tareda daka musu tsawa yace su bar gurin.

Wani kallo ayshah ta watsa musu kafin tabar gurin tana cewa,

Dama me mutum ze tsayayi tunda masifa ta iso gidan.

Kasa kallon mum da jikinta yayi matuqar sanyi yayi yawuce part ‘dinsa direct zuciyarsa na quna dan kuwa mummunan mataki zai ‘dauka akansu duka indai akan mum ne.

Daf da zata shiga palonta taji anrungumeta ta baya da sauri ta juyo tana ganin Mahmud ‘dinta ta ‘daukesa da sauri tareda qanqamesa tana hawayen farin ciki koba komai ta yanke shawarar tafiya sbd har abada bazata iya Zama gida ‘daya da mum ba ‘dauke ‘danta zatayi ta tafiyarta inda bamai Kuma jinsu bare yagansu.

Ranar da ‘danta takwana cikin farin ciki da Jin ‘dadin data Jima batayiba.,
Shikansa mahmud yayi kewar mummynsa sosai shiyasa Sai lafe Mata yake Yan shagwa6a.

Acikin Daren ta ha’da kayanta tsaf asuba nayi tayi sallah ta fa’da wanka jiki na rawa.

Daga masallaci direct part ‘dinta ya nufo daf dazai shiga yaga fitowar wani qaton namiji da gudu riqeda rigarsa a hannu yayi bayan part ‘din nata..

Mummunar fa’duwa gabansa yayi kansa ya Sara harsaida wani mugun jiri ya ‘dibesa yayi saurin dafa bango.

What namiji cikin gidana?
Wani qarfi ne yazo Masa tareda 6acin Rai sa zafin zuciya yabi bayan mutumin Amma bai ganshiba gate yakoma da sauri yacewa securities karsu Bari kowa yafita Koda matansa ne kafin yadawo zuciyarsa na tafasa a zafafe ya banka qofar bedroom ‘dinta dai dai fitowarta wanka ‘daureda ‘dan wani munafikin towel dayayi Mata ka’dan danko hadewa bayayi sosai.

Fa’duwa gabanta yayi jikinta ya’dan fara rawa Amma tafara qoqarin dakewa Dan ita tunaninta yagano guduwar dazatayi.

Duk wani alamun rashin gaskiya ya bayyana a tattare da ita
Ya rintse idanuwansa cikin zafi da karyewar zuciya ya damqota tareda matseta ya jijjigata da qarfi yace,

Why,why ayshah?
Duk abinda kikayi baya da aurena is not enough saikin kawomin cikin gidana,,,

Cikeda mamaki da tsoro take kallonsa tana qoqarin kwacewa sbd zafin riqon dayayi Mata,.

Tureta yayi da qarfi harsaida ta fa’di har kanta ya bugu goshinta ya fashe a zafafe zuciya na tafasa yace,

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button