TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

“Kuka tasakamai tareda rungume shi takankameshi muryarta tana rawa tace __”are u serious honey kanasan cikin kanaso in haihu are u sure?,’”
“Bakinta Yakama yashiga tsotsa sannan yadago kanta suka hada idanu wata zazzafar kaunarshice take Dada ruruwa azuchiyarta yace __”definetly sure beauty inasan bebian inaso ki haifamun abuna bcos I love u more than u tink beauty,’”
___”but beauty kitaimakamun kisaka matsiyacin mijinki yasakeki plz inkika haihu saina aureki plzz sabida inasan bebia Na akusa dani,’ kuma keda bebian inaso inbaku kulawa ta musamman zanbaki duk abunda kikeso zanbaki,’ indai kina sona kinasan bebia Na dake jikinki kisa mijinki yasakeki kikoma gida ki haihu saimuyi aure plzzz beauty,:”
“Ahargitse tamike tareda matsowa kusada *borshaan* yace __”what insafa *mahbub* yasakeni inkoma gida in haihu saika aureni haka kace,’”?
___”yea beauty that exactly what I min,’ kobaki iya rabuwa dashi bane kokuma zaki nunamun kinfisanshi fiyedanine? Toh bara kiji dole kurabu sabida nagaji da ganinku tare nagaji da rashinki akusa dani yazama dole kurabu beauty kokuma Nina rabu dake,’”
“Fafawa tayi kirjinsa tareda fasa kuka,’ kankameta yayi tareda soma rada mata kalaman kauna masu dadin gaske a kunnenta duktabi tarude yakasheta da maiyar kaunarshi ,’”
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page ________71_75✍????*
“Zamewa yayi tareda jawo hannunta suka zauna kugunta yarike yana matsawa yace ___”in yarda kinmun alkawarin zakisa yasakeki domun kizama mallakina beauty? Kinsan duk duniya kekadai nakeso kuma zanwadataki da duk abunda kikeso keda bebia Na plzzz kitausayamun kinji?,’”
“Tears dinta yaketa share mata yanata lallab’ata tace ___”kabari in haihu agidanshi inyaso Dana haihu zansa yasakeni saina dawo gida inna gama wanka saimuyi auren kaji?,’”
__”no beauty kina komawa kisashi yasakeki nafiso kikoma gida ki haihu inyaso kina gama wankan saimuyi aure banasan kici gaba da amsa sunan matarshi,’”
“Kirjinsa tafada tace __”honey I promise u ranarda Na haihu ranar zansa *mahbub* yarubutamun takaddar sakina koyaki koyaso kaji plz kayarda dani zan’iyama komai aduniya babu abunda zakasani inkiyi ka yarda dani honey?,’”,
“Ajjiyar zuchiya yasauke tareda kankameta yatura harshenshi acikin kunnenta yana wasa dashi dariya tasomayi tanata zullewa shima dariya yakeyi akunnenta yakemata magana,’”
__”I trust u beauty, but ki tabbatar ranarda kika haihu dole kidena amsa sunan matarshi domun ketawace dama,’ kuma kikula dakanki dakuma bebia Na kidena aikin komai kisamu ma’aikata sudinga miki komai Na aikace aikace zanbiyasu konawane kinajina ko?,’”
“Kanta tadaga tace __”toh dama banayin komai inada me aiki saidai akaromun daya kawai wacce zatadingamun girki inaci kawai,’”,
__”toh kisa anemo miki zanbiya zansamiki wadatattun kudi a account dinki duk abunda kikeso kici beauty I love u more,’”
“Nan *borshaan* yakasheta da kaunarshi harta manta komai daman tsoronta daya kar yaki asepting cikin Saikuma gashi taci sa’a yanasan bebianshi,’”
“Yadinga lallab’ata yanata kasheta da soyayyarsa yasata takashe wayarta gabaki daya,’”
*”mahbub* ne akofar gidansu *MEEMAR* Ummu ta leko suna magana cikin ladabi yaimata bayani aure zaikara nanda sati biyu insha Allah, anbashi mata a Gombe ‘Yar uwarshice,’”
__”toh aure kuma *mahbub* kunsamu sab’anine da’ita *MEEMAR* din dazakayi wani auran?,’”
“Kanshi ya rausayar kasa hawaye yataru a idanunshi daya tuno irin cin kashin da *MEEMAR* takemai gashi wai tana matsayin matarshi amma rabonda ya tab’ata harya manta,’”
