HAUSA NOVELTUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

TUBALIN TOKA Complete Hausa Novel

*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*

*page_______41_45✍????*

*ina mika dumbin godiyata Mara iyaka agareku masoyana silar murmushina,”*????

*Maman waleeda*
*KHADIJA beebee*
*Maman noir*
*Momy abdouil*
*Fatima hassan*
*hameedat kanwata*
*my sweet soppy Darling*
*rokel*
*asykhaleel*
*Aishat gana*
*asma’u*
*Fareeda Ibrahim*
*Fatima Usman*
*Firdausy*
*Hadiza Muhammad*
*Hafsat t*
*Hamrah*
*Harira*
*hassana Kano (twins)*
*Hauwa’_u*
*Rukayya Ibrahim gawata*
*Maryam kabeer giwa*
*Anty Saratu*
*Anty baraka*
*Maman beauty*
*Maman afrah*
*Maman zuraifah*
*husna*
*Anty Iyami Maman khairat*
*Billy tabako*
*Faty Yusuf*
*kabo daughter*
*hajara Ahmad hajjo*
*beely*
*Momy*

*da wandama basuji. Sunansuba kuyimun afuwa abunne dayawa kuna cancikin raina,’*

 

*”mahbub* ne shida abokinshi Nasser awaje suna zaune akan benci,’”

__”waishin *naseer* bazaka sanar dani damuwarka ba kaduba munfi awa guda awajannan kakasa magana plz talk too me kasani kozan iya magancema damuwarka kokuma nabaka shawara,?:”

*”Nasser* yasauke ajjiyar xuchiya yace ___”matsalar gida Nane wlh *mahbub* abun yanasanfin karfina, ace mata biyu basu taru sunzama dayaba?,”

*”mahbub* yadafashi yace __”kadinga hakuri *Nasser* mata sai hakuri matsatsolinsu dayawa yake wlh saidai abisu da rarrashi,”

___”haba *mahbub* kadubi yanda kuke zaman soyayya da matarka *MEEMAR* abun shaawa kullum acikin soyayya kuke amma nifa kaga *Hajara* batada likacina Sam business dinta yafiye mata komai mahimmanci hatta yara dame aiki tahadasu itakenan kullum tafiye tafiyen masifa,: itakuma *Hauwa* bata iyayin komaiba haryanzu takasa wayewa Sam wlh narasa yanda zanyi,’”

*”mahbub* yadafashi __”plz relax *Nasser* kayi hakuri kazaunar dasu kaimusu nasiha ko Allah zaisa sugane amma kadena damun kanka adda’a yadace kadingayi plz okey?,’”

__”nagode sosai abokina insha Allah zanrage tunani bara natafi kasuwa,’”

__”toh Allah yabada sa’a abokina,’ ahaka *Nasser* yatafi *mahbub* yanata kada kanshi kawai,’”

 

 

“Sukuma harsun shigo gari,’ __”Kawata yazakiyi da kayannan to?,’

*MEEMAR* tace ___”kedai bari inaga Rabi zankai GIDAN su Ummu Rabi intafi dashi gida zansan karyar dazanmai,’”

*”zeeba* tace __”to nima nagode da kaya da’aka bani Kawata gobe ai zamu hadu da *hafeez* domun muma mubashi kasonshi Kawata inmukaci sa’ama saikiga wani aikin yazo hannu munsake wucewa,’”

*”MEEMAR* takame baki tace __”waceni Kawata *”borshaan* dina ya’isheni nikam wlh dan yafimun kowa,’ jifa nakeyi tamkar bazan iya sharing feelings dina dakowaba saishi kamar yadda ya bukata,’”

“Tafawa sukayi __”wuuu Kawata tazo hannu to aishikenan indai zamudinga jin alert akai akai bawani Abu,”

“Ahaka suka Isa kofar gidansu *MEEMAR* tafito ta ajjiye kayannan tareda cema Ummu aikayan *zeeba* ne takawo ajjiye,’ anan tafadama mama zata soma business,’ amma gayanda zatacema *mahbub* koda zai tambayeta tacika Ummu da kudi kana tafito suka wuce,’”

Sauka sukayi ahanya kowa yasamu adaidaita sahu yashiga danya karasa gida,’”

*”mahbub* yana zaune akofar gida yahango adaidaita sahu tareda *MEEMAR* dinshi aciki dasauri yamike tareda karasawa yaimata tarba,’ kayan suka soma sakkowa dashi *mahbub* dukyabi yarude dayaga kayan sallamar. Me adaidaita sahun tayi sannan taima *mahbub* murmushi,”

