HAUSA NOVELTUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

__”badamuwa muma bazamu kwana a garinnanba kasar zamubari jirgin dare, maza kawosu *hafeez* maza maza,’”

__”angama ranka yadade gamunan zuwa minty goma saikaimun text din number dakin gamunan,’”. Wayar yakashe ya kalli *zeeba* yace

__”Kawata mahadu gaba bara akai Baku suma susamu maza mujanku sauri sukeyi kilama tare zamudawo daku,’” yazab’i shidda yafurasu amota suka wuce,’”

“Sauran kawayan dasu *zeeba* sukuma suka wuce gida,’”

*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????

*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*

*page_____*131__135✍????

 

 

“Da sallama *mahbub* yashiga falon Gidan *Nasser* yana falo yaga abokinshi dasauri yamike tareda karasawa gareshi,’”

__”menene yafaru *mahbub* wani abunne yafaru?,’”

*”mahbub* yana kuka yasanarda *Nasser* komai,’”

__”zancan banza zancan wofi kai wlh garama daka saketa metakeyima Wanda ma’aurata sukeyi? Babu saidaima cusama takaici datakeyi da bakin ciki datake saka, kayi hakuri abokina haka allah yanufa amma gara dakanuna mata kanada xuchiya kuma kaidin dan halak ne,’”

*mahbub* dai yakasa cewa komai,’. *Hauwa* matar *Nasser* ce tafito rikeda mayafi a hannunta dashirinta nazuwa anguwa,’”

__”aa Angon k’arni Kaine agidanmu mumuna kokarin zuwayin barka, aitadawo gida *MEEMAR* dinko?,’”

*Nasser* yace __”daga asibity gida tawuce kikirata awaya taimiki kwatance saikije karki Dade,’”

“Toh kawai tace tareda ficewa abunta,’”

“Haka *Nasser* yadinga lallab’a abokinshi,’”

“Anata zuwayin barka *MEEMAR* dai ranar baccin farin ciki tayi hargari yawaye mata,’”

“Sab’anin *mahbub* Wanda da zazzab’i yakwana ga rashin bacci soyayya da kaunar *MEEMAR* saidada k’aruwarmai yakeyi yarasa yadda zaima rayuwarsa yaji Dadi,’”

“Dasafe *borshaan* yazo bayan layinsu *MEEMAR* tafita taje tasameshi,’ suka zab’ama bebian suna dakansu sunata hotuna kudi yabata metsoka tukuicinta Na cikamai alkawari datayi,’”
“Yawadatata dakomai dayasan zai isheta dakyar yatafi yabarsu saidaitata rarrashinsu sukayi sallama yawuce sunata dagama junansu hannu,’”

“Anata zuwadai barka sukuma sunata shirye shiryen suna anyo cefane kajine naman kasuwane. Katan katan kuwa Na ruwa da drinks kamar za’a bude shago sunsuyo komai suka dunguma zuwa saloon dan gobene sunan,’”

‘Yan uwan *mahbub* sunkawo ragon suna dakayan bebia dakayan mejego dakyar *MEEMAR* tayadda aka amsa kayan,’”

“Raguna biyu da saniya *zeeba* sukaje suka siyo itada *hafeez*

“Anatadai hidindimu,’”
“Kawayansu kuwa sunkaraso hajiyoyi daga gari gari sunsaukane a hotel anata hidindimun gobennan anyi buking holl daza’ayi sunan aciki dan sunane Na manyan hajiyoyi,’”

“Washe gari yarinya akarada sunanta a masallaci taci sunan mahaifiyar *borshaan* hajia tafisu ana kiranta *hibbaan*,’”

“Sume jego badama ansha wani farin lace Sol dashi tadauki Kyau tasha makeup tayi wankan gwalagwalai nagani nafada, tasha dauri ga kunshi tanata tashin kamshi bebia *hibbaan* tasha farin seti tanata kamshi hotuna aketayi agidan abincikiwa meraida motsi komai awadace suna akayi sosai

“Su hajia *zeeba* kuwa ansha shadda puporl ansha gwalagwalai tayi Kyau sosai,’ harda *hafeez* agidan suna yana cikin mata anata tafi ana shewa yashiga manyan mata,’”

“Akwati uku *MEEMAR* taima kanta shakeda tsadaddun kaya, bebian ma akwati uku taimata,’”

da yamma *MEEMAR* takwashi jama’arta akawuce holl abun sai Wanda yagani dan ankashe kudi anci ansha anraba sabeniyas kamar ba gobe,’ anata hotuna masuyin video sunatayi anyi suna lfy anwatse lfy,’”

“Tasamu kaya tasamu kudi sosai sosai abunka da manyan mata,’”