__”aa Ummu babu abunda yafaru auren kawai nakeso inyi kuma agidane aka hada auran kamar yadda nafada miki ‘Yar uwatace,’ shine nace bari nayi tattaki insanar dake,’”
___”hmmmm to babu abunda zance *”mahbub* Allah yasa abokiyar zamace Allah yasanya Alkhairi amma saika dinga lallab’a *MEEMAR* kasandai kishiya batada Dadi gashi *MEEMAR* nafama da laulayin ciki,’”
“Gabanshine yafadi tareda maimaita maganar Ummu azuchiyarsa __”cikifa tohfa ciki *MEEMAR* yasandai rabonda yatab’ata harya manta to yaya akayi tayi ciki? Kanshi yagama daurewa yashiga duhu gashi yakasa tuno komai,’”
“Murmushi yayi __”Ummu yanzu haka *MEEMAR* tanada ciki shine banko saniba?,’”
__”au bata sanar dakaiba dama? Lallai *MEEMAR* to tanada juna biyu,’”
__”Allah yasauketa lfy, nizan koma Ummu,’”
“Ummu tace __”to kagaida gida da takwarata *tasmeena*,’”
___”toh toh zataji Ummu,’”. Mashin dinshi yahau yawuce Ummu tayi shiru tana nazari kada kanta tayi tashiga gida,’”
*”mahbub* kuma mamaki yaketayi wai *MEEMAR* tanada ciki amma takasa sanar dashi sai abakin Ummu yakeji,’”,
“Yanata dan shirye shiryen biki,’ kudi yasamu yahada yaturamasu Anty sadeeya yace suhada akwati ko guda biyune iyakar kudinshi kenan,’”
“A Gombe anata shirin biki,’”
“Itakuma *MEEMAR* tana tareda goganta sunata more rayuwa *zeeba* kuwa tatafi Dubai itada Alh’nta,’”
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page_______81_85✍????*
“Mamakine yagama cika *mahbub* yakasa koda rufe bakinshi wucesu tazoyi *Nasser* yace,’”
__”barka da zuwa uwar gida ran gida,’”
“Wata uwar harara tasakar musu taredajan tsaki tayi shigewarta fuu tashiga falon Gidan,’ ganin dangin *mahbub* tayi cikeda Gidan hardasu Anty sadeeya da adda Halima Yar mahaifiyar *mahbub*,’”
__”ah aigama *MEEMAR* tadawo, sannu dazuwa *,’”MEEMAR*,’”
“Murmushi takakaro tareda tsugunnawa cikin girmamawa tagaishesu sabida bayanda zatayi , dafara’a suka amsata tareda mata tadawo lfy,’” Yar mahaifiyar *mahbub* tace,’”
__”toh *MEEMAR* gadai amarya munkawo kinga ke babbace yakamata kirike girmanki da Allah yabaki amatsayinki Na babba dan Allah kuyi kokarin hade kawunanku Allah yabaku zaman lfy aita hakuri dan Allah,’ allah yaimuku albarka baki daya,:”
“Akaitama *MEEMAR* nasiha sauke kanta tayi wasu hawayene taji suna zubo mata Wanda itama kanta batasan dalilin zubar hawayanba tace,’”
__”Allah yabamu hakuri da junanmu Allah yabamu zaman lfy,’”
__”Ameen *MEEMAR* mukam zamukoma masaukinmu gobe zamu wuce Gombe dasafe, saidai muce saimunsake dawowa,’”
__”toh kusauka lfy Allah yakiyaye hanya,’ sukasaka Kansu suka fice sunata yabon *MEEMAR*
“Wani tsaki taja tareda wucewa dakinta zama tayi abakin gadanta tanata huci, tashi tayi tadauko Jakarta tareda Ciro wayarta tatusa hoton *borshaan* agaba tanata kuka wani daci takeji azuchiyarta tarasa yadda zatayi,’”. Tunowa takeyi da’ace *borshaan* nakusa da’ita bazai hawayanta suzubaba,’”
“Kwanciya tayi kawai akan gadanta amainema yaketa taso mata farar kasa tadauko tajefa abaki tana tsotsa,’”
“Bayan su Anty sadiya sunfito sunshiga mota suntafi *Nasser* yace,’”
__”meke faruwa agidanka *mahbub* kanaso kacemun kaima irin matsalar da hajara takebani kaima abunda yake faruwa agidanka kenan, wannan motar me tsada daga ina?,”
*”mahbub* yarasa maizaice dakyar yace __”abokina wlh inaga matsalar *MEEMAR* tafi ta hajara, kagadai nafarko ban’isa insa ko’in hanaba agidan kai hatta tafiya inzatayi tafiyarta takeyi danayi magana tacemun business takeyi,’ motarnan nima wlh yanxu naganta *Nasser* I’m confused wlh,’”