__”yallab’ai sannu da hutawa wato shine kakafa katsare, awaje?,’”

__”ba doleba kintafi kinbarni da kewarki da k’ishinki fa kokin mantane?,:”

“Hade ranta tayi tasoma diban kayan tawuceshi shima dibar ragowar yayi yabita dasu harzuwa falo abinci tagani yadafa yazuba a kula murmushi kawai tayi tasoma tuno, *”borshaan* dinta dayanzu yacikata da kaunarshi,’. Matsowa *mahbub* yayi tareda rungume *MEEMAR* bayanda zatayine shiyasa dasauri takwqce tace,’”

__”meka girkane yallab’ai?,:”

__”kedai bari Jalob rice ce da kifi bushashshe nadafa inadai fatan zakici sosai?,:”

__”uhm I don’t tink so dan akoshe nake barana watsa ruwa,’” wucewarta tayi zuwa uwar daka,:”

“Zama yayi yanata duba kayan datazo dasu kayane masu tsadar gaske ga yawa kayan ciye ciye iri iri Jakarta yabude yazaro waya tsorata yayi dayaga wayar gabaki daya yagama firgita yakai hannu kenan yatab’o kwalba saita fito,’”,

__”aa yada bincike haka?,’”

__”zokizauna kiyimun bayanin dukka abubbuwannan daga ina kuma wayabaki,’”?

“Zama tayi tana murmushi tace ___”kagansu ko kudinane yasiyamun anraba mana gadan Abban mune aikasan yanada gonaki da filaye? To shinefa sai yanzu Allah yayi aka rabamana,’”

“Kanshine yadaure yadago yana kallonta __”shine kikayi siyayya harda wayar dubu Dari hudu dawani Abu kiduba siyayyar dakikayi bakida wani abunyi da kudine?, kunbiya kudin maganin Ummu?,’”

__”munbiya kuma karka damu da siyayyar danayi akwai kudin Ummu da ragowar Nawa danakeso nasoma business dashi daga Dubai zuwa najeria domun adinga samun kudin maganin ummun itacema tace hakan,’”

“Zare idanu yayi __”business fa kikace ke *MEEMAR*? Ina wlh bazai yuyuba, yaudinnan muka gama tattauna matsalar GIDAN *Nasser* akan matanshi ita dayar tafifita business dinta fiyeda komai itace wannan k’asa itace wannan gari ni *mahbub* Allah ma yasani ina kishin matata bazan tab’a barinki kiyi business ba maganar gaskia,’ gobe zanje insamu ummu muyi magana ta fahimta,”,

__”ah dakata *mahbub* bara kaji dole kayarda inyi business Ummu fa nakema tasani kanaso kacemun kafita IKO danine koyaya, kanaso inzauna agidanka bana Sana’a ko kokuma kaizaka dinga biyan kudin maganinta dubu tamanin ko wanne wata tell me yh,’?”

“Mamakine yahanashi magana yau waishi *MEEMAR* take budema idanu akan yace bazatayi business ba?,’. Shiru yayi yafita itakuma taja tsaki tareda Adana kayanta waya taciro takira *zeeba*,’”

__”waikiji dan rainin hankalinnan *mahbub* wai bazanyi business ba shibai yaddaba kekijifa?,’”

*zeeba* tace __”karki ragamai yaga logonki domun inba hakaba asirinkine zai tonu inyaga kina kashe kashe amma in aka fake da business yafi sauki mabe fassaraki kin ninke kowa baibai,:/

___”dama ai bai isaba wlh waneshi, raina yab’aci saidai goben innazo kawai,’”

“Takashe wayarta tadanyi aikace aikacanta tanata tunanin *borshaan* yana cikin jirgi abunshi,’”

“Shikuma *mahbub* kaitsaye yasamu Ummu akan shifa bai yardaba amma Ummu tayi fur tace dole zata soma business domun maganar maganinta umarni tabama *MEEMAR* din,’ yayi yayi amma Ummu taki haka yadawo GIDAN,’”

*MEEMAR* takiyin fara’a da dare yayi yanemi hakkinsa tace agajiye take takuwa juya baya abunta saidai me kewar *boshaan* tahanata bacci tanata tuno salon soyayyarshi ,’”

*mahbub* ma bacci yakauracema idanunshi yashiga kogin tunani yarasa gano bakin zaren,’”

*love u oll*

*tohfa kukunji fa masu karatu*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????

*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*

*page_______46_50✍????*

*wayyo Allah mamana, wayyo Allah mamana, idan nacemu mamana kubini kuce mamana , mamana mamana me share hawaye, ????????*
*wani abun sai mamana silar murmushina wannan shafin nakine mamana nagode da tarbiyarki agareni mamana I so much love*,
*hajiya Nana mu’azu turaki,*????????????❤✍????

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button