“Andawo gida kowa yabaje danhuce gajiyar rawa da’akasha,’”

*meemar* tacigaba da rainon *hibbaan* cikinjin Dadi,’ *borshaan* yana kawo musu ziyara akai akai,’ tanata wankan jego abunta,’”

*”mahbub* kuwa kullum acikin tunanin *MEEMAR* yake yana zuwa ganin *hibbaan* sannan yana kaimusu *tasmeena* hartakwanama,’. Kullum kaunar *MEEMAR* Dada karuwa takeyi azuchiyarsa,’”

*lubhan* kuwa tunda *MEEMAR* tabar Gidan takasa gane kan mijinta Sam danko magana sosai yadenayi,’”

“Bebia *hibbaan* tazama katotuwa yarinyar mekyau da’ita nonon *MEEMAR* mekyaune dan yarinyar tazama lukuta abun shaawa anasan daukarta gatada gashi,’” *MEEMAR* tasake murjewa takarayin Kyau farinta yasake fitowa sosai inkaganta da diyarta kamarsu daya sak,’”

*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????

*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*

*page_____136_140*✍????

 

 

“Wasa wasa dai tafiya tanata tafiya soyayya da shakuwa atsakanin *borshaan* da *MEEMAR* kullum karuwa yakeyi kullum suna manne dawaya suna soyayya kullum a video call suke sabida yadinga ganinta da baby *hibbaan*,’”

“Bayan wata uku,’”

“Baby *hibbaan* tanata girma irin yarannane masu kiba sosai ga kumatu dan bakinnan nata karami tsukakke baby’n mekyau sosai,’” kullum *borshaan* acikin yimata hidima yake,’”
“Ansoma shirye shiryen biki harma iyayan *borshaan* sunzo najeria sunsamu kawunan *MEEMAR* sungama komai tareda biyan sadaki dakuma saka rana nanda wata guda za’ayi biki,”

“Sunkawo kaya nafada nagani asake gani akwati goma akaima *MEEMAR* kaya kamar hauka tsabar yawansu da kyansu kayane tsadaddu nagani nafada akwatunanma abun kallone sadakinta kuwa dubu Dari CIb,’”

“Makwabta sunata zuwa ganin kayan akwatin *MEEMAR* hardama masu leken asiri duksaida sukagani dan anata labarin akwatunan kankace me gari yadauka *MEEMAR* zatayi aure zata auri wani hamshakin me kudi ,’”

“Da.labari ya’isarma *mahbub* zuchiyarsa tadinga bugawa har kuka yadingayi tsabar takaici,’” aikuwa da yamma yashirya shida *tasmeena* sukaje gidansu *MEEMAR* .’”

“Atsakar gida yasamusu ummu dasu *zeeba* ciki harda *hafeez* sunbaza wasu hadaddun materials suna kallo ankon bikinne da sallama yakaraso tareda tsugunnawa yana gaida Ummu yanayi yana Satan kallon *MEEMAR*,”

__”dama kobakazoba zansa aikiranka kaji abun arzikin daya samemu *MEEMAR* aure zatayi har ansamata rana wlh wani mekudine zai aureta bama atsakar zasu zaunaba wlh kagama wannan ankon bikinne ,’”

“Kallon *MEEMAR* yakeyi idanshi ya cicciko da hawaye yayi jazur yace __”ayya Allah yasanya alkairi yasa ayi damu, dama zuwa mukayi mu gaisheku zamutafi Ummu,’ amm *MEEMAR* inasan magana dake,’”

“Sallama yaima Ummu yafita dukkansu suka bishi da harara *MEEMAR* tace __”iska tana wahalar dame kayan kara wlh kuga yanda yakewani rab’ewa abango kamar zaiyi kuka,’”

“Dariya sukayi itada *zeeba* suka tafa,’ __”jeki mana Kawata muji mezaice maza kinsanfa zamutafi kasuwa,’”

“Mikewa tayi daukeda *baby hibbaan* suka nufi zaure yana ganin *hibbaan* yamika mata hannu,’ yarinyar tanatamai dariya *MEEMAR* tabashi ita, rungumeta yayi ajikinshi yaruntse idanshi,’”

__”kaga Malam sauri nakeyi bakaga ina busy bane aciki ina jinka,’”

“Kallonta yakeyi cikeda kaunarta aranshi jiyakeyi tamkar yahadata da jikinshi sabida kyanda takara gawani tsadadden kamshi dataketayi yace ,’”

___*”MEEMAR* Ashe aure zakiyi kitafi kibarmu kiduba yarannan ko tausayinsu bazakijiba kidawo muzauna tare *MEEMAR* albarkacin yarannan namu musamman ma mamana *hibbaan,’* kiyi hakuri dan Allah,’”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button