TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

___”Alh mujitafa wannan Wanda yake zuwa mufita dashi nashine Ummu nashiga ukuna najawoma gidanmu abun fade,’ yaya Anty *MEEMAR* zatayi intaji labarim abunda tasameni?,’”
“Ummu tasaka kuka tareda dafe kirjinta dake mata suya tace __*”asirina yagama tonuwa cikifa?, tobara kiji maza kisameshi kuyi magana yasan yanda zaiyi dake inma zubarwa za’ayi to inkuma bai yardaba wlh hukumace zata rabani dashi tashi mutafi aikinsan gidanshi ko? Dena kukan,’”
*zabreena* tadaga kanta halamar tasani hijabi Ummu tasura sukayi GIDAN Alh mujitafa,’”
*love u oll*
[3/14, 3:50 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page_____241_245*✍????
*ina Alfahari daku fan’s dina silar murmushina ???? kuna raina har abada,’ nidai kuna rike. Kuna rike naga masoya koda antambaya zana fad’i kunafi yayi,’ Allah yabarmu tare,’”*
” *Nasser* yana zaune shida *mahbub* suna tattaunawa agameda wajan aiki,’”
__”ai abokina aiki natafiya daidai kagafa harnasayi fili gini yarage infara ga abinci nawadata gidana dashi dan a kallah inada abincin dazasuci nanda shekara guda kaga nikam saidai ingodema Allah,’”
*Nasser* yace __”wlh I’m happy for u kaikaga wata uwar kiba dakayine ma kasakeyin Kyau,’ alhamdullah!’” Kaga nima Hauwa yanzu tacanja tadena kazanta wlh saidai matsalar Hajara CE kawai,’”
“Kamun suce wani Abu wayar *Nasser* tasoma kuka yaduba yaga bakuwar number yadauka tareda karawa a kunnenshi.’”
___”salamu alaikum dawa nake magana plz,’”?
“Daga wayar aka saka dariya __”sunana gamandi gani a bakin ni’ima hotel kazo kasameni innuna matarka adaki itada wani kato kasameni yanzu ina kiranka,’”
“Azabure yamike tsaye *mahbub* yace __”lafiya meke faruwa haka?,’”
*Nasser* yazaiyana mai komai da komai basu tsaya bata lokaciba suka wuce sai ni’ima hotel,’
“Suna shiga suka ga wani mutum ya nufosu,’”
___”kune Wanda mukayi waya yanzu ko?!’”
“Dasauri suka daga Kansu,’*
___”kubiyoni toh muje kugani da idanunku,’”
“Sunata biye dashi harzuwa kofar wani daki me number kamar haka 105 gamandi yace,’”
“Saka idanka nan kahango matarka macuciya maciya amana tadade tanayima haka baka saniba yaranta data Haifa agidanka dukka ukun hanaka bane wannan Alh dake tare da’ita yaranshine,’”
“Hawayene suka sulalo akumatun *Nasser* jikinshi yashiga rawa yaji zuchiyarsa tana tafasa kawai kafa yasa yadaki kofar dakin aikuwa tabude arazane yashiga,’”
*mahbub* yadafe kanshi mamaki yacikashi yayi tur da Hali irinna *Hajara*,’”
“Azubure *Hajara* tamike tareda rarumar kayanta tana zazzare idanunta babu ko kaya ajikinta kuka tasaka Alh madawaki yace,’”
___”kaikuma wanene zakaza bankadoma mutane daki kashigo waye kai,’”?
“Hawayanshi yashare yace ___”mijin matarda kake lalatawane mijin matarda kuka hayayyafa da’itane,’ kekuma kin cuceni kin zalunceni kinci amanar aure insha Allah sai amanar Allah taciki wannan haka haka kirubuta ki ajjiye sai Allah yasakamun kiji tsoron Allah *Hajara* mezakije kicema uban gijinki inkika mutu akan wannan tafarkin kingina *RAYUWARKI AKAN TUBALIN TOKA TO GASHI YARUSHE DAKE,’”* banasan ganinki infact I hate u with oll my heart,’ nasakeki saki uku saikije kici gaba da dety life dinki dakika saba,’”
“Ihu tasaka tareda daura hannunta aka ___”nashiga ukuna karufamun asirina dan allah *Nasser* ,’”
___”rufin asirin kenan rabuwarmu domun kije kisamu girbe abunda kika shuka yaran *zina* dakika ajjiyemun agidana ina wahala akansu kizo kikwashesu maza,’ kaikuma zakaga karshenka insha Allah sai zina tazama aikinka Na karshe a duniya,’”
“Fuuuu yafice *mahbub* yabi bayansu suka sakko Mota suka shiga *mahbub* kejan motar shikuwa *Nasser* kuka yakeyi da hawayansa duniya tamasa zafi gashi yashaku da yaran sosai,’”
*mahbub* shiyaita lallashin *Nasser* dukda abun yatsorata *mahbub*,’”
“Dayaje gida yake sanarda *lubhan* abunda yafaru itama ta firgita tace ___”ohh mafi yawancin mata yanzu abunda suka dauka Sana’a kenan sufita yawon banza su haihu da mazan banza agari sukawo GIDAN sunna to Allah ya shiryesu yasa sugane mukuma Allah yatsaremu da duk daukacin musulmai baki daya,’
__”ameen Ummu Farouk, shiyasa nake bala’in sanki wlh kedinnan ta musammamce,’” fadawa tayi jikinshi sukasa dariya!’”
“Abban rumaisa yana zaune shida rumaisa afalo sukajiyo shigowar *zeeba* hardayin wata ‘Yar sallama,’” aguje rumaisa tamike carab abbanta yariko hannunta halamar kartaje,’”
“Wani harara yawatsama *zeeba* __”meyakawoki gidana *zeeba* nace meya kawoki ? Kobakida labarin auranki ya mutune tokije gida takaddarki tananan awajan mahaifiyarki nasakeki nafita rayuwarki kinga kinhuta saikije kici gaba da bidalarki San ranki,’
“Wlh naso kimutu kije ahalinda kike kitafi halira kigirbe duk abunda kika shuka *zeeba* duk abunda kikeyi Allah yafarkar dani dawani yawon iskanci dakikeyi dayawo da dan daudu dakikeyi dawani asiri dakikamun! Duk alkadarinki yamutu,’”
“Tunda abban rumaisa yafara magana *zeeba* tasoma shatatar hawaye tarasa yazata tsoma ranta tsugunnawa tayi akasa,’”
__”kina mamaki ko? To ai watan tonon asirinkine yakama get out of my house right now kazama kawai,’”
__”dan Allah kayafemun duk abunda kafada gaskia ne kuma nayi amma Allah yanunamun ishara naga rayuwa naga hukuncin Allah kuma naji waazi Na girgiza natuba kayafemun cin amanarka danayi dan Allah,’”
“Kuka tasake raushewa dashi tarasa yadda zatayi haka mijinta yakoreta fata fata harzuwa waje,’”
*zeeba* dakafa tataka har gida ga ciwo ajikinta ,tana shiga tazube sai kuka mahaifiyartama kukan tashigayi take *zeeba* tashiga masifar rayuwa hakkin aure aiba wasa bane,’
*WANNAN KENAN*,’”
“SU Ummu sunkarasa bakin get din GIDAN Alh mujitafa sukasa megadi yai sallama dashi yana fitowa yagansu yakuwa hade ranshi,’”
___”lfy meye haka *zabreena*zakuzomun har gida kusa ayi sallama dani,’”?
“Ummu tace __”gatanan saikasan yadda zakayi da’ita ciki gareta kuma cikinkane Ashe bakada da’a bakada mutunci bansaniba mujitafa?,’”
___”ahh dallah dattijuwa jimana karki kara cemun Mara da’a gamarasa da’anan kintara agabanki watsatstsu dasu,’ ciki kuma banawa bane dan karyar diyarki bani kadai takebiba tunkamun inmuku rashin mutunci kubar kofar gidannan,’”
“Carab Ummu tacukume Alh mujitafa __”wlh sainama tijara inyagama Riga inmaidama babbar Riga nizaka fadama magana haka kaima yarinya ciki kazo kanafadamana magana?,’”
*zabreena* tace __”kayi kadan kazagi ummuta kazauna lfy shege macuci,’”
“Dariya yayi yace __”ai barewa bazatayi gudu danta yai rarrafeba maganar ciki kuma natauna nazubarda tuk’ar,’”,’” wlh koki sakeni konaimuku dukan tsiya awajannan dagake har jakar ‘yarki,’”
___”Wannan shine b’aran b’arama kuwa wannan tukar bata zububa,”
“Aikuwa Ummu taki sakeshi habawa takalmi yacire yahadasu yadinga makarsu awajan layi ihu sukeyi yana dukansu yayarda Ummu aikuwa tafada kwatami gashi tajima kafarta ciwo kugunta kuma yadaki wani katoton dutse dake cikin kwatamin ihu tasaka dakyar yarabu dasu yakuwa tara musu jama’a anata musu ihu da ele har jifansu akaitayi,’”
“Dakyar *zabreena* ta Ciro ummu a lambatunnan tatare Keke napep yataimaka mata suka saka Ummu acikin keken sai asibity,’” kuka suketayi,’”