TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

“Kiss ya manna mata a Lip’s dinta sukayi sallama kowa yasakko susuka shiga gida sukuma suka koma hotel,’”
*”MEEMAR* tace __*”zeeba* honey yace kawaye hudu zasu rakani saiki zab’a ashishshirya da asuba zamu wuce Nina Gaji saida safe,’”
___”toh Kawata saida safe zamu shirya zanzab’a kiyi baccinki dagajiya ai ,’”
“Baccinta tayi sukuma suka sasanta Kansu suka zab’a mutanan daza’aje dasu suka shirya komansu hira suka baje sukaitayi har asuba tayi,’”
___”ke *MEEMAR* tashi kiyi wanka kiyi sallah asuba tayi,’”
“Dasauri tamike taga harsun shirya tsab toilet tafada tasha wanka tadauro alwala kana tafito tashirya tasha lace pink tadaura farin mayafi Na net farin takalmi tayi Kyau sosai tafito taje kiranda su Ummu sukemata,’”
“Nasihace akaita mata sosai sannan suka mike *zabreena* tanata kuka gashi bada’ita za’atafiba, kanwar Ummu akadauka guda daya,’”
“Alokacinne *MEEMAR* zuchiyarta ta cinke sai kuka ahaka akafito da’ita da akwatunanta *zeeba* tarike *baby hibbaan* suna fita sukaci karo da *borshaan*,
“Hannun *MEEMAR* yariko yasakata amota sauranma suka shiga Mota ciki hardasu hajia safinah, Ummu hawaye taketa sharewa *zabreena* kuka takeyi sosai hannu *MEEMAR* taketa dagama mutane motocinsu suka wuce,’”
“Daidai zuwan *mahbub* tsayawa yayi turus sai hawaye juyawa yayi yakoma yayi dama yazoya gantane itada *hibbaan* kantatafi,’”
“Su Ummu suka koma gida sukuma suna Isa airport *borshaan* yagama musu komai ahankali *MEEMAR* ketaka matattakala kuka takeyi sosai daukarta yayi cak har kujera kowa yashigo tareda samun waje suka zauna,’”
___”come on beauty menene Na kuka ninefa *borshaan* dinki banasan kuka kinfi kowa Sani now look at me,’”
“Yatallafo habarta yashare mata tears dinta iska yaketa hura mata a fuskarta,’” belt aka aka umarci adaura kowa yadaura jirgi yatashi yasoma keta hazo,’”
*”mahbub* yana komawa gida yazube sai kuka take zazzab’i yarufeshi,’ *lubhan* tatusashi agaba tanata kuka,’”
____”haba abban *tasmeena* yakamata kasasarama kanka bafa akanku akatab’ayin mutuwar aureba tunaninnan dayawan damuwa dakakeyi bafashi zai haiyarma da’d’a me idoba kaduba yanda jikinka yadauki zafi,’”
“Bakinshi yana rawa yace ___”har abada bazan dena Santaba kuma bazan dena tunanintaba,’ *lubhan* inasan matata wlh rabani da’ita akayi bamuyi sallamaba daidai zuwana daidai motarsu tatashi,’”.
____”dan Allah kayi hakuri haka Allah yaso ga maganinka kasha,’” dakyar *mahbub* yasha magani yasake kwanciya yanata rawar d’ari,’”
*lubhan* kuma tagasa tagumi tanajin wani azababben kishin mijinta yana damunta wannan shi’ake kira San maso wani, Wanda masana .magana sukecewa koshin wahala,’”
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page_____171__175*✍????
“Su hajia *zeeba* anata hira acikin jirgi sunata tafi abunsu *MEEMAR* kuwa tayi bacci harta farka inbanda kallon *borshaan* babu abunda takeyi wani farin cikine Mara musaltuwa taji yana ratsata dantana tsananin kaunar *borshaan* fiyeda rayuwarta dakomai natama,’” juyowa yayi carab kuwa suka hada idanu wani tattausan murmushi yaimata tareda kashe mata idanunshi hadaddu,’”
___”Allah Allah kikeyi awatse abarmu mukadai ko beauty,? Kasa kasa yasakeyi da murya yace __”wlh jinake kamar indanneki a jirginnan tsabar yanda shaawarki taimun yawa,”
“Lumshe idanunta tayi tareda huramai iskar bakinta a idaninshi yawani lumshe idanunshi tareda cizan lip dinshi guda daya yabude, idanshi sukasa dariya,’”
__”zankamaki sokikeyi ki susutani kinsan innafita agiya wlh saikin fad’a,’”
“Kanta tasauke kawai dannasan halin *borshaan* dinta,’”
“Ansoma rabon abinci kowa yaci yakoshi *borshaan* yasaukema *MEEMAR* kujera tasoma bacci shima baccin yayi abunshi dandare yatsala sosai,’”
*washe gari*
_misalin karfe goman safe_,”
“Girjinsu ya sauka a america,’ saukarsa da minty biyar kowa yasoma sakkowa,’” motocine daga gidansu *borshaan* aka aiko daukarsu,’ hajia safinah tariko hannun *MEEMAR* suka shiga Mota su *zeeba* sukashiga Mota daban hakama abokan ango,’ ajere suka wuce sai dirkeken gidansu *borshaan*,’”
“Cikeda jama’ar biki sunazuwa bikin yakara daukaka nan’akashiga nuna *MEEMAR* zuwa gun kawayan Momy da ‘Yan uwanta Dana dangin Dad,’ nunata akaitayi itakuwa duk atakure take ga gajiyar jirgi,’”
“Su *zeeba* kuwa anware musu daki harsunsoma wanka, *zeeba* tace ___”Guy’s gaskia gidansu *borshaan* akwai arziki kukuga dankareren gida duniya guda kudubafa girman GIDAN daga get zuwa ainihin cikin GIDAN ,’ lallai suntara ,’”
*haji’a Hajara* tace,’ ___”ai Allah yakashe yabama *MEEMAR* Na tabbata kab danginta sunfita daga kangin talauci wlh,’”
“Hajia amina tace ___”zanso inga GIDAN amaryar kuma muga yanda aka tsarashi,’” sallama akayi tareda shigowa,’”
“Lafiyayyen abinci aka kawo musu nagani nafada tareda drinks kala kala?’,
___”bismillah ga abunci kuci kuhuta zuwa anjima za’akai amarya gidanta,’”
__”toh mungode sosai, acewar *zeeba*,’”
“Dakyar suka sako *MEEMAR* tashigo tanata mita toilet tafada taredayin wanka tadauro alwala tafito,’”
__”wooow ammafa gidannan yahadu over kukunga Kyau?,:”
*zeeba* tace __”Allah yakashe yabaki kedai shirya Kawata kifito tsab tsab,’”
“Sallah tafarayi sannan tazauna aka cancara mata makeup nagani nafada tasha blue lace dinkin buba tahadu tanata kamshi *baby hibbaan* ta amsa tabata madara takoshi sannan akaimata wanka aka shiryawa itama tafito,’”
“Sunacin abinci sunata hira anata zuwa ganin *MEEMAR*” saida yamma lis sannan aka dauketa zuwa gidanta aljarnar duniya dan tsayawa lissafa kyan GIDAN bata lokacine yahadu harya Gaji da haduwa,’”.
“Anyi hadadden wunin biki kowa yawatse ranardai bacci *MEEMAR* tayi nadadi gata agidan *borshaan* dinta amatsayin matarshi, bacci tayi meraida motsi,’”
*Allah yayi dare gari yawaye*
“Su *zeeba* ne sukaitama *MEEMAR* gyare gyare agidan suka gyara komai tsab gidan yanata kamshi kowa yayi wanka sunshirya tsab suna zaune *zeeba* tanata wasa da *baby hibbaan*,’”
“Kawata yau za’a kawo miki mijinki zakusha love dan mijinki gwanine wajan iya soyayya saikema kidage karatun aikin Riga kingama karantawa sauran labarin maji daga waya kedai kinsamu Hutu bariki tamiki rana,’”
“Hajia *Hajara* tacr __”gaskia ne Kawata dubi gidanki kidubi mijinki sannan kiduba matsayinki level dinki nakeso kiduba kekam saidai San barka kinzama daya daga cikin matan attajirai ga mijinki yahadu ga kyakykyawar diyarku mekyau,’”
“Shewa sukasa *MEEMAR* tace __”aikunsan Allah duk Abunda *borshaan* yakeso shizaisamu zan lallab’a tamkar kyai zan tarairayeshi Ku zanyimai komai wlh sabida inasanshi tamkar inyadiye rayuwata Ku wlh rainafa zai iya zama fansa ga soyayyar *borshaan* burina yacika nayi aure irin Wanda nakeso,’”,
“Sukaita hira suna shagali dangin hajia tafisu da dangin Dad din *borshaan* sunzo GIDAN amarya anata shagali,’”
“Da daddare misalin karfe taran dare, *zeeba* tace __”Ku hanzarta mutafi dan Allah kunga saura minty talatin jirginmu yatashi *MEEMAR* saimunyi waya kikula sosai banda raki kinsanfa sabuwa kika zama dolene jiki zafinnan,’”