Hausa Novels

Zee Baby Book 1 Page 14

Sai bayan sallah isha’i Dr Sardauna yasamu daman barin hospital dan yau marasa lafiya gareshi sosai Wanda Dole shine sai dubasu gashi agajiye yake driving yake cikin nutsuwa yana waya dedai lokacin ya ISO kofar gidansu mashakurah ” sweet babyna yi sauri ki fito mugaisa na karasa gida kitt ya kashe Kiran yana jiran fitowarta anutse take tafiya ta had’e cikin wani uban less Jane mai ratsin baki ta yane kanta da dan kwalin less din idanu ya zuba mata ” wow masha Allah inason kosasar mace wacce zata iya dani babyna kina burgeni zanji yada nakeso Gilles din motar ta kwankwasa bude mata yayi ta shigo da sallama ” my Dr? saida ya dauki Dan lokaci kafin yayi magana sanin halinsa yasa tayi shiru” my sweet baby irin wannan wanka lalle amarya kike ina gorona? dariya tayi ” zan baka ba yanzu ba ” ok yayi kyau ykk? ” ina lfy Dr ta fadi tana jingina kanta kafadarsa” Dr ” na’am matar dr ya akayi? dariya tayi” babu komai wlh kyau kamun sosai mama saida ya dauki lkc can k’asan makoshi yace” kema kinyi kyau babyna fuskarta ya kamo ya tsora mata mayatattun idanunsa masu dafi lumshe idanuta tayi dan bata iya kallonsa kiss ya mata agoshi ” ilove u my sweet wlh ina sonki Oya shiga gida nasamu naje na huta jikinta duk ya saki ta kalleshi” My Dr ilove u inamaka so na hakika cikin kunya ta sumbaci kumatunsa ta bude motar ta shige gida da gudu murmushi ya saki yaja motarsa ya tafi yana driving cikin nutsuwa ransa fari kall Dan a farin cikin yake, yana zuwa gida wanka yayi ya saka 3quarter da Riga mai karamun hannu ya fesa turare ya fito ya nufi part d’insu Daddy sunanan sai hira ake Mahabeer sai washe baki akeyi zee baby na jikin ghaisha tayi lamo jikinta duk asake batada kuzari batasan meke damunta ba sallama yayi suka amsa Mahabeer yace”ango ina gorona? ” kujifa bro kaima bani goro tukun dariya Daddy yamusu gun Daddy ya nufa ya rumgumeshi ” Daddy imiss u ” me too likita ango barka ko ankusa girma ghaisha tace Faisal ni bandani ko ” sai lokacin ta dago ahankali ta zuba masa idanu yayi mugun kyau tamkar kasace shi kamshinsa na shigarta kasalarta ta karu idanu ta lumshe ta Kara shigewa jikin ghaisha ta boye kanta lokacin ya dago ya kalli ghaisha ” mamana yi hakuri nayi missing dinki wlh ya gida ashagwabe yace ghaishana yunwa tun safe rabona da abunci yada yake magana yasaka zee baby wani mugun yanayi sai k’ankame ghaisha take tanajin wani irin Feeling ajikinta sai ajiyar zuciya take sabkewa idanuta lumshe Dr Sardauna take gani kawai shiko tun kallon farko da ya mata ya watsar ya kauda kansa ganin bata kallonsa murmushin mugunta yasaki Dan ya harbota” to tashi muje kaci abunci mik’ewa yayi ya nufi kan dining ” momy tashi naba yayanki abunci jikina na janye na zauna ina murmurshi karfin hali Dan har ga Allah bansan meke damu naba gashi banida kwaya bare nasha Dan nafi tunanin itace ke tambayata daddy yace” momy lfy ki kuwa? dariya nayi nataso na dado kusansa” wlh lfy Lou Ammin natafi part d’insu Daddah na kwana yaya Mahabeer muje ka rakani” to momy sai da safe ko kai na daga Dan nafi shawar nabar parlon tashi yayi muka tafiyarmu part d’insu Daddah suna hirasu da mai ran karfe da Nisha Dan tun magarib ta biyota da sallma muka shigo Nisha ta tareni muka zauna” my dear Ana zaki kwana ni Ana zan kwana kusan tsoho mai ran karfe na koma” angona ya dai dariya yayi” nifa ga angon kina na biye dake Daddah tace” kinci sa’a da ya amsa fashe maki kai zanyi dariya sukayi Mahabeer yace” haba Daddarmu matar tawa kusan mahabeer na koma ina zuba masa sangarta suko sai dariya sukeyi munjima sosai muna hira sai karfe goma Mahabeer ya tafi har kuka nake masa na shagwaba ya lallabani Dole saida ya kaini dakin Daddah gado mai rumfa na kwanta yana lallabata har bacci ya ya daukeni ya tafi yana mamakin yay zee ta kwanta shadayan dare Nisha ce tazo ta kwanta tana waya da saurayinta ganin abunda zee baby takene yasa take tashinta itako cikin wani yanayi na mafarkin Dr Sardauna sai mika take tana shasheka abun yaba Nisha tsoro tunaninta Aljanunta ne suka motsa girgizata ta fara firgigit ta farka zufa ta wanke mata fuska cikinta taji ya murda wani irin ciwon cikine ya tokareta kuka ta Saki ta rumgume Nisha” wayyo my dear cikina ciwo ta fada jikinta na kirrrma zufa na keto mata Nisha duk ta rude ta shiga kiran Daddah sai gata da gudu ” kai lafiya? ” Daddah cikinta “subhanallah bari kirawo likitan gidan Aisha maza je kirasa ” wlh tsoransa nakeyi da gudu Daddah ta fita abin tausa tsohuwa sai gudu takeyi Dan Allah yana gani taxi son zee duk cikin jikokinta kamar yanda tafi son mahaifinta ta nufi part dinsu Sardauna lokacin yana kwance yasha magani bacci ya daukesa kenan Mahabeer ya buga masa kofa cikin bacci yaji ya Mike yana tsaki ya sabko yana nufi kofar ya bude” bro lafiya? ” Dr Dan Allah yi hakuri zeena zaka dubamun ba lafiya face ya had’e” saboda Allah ku kaita hospital Nima ba lafiyarce daniba amma aka tasoni Daddah tace Faisal” kaci gidanku Allah zan kirawo Abdulmutallab yanzu yacima mutumci komawa yayi ransa abace ya cire kayan baccin ya saka 3quoter da shart Mara’s hannu ya fito fuskarsa ahad’e Mahabeer yace ” hakama mun gode suka nufi part din Daddah lokacin ta fara ficewa haiyacinta batasan waya yake kantaba har amai tayi yanaga yada tayi ya kalli Mahabeer ” daukarta muje hospital ya fadi yana fita cikin rawar jiki ya dauketa suka fito Dr Sardauna yaje ya shiga mota yana jiransu, yana zuwa gidan baya ya zauna da ita daket take fitar da numfashi saboda ta wahala motar yaja suka bar gidan sai tsaki yake gudu yayi sosai lokaci kalilin ya isa asibitin mahabeer ya dauketa Dr ya Nuna masa room din da zai sata ya kwantar da ita ya fito Dr Sardauna ya shiga sai hararata yake yaja tsaki ” tunda kika zo ban hutaba jababbiya kawai temakon gagawa ya fara bata don numfashinta ya dawo normal saida numfashinta ya dawo daide ya shiga gwaje gwaje idanu ya zaro can k’asa yace “amma wlh anyi jarababiyar yarinya anan Allah ya kyauta wlh kin hadu da walaha irin wanan jaraba haka sa’arki daya zakiyi aure nan kusa wlh daket bro idan zai iya dake tsaki yaja taje ya hado Allurai guda biyu itakam har yanzu bata dawo daidai ba zama yayi bakin gadon kayan dazu jikinta Dan haka ta kwanta Sam batada nutsuwar da zata saka kayan bacci tunda suma ba wani yauni bane dasu sai yanzuma ya karemata kallo yarinyar kyakyawace ajin karshe komai nata mai kyaune fatarta bata farin larabawa saidai kallo daya zaka mata kasan balarabiya ce mamakin tsantsar kamarsu yake da ita baki ya tabe ” mace duk jiki atille Dan duniyanci wai harda tillar cibi ya fada yana janye rigarta ya shafi cikinta da gurin tillar cibin da yar tsakiya tsaki yaja jikinki yafiye laushi da santsi saikace jaririya ya fadi yana shafar wuyanta da k’asan labbanta nanma tulace sai ta hanci da kunne yar Daba kawai mace ko ina ado ne missst a hannu ya surkuna mata allura saida ta zabura ta rukumkumeshi Dan jinta Mahabeer ne Dan bata wani haiyacinta sosai tabi ta dabaibayeshi gashi ruwan allura bai gama shigaba gudun kar ya jimata ciwo yasa ya rumgumota sosai cikin nutsuwa ya Dora bakinsa a kunneta yayi magana da murya mahabeer”my zee mahabeer ne tsaya karki jimu ya kusa gamawa kuka ta saka masa” wayyo yaya Mahabeer ka bari banason allura please ta fada tana shigewa jikinsa ta cusa kanta kirjinsa har yanzu bakinsa akunneta ” OK yi hakuri bari azage ya fada yana sakar mata kiss wani irin yam taji kiss din kamar irin na Dr Sardauna ne ta tsinci kanta da yin shiru tayi lamo jikinsa tana Kara kankameshi tana sabke ajiyar zuciya yaya Mahabeer ina sonka da wannan yanayin naka kaci gaba da kasancewa ahaka zamu zauna inuwa daya ganin bata ganeshiba ya tabe baki kanta ya shafa ya Kara mata kiss akunne ” yaya mahabeer I love u ta fadi tana Kara rikeshi gam ahaka ya mata allura biyu ta tafi wata duniya ta shauki tako rike karamar yatsarsa abakinta tana tsotsa yana gamawa bacci na daukanta tana manne jikinsa yatsarsa abakinta tana tsotsa baki ya tabe ” wlh nayi farin cikin da kikeson Dan uwana dama irinku sai na gida wannan fitsara taki wane na waje zai aura janyeta ya fara ya Mike ta rikeshi gam tana turo baki ta shagwab’e zatayi kuka kuma bacci takeyi hannuta ta sakalo wuyansa ta had’e face d’insu suna shaker numfashin juna janyeta yayi idanu ya zuba mata kirjinta da yayi dam dam acikie ya cika karamar rigarta sai sama da k’asa yake saboda yada take fitar da numfashi da Sauri Sauri mayatattun idanunsa ya lumshe yana busar da iskar bakinsa mai zafi ya bude idanunsa yana kallon yada ta kwakwab’e fuska tana magana ahankali bakinta na motasawa rumgumeta yayi ya tallabo kanta kunnesa yakai bakinta” ni wlh banason wannan abun fah ni sai ka goyani wayyo kagani zai tabani ko ka hanashi ni kai nakeso kaji ta fadi ashagwabe tana Kara shiga jikinsa dagowa yayi ya kalleta baisan ya akayi murmushi ya subcemasa kan fuskarsa janyeta yayi daga jikinsa ya kwantar da ita zata rukoshi ya goce ya Mike da sauri ” tab wlh bro ka hadu da aiki ya fada yana kunna sigari yana bata wuta ya nufi kofar fita sai wata shegiyar tafiya yake yana daga kai yana fesar da hayakin tabar yana bude kofar Mahabeer ya taresa” Dr namu ya jikin matata bushewa yayi da dariya yana nunashi da yatsa sororo Mahabeer yabishi da kallo ” bro muje ka dauki abar ka mutafi gida wlh barci nakeji sosai “wai dry me kakene kaifa matsala gareka” yi hakuri matarka shirme gareta wlh duk bamu shiri saida tasani dariya sai kiranka take amafarki wai komema tace oho dadi mahabeer yaji ” amma Sardauna Dadday ba ya hanaka shan sigari ba ” na hanu ina mota daukota mutafi ya fice yanufi harabar asibiti mota ya bude ya shiga yana jiransu ya kunna kida wakar don jazzy cikin wakar adaobi yana mugun son wakar sigarinsa yake busawa yana kada kai mahabeer ya bude motar ya kwantar da ita yashiga ya rufo Dr Sardauna yaja yazo bakin get aka budemusu get ya fice aguje tukinsa yake anutse ” Dr karage karan yayi yawa karta tashi? ” to ikon Allah to bro bari na rage ragewa yayi dariya mahabeer yayi suna hirasu har sukazo gida Dr na parking ya fito Dan bacci yakeji sosai Mahabeer part dinsu ghaisha ya yaje ya kwantar da ita ya tofeta da Adu’a baccinta take anutse fitowa yayi gidan shiru kowa yayi bacci banda Nisha sai yanzu da taji shigowar mota da taga mahabeer yayi part d’insu ghaisha da zee itama ta koma can ta iske zee na bacci da da hafeeza amma khalisat na zaune saman Dadduma sai kuka take Nisha tace” kiyi asanu karki tasarmun yar uwata na bacci ta fada tana rumgume zee baby bata jimaba bacci itama ya dauketa mik’ewa khalisat tayi ta kwