Y'AN UWANTAKA

Y’AN UWANTAKA NE KO SOYAYYA 5&6

🆓 🅿️5&6

Lumshe idanuwansa yyi yana matse y’an yatsun hannunsa gu d’aya”nidai kabani abuna pls”tafad’a tana hararar sa”na k’arfine ki kwata mana tunda kinada k’arfin”. yafad’a cikin husky voice”

sorry  yaya yusuf"murmushi yasaki me sauti"kafin yace".bazan fa bakiba my friend"harda wani yaya ko?

Kawai acikin wa’annan na yatsuna ki zab’a ko kuma muje kasuwa nasiyo miki irinsa…. yafad’a yana nuna mata zabban azurfarshi”ni wlh banaso nawa zaka bani”ta fad’a ashagwa be tana tura baki”tafad’a tana janye hannunta sbd ganin yak’i sakin hannun nasa balle ta zare…..,yusuf kuwa gaba d’aya neman nutsuwarsa yayi yarasa sbd yadda yakejin shagwab’ar tata ta haifar masa acikin zuciyarsa”

Jin motsin mik’ewarta tsaye yasakashi saurin bud’e idanuwansa dasukayi d’an jaa”

my friend!yakira sunanta"k'in tafiya tayi bata juyoba" amma bata kallesaba"

Sorry kinji?”gashi tunda fushi kikayi”

Jikinta asanyaye ta juyo suka had’a ido”d’auke idanuwanta tayi da sauri”tana murmushi tace”.nifa banyi wani fushiba broth”kaje kayi sallah kadawo kayi bud’a baki” befi 3 minit ba akira”

Tunda take mgn yakafe pink lips d’in ta da ido yana kallo yana hasaso wani abu azuciyarsa”

ganin tayi shiru yasakashi mik’ewa tsaye bece komaiba yafice dg parlourn”

maryam ta girgiza kanta ta wuce kitchen ta kwaso Duk wani abu data girka masa na bud’a baki”adining area ta shirya komai”

Kafin ta wuce d’akinta tashiga wanka”

Doguwar riga gown milk colour tasaka”bayan tayiwa jikinta wanka da turare”tasaka hijab iya gwiwa ta fito parlourn”

Yusuf na kwance kan 3seeter yana latsa waya”mama na zaune kan carpet tana lazimi”

girgiza kanta maryam tayi “sbd tasan muddin in ba ita tabashi komai ba, to bazaije yaciba”

Broth tashi muje kayi bud’a baki ko?”tafad’a tana kallonsa”

mama dai nata kallonsu da ido”har ranta yaran nata na burgeta”

tana kuma yin addua’ar Allah yasa abinda take zargi ba haka bane”sbd gudun abinda zaije yadawo”

Idan tana ganin yadda maryam ke bawa yusuf kulawa da lallab’asa “inma baka saniba saikace mijinta ne”

tashi kawai mama tayi tabar parlourn”tana jiyosu suna firansu har da dariya”

Bayan ta zuba masa komai ta tura masa agabansa”

Banganeba uk’uti?ke baza kiciba?

banajin yunwa broth”damuwata kaidai kaci ka k’oshi”

yanzun idan banfitoba haka zaka zauna da yunwa?”

D’aga mata kansa yyi beyi mgn ba yafara shan tea”

gsky karage miskilanci”yanzun Duk ranar dakayi aure haka zakayiwa matar miskilanci?”

murmushi yayi mai sauti yace”.ai inada mata tuni”hmmm!wasa kakeyi”ni ya’akayi bansantaba?

my friend kenan!kinsanta kina ganinta”kawai banaso asani ayanzun sai abin yakan kama insha Allah”

Amma ni ai tadabance agunka”shine hardani zaka b’oye mawa?”

Ajiye cup d’in tea d’in yayi yana kallon ta”yayi murmushi har beauty point d’in sa yalutsa”sbd ganin yadda ta had’a rai”

Uk’uti nah abin bafa na fad’a bane”matsayinki aguna yasaka nasanar miki yanzun”

Amma kibani time kad’an zan had’aku da ita ku gaisa”

gsky broth tayi sa’a koma wacece wannan budurwa taka”

to nima kwanan nan zanyi nawa saurayi……k’warewar dayayi yasaka ta k’in k’arasa zancenta”

Subahanallahi sannu! tafad’a tana kama hannun sa guda”

saurin janye hannunsa yayi ya gallah mata harara ya mik’e tsaye”

Babu Inda zakaje baka gama bud’a baki ba”kuma yada harara?”tafad’a ahankali “

Bece komaiba yaja kujera yazauna”sbd yasan halinta muddin be zaunaba idan tayi fushi dashi” saiya sha wuyar gaske kafin ta sakko”

farfesun kayan ciki data masa yafara ci ,sbd yamasa dad’i sosai”ita kuma tana latsa waya”

uk’uti nah aure kikeso ko?”yafad’a Ahankali yana tsareta da idanuwan sa”

d’ago kanta tayi tana kallon sa”kafin tace”.nida banida saurayi”

Kinadashi mana”bama saurayiba miji kike dashi”

Dariyar shirmen sa tayi”aganinta shirme ne, tace”.kanada abin dariya broth”

Zanyidai mijin anan gaba”kamata yyi asaka ranar aurenmu tare”

auren dai kikeso kenan?”nifa ba haka nake nufiba”

Duk masu cewa suna sonki babu wanda yamun acikinsu”bakisan halin mazan yanzun bane”

Yafad’a yana tab’e baki”amma broth akwai fa….ok akwai wanda kikeso ko?”

Ah ah ba haka bane”shiru yayi bece komaiba”sanin halinsa da indai suna irin wannan zancen yana saurin fushi”sai itama tayi shirun”

Bayan ya idar da cin abincin yana kallon ta yace”. alhmdllh na k’oshi”zanje nayo isha’i mekikeso?”

Babu komai broth”inada kud’i kifadamun komeye kikeso?”

Allah sarki nifa bana buk’atar komai”kai baka gajiya da kashe kud’i ko?”danace inason abu saikamun”

Idan banmiki ba wazan yimawa uk’utinah?”hakane broth !ina alfahari dakai”

murmushi yayi yace”.nima haka”ki kulamun da kanki”zanje nadawo”

Karka jima pls!ta fad’a Ahankali”meyasa bakya so najima? nida ma zance(tad’i) zantafi idan nadawo…..

babu komai kawai inaso muyi firane”amma tunda gun k’anwata zakaje shikenan”

Lallai ma yarinyar nan”antynki dai”murmushi maryam tayi tace abarshi a antyn tawa”

Amma dani da ita wakafi so?”tafad’a tana tsareshi da fararen idanuwanta”

Shima kallon nata yakeyi babu ko k’iftawa”murya can k’asa yace”.dg su mama da abba saike nafiso aduniya”

Dariya tayi tace”.nima haka”da gske uk’utinah?”eh mana amma nidai karkaje zancen yau kabari sai gobe”

meyasa?”to ba fira zamuyi ba”nifa wasa nake miki bantab’a zuwa zance ba”ina sonta ne kawai acikin zuciya”kuma har yanzun ban sanar mata ba”

Hmmm!sai yaushe kenan?”gsky koma wacece tayi sa’a kamarka santalelen saurayi da wasu mata me masifar son ace yasosu ita yakeso”

murmushi mai sauti yayi yace”.no uk’utinah zata iya yuyuwa ma tace”.bata sona”sbd ba kowa kake burge aduniya “

Ai kafi k’arfin mace duk wayewarta da ajinta tace bata sonka wlh”

Amma bani photo d’in ta nagani yaya take?ukuty banida pic nata”bayan pics naki babu pic d’in kowace mace awaya ta”

yanzun zan jiraka Allah yatsare”idan nadawo nasameki sashen hjy mana”dato ta amsa yafice dg parlourn….

*********************

Da dare misalin k’arfe 9:15 pm baba yagama cin abincin dare”

suna zaune a parlourn sa”yana lura da yanayin umma bakinta da mgn”

Amma baidai ce komai ba”yana kallon news atv”

Alh!umma takira sunansa”juyowa yayi suka had’a ido”

gsky Alh hak’uri na yak’are akan abinda akeyiwa maryam”dubafa kaga irin yadda yusuf da uwarsa ke azabtar da yarinyar nan “d’azun tulin wankin yusuf nasamu tanayi”

Fisabilillahi ina imani da tsoron Allah anan?baligi k’ato dashi ya tulo mata wankin kayansa”idan ada tayi yanzun ai guminsa yakeci ko?”

Atake baba yahad’e ransa”fuska babu annuri yace”.jamilah kifita dg idona inrufe wlh”gaba d’aya ke bakyason zaman lafiya”

duk abinda habiba da yaya keyiwa maryam bakya gani”yusuf kuwa irin wahala da d’awainiyar dayake mata muda muka haifeta bama yimata”

last 3 days nashiga sashen su nasamu yanata gugan kayanta”nayi mgn sai habiba tace”ai dama maryam kemusu wanki shikuma yusuf yamusu guga”

babu wanda ya isa yab’ata mana zumunci wlh”akan wannan k’orafin naki zamu iya samun sab’ani dake wlh”maryam na hannun yaya sai aure zai rabasu insha Allah”

yana fad’in hakan yatashi tsaye yabar mata parlorn gaba d’aya”

Tsaki umma taja cikin b’acin rai”k’asan ranta tana jin tsanar yusuf da mama”takumasha mugun alwashi akansu….

Bayan fitar yusuf maryam ta wuce sashen hjy”

Babu kowa a parlourn”da alama hjy naciki tana sallah”

zama tayi ta hau Online tana chats da friends d’inta”sai murmushi takeyi”

nidai gsky ana takurani wlh”tunda ga sashenku to nami azo nan gun kuma”kizo kimun me ma?”

cewar hjy tana k’okarin zama kan kujera”hakama zakice ko?”damma kinsamu nazo”dama broth yace mu had’u anan idan yadawo masjeed”

1 2Next page

Leave a Reply

Back to top button