TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

__”wayyo kafata ta karye wayyyo kuguna zaifita zafi,’* Ummu tanata sambatu,’ harsuka suka karasa asibity da gaggawa aka amshi Ummu,’,’” kuka *zabreena* taketayi gashi takira wayar *MEEMAR*” akashe,’”
“Tanadai tsaye tanata ganin ana Shiga dakinda aka kai Ummu dasauri kuka tadada rusawa ga dukan da Alh mujitafa yaimata gabaki daya jikinta yaimata tsami”,’
“Har yamma suna Abu guda akan Ummu Dr ne yafito yacema *zabreena* __”kisameni a office yanzu,’”
“Dasauri tabi bayanshi tana kuka tashiga office din yabata wajan zama tazauna,’”
___”amm mama tasamu karayane har awaje uku kuma akafa daya da k’waurinta sai cinyarta da kuma sama can tsakanin cinyarta da kwankwasonta,’ toh agaskia akwai matsala babba domun karaya haka yabada damuwa ga jikin tsufa sai anyi sa’a yake dauruwa gaskia musamman Na wajan kwankwason yafi damuwa amma zamu jarraba mugani inbaiyiba inaga saidai aimata dauri nagida,’” yanzudai muna bukatar kudi dubu Dari uku da hamsin domun mufara aikin dazamuyi mata kuma saikinsamu kinkira wani babba dazai zauna da’ita kuma yasamana hannu atakaddu,’*
“Kuka takeyi sosai tace __”dan Allah Dr ka taimakemu wlh itakadaice garemu kataimaka Dr plz yanzu zanje inkawo kudin Dr,’” dasauri tamike tareda fita aguje ,’” dr yakada kanshi kawai dantabashi tausayi,’”
*zabreena* taje banki kudin ciki baifi dubu talatinba duksun cinye cirowa tayi tatafi gida gabaki daya zinaransu tadauka tayi kasuwa dasu tasamu akasiya dubu Dari biyar da hamsin,’*
“Nantasomabin dangi dantasamu Wanda zaisamu yazauna da Ummu amma kowa yaki dakyar kanwar Ummu ta yadda tabita sunbiya kudin komai dakomai sunadai zaune sungasa tagumi sunajiran sarautar Allah,’”
“Da daddare Dr yafito sukaje suka sameshi a office
, yace __”toh a gaskia munyifa iyakacin bakin kokarinmu danganin komai ya daidaita amma ina abun ya faskara munsamu nasarar yimata dauri Na karaya biyu amma im sorry to say nawajan tsakanin kugunta gaskia sai ahankali domun kashin wajanne yafashe dan gaskia yatashi a aiki bana tsammanin zata iya tashi kuma harta taka saidai hakuri kawai danta bugu matuka sosai, saidai muyi hakuri Allah yabata lfy zaku iya shiga kuganta’”
*zabreena* tarushe da kuka tace ____”shikenan Ummu nikam nashiga ukuna Na lalace Dr yanzu shikenan bazata iya tashiba?,’”
___”iyakar abunda nafada miki kenan gaskia koda kuwa waje kuka fita da’ita saidai kashinda ya fashe susamata naroba shine zata iya takawa da sanda fa, mukam anan bamuda wadatattun kayan aikinnan gashi nata yahadu da manyanta saidai ahankali,’”
“Rarrashin *zabreena* akadingayi kodasuka shiga taga yanda aka daddaure kafafun Ummu tatsorata dakuma yanda aka sagala kafarta a karfe,’”
“Kuka takeyi tana cewa Alh mujitafa yacuceta,’”
*toh jama’a wannan abubbuwan kadai yashemu tsoron Allah kuduba yadda rayuwar meemar, zeeba, hafeez, zabreena, Ummu, Hajara’” tasauya lokaci kuda,’”*
_gani ga wane ya’ishi wane tsoron Allah wannan saiyazama aya da darasi ga mata masu irin wannan dab’ar,’ Allah yaimana tsari yakuma karemu da sharrin zuchiya.’ Allah karya nufemu gida rayuwarmu akan TUBALIN TOKA,’_ AMEEN YA RABBI ????????????????????
*love u oll*
“Love u oll*
[3/14, 3:54 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page_____246_250*✍????
~*????SECOND TO THE LAST PAGE*~????
*AMERICA*******
“ta bangaran *MEEMAR* komai yacab’e dukan yau daban zagin gebe daban tarame dukta fita haiyacinta rayuwa taimata kullin minty,’” ga masifar momyn *borshaan* ga wulakanci da *borshaan* yakaro,’””
*MEEMAR* kullum acikin tunanin najeria take da *mahbub* dinta gashi kullum tanasan tayi waya badama rabon dataji muryar Ummu. Harta manta balle kawarta *zeeba* komai yafitanma *MEEMAR* aranta ga kudin ga gida hadadde ga *borshaan* amma batada kwanciyar hankali Sam,’”
“Kuka takeyi tana istigifari tace __”hakika Alhaki kuikuyone domun Na tabbatar alhalin *mahbub* bawan shike bina irin tozarcin danaimai baijiba baiganiba Allah kayafemun kaduba al amarina katab’a Allah kakawo karshen zamana agidannan Allah kakawomun agaji,’”
“Kuka takuma raushewa dashi *baby hibbaan* ce tatawo aguje itada Mariya sunadan wasa dan *baby hibbaan* yanzu tana gudunta ko’ina,’”
“Mariya taciro wayarta aboye tamikama *MEEMAR* godiya taimata sannan tabata waje.’”
“Ummu tasoma kira *zabreena* ce tadauka tareda zaiyana mata yanda rayuwa tayi dasu yanzuma haka an sallamesu a asibity suna gida anata magananin gargajiya kafar Ummu tanata rib’ewa,’ gashi basuda me maimakonsu bakudi a hannunsu,’”
“Innalillahi wa’innah ilaiyin rajiun, abunda *MEEMAR* take fada kenan takasa magana inbanda kuka babu abunda takeyi kashe wayar tayi tareda durkusawa akasa awajan saidatayi kuka ma’ishinta sannan tasoma kiran wayar *zeeba*.’”
“Ma haifiyartace tadauka dan *zeeba* jikinta yayi tsanani inda aka caka mata wukarnanne yaketa fitarda ruwan diwa anyi maganin anyi anyi abun ya faskara suma komansu yakare sannan taji labarin ai hafeez* yasamu tab’in hankali,”‘
“Ya salam take *MEEMAR* tafadi tasume dakyar mariya tadinga yayyafa mata ruwa tana mata fifita Harta farfado kuka takeyi tace,’”
___”hakika Allah abun tsorone duniyama abar tsoroce Allah kayafemun abunda Na aikata abaya Allah narokeka Allah kadauki raina ubangiji naga ishara naga mu’ijizarka Abbas natsorata innalillahi wa’inna ilaiyin rajiun,’”
“Mikewa tayi tana kuka akwati tasoma hadawa tana dibar kayanta batako gani idanta yarufe tashiga danasanin rayuwar datayi abaya jitakeyi tatsani kanta,’”
“Takwashi gwalagwalanta tareda daukar ATM card dinta da duk abunda tasan tanada bukata ta kalli, .mariya tace,’”
__”zankoma garinmu mahaifiyata da Kawata basuda lafiya basa gane kowa ga hibbaan kiriketa dan Allah hakika nasan kinasan yarinyarnan zanbarta ahannunki nagode,’”
“Tajawo akwatinta *baby hibbaan* tana kuka mariya ma kuka taketayi,’” *borshaan* Wanda yamutu atsaye domun duk abunda yafaru a kunnenshi akayi take tsoro da fargabar rayuwa yakashi,’”
“Kuka yakeyi da idanunshi hada idanu sukayi da *MEEMAR* itama kuka takeyi tazo gabanshi tace,’”
___”ga gidankanan ga diyarka nizantafi zanyima mahaifiyata jinya dakuma Kawata ina rokonka kayafemun duk abunda naima zankumaje insamu Momy insanar da’ita cewar *hibbaan* diyarkace jininkace dan Allah kasakeni plz kasakeni,’”.
“Tsugunnawa yayi agabanta yana kuka yace __”niyadace inroki gafararki *MEEMAR* domun nacutar dake nakuma zalunceki kiyafemun hakika natsorata dajin labarin abunda yafaru da Ummu da *zeeba* nasakeki saki biyu *MEEMAR* kije kiroki gafarar mijinki dakuma abangijinki zanrike hibbaan amana insha Allah,’”
“Momy ce tashigo itada Dad sunajiyo duk abunda yake faruwa “Momy tace,’”
___”kiyafemun *MEEMAR* kigafartamun gameda takurama rayuwarki danayi wlh bansan abun haka bane,’”
__”nayafe miki Momy bakimun komaiba nizantafi.’”
“Dad yasauke ajjiyar zuchiya yace __”Allah yabasu lfy *MEEMAR* kuma kunutsu kutuba ga Allah dukkanku domun kun tabka babban kuskure arayuwarku,’ muje mukaiki Airport,’””
“Ahaka sukasaita Airport sukaimata buking sannan sukajira har lokacin tashin jirgin,’” Momy ta rungume *MEEMAR* suna kuka Dad yashafa kanta tareda shimata albarka,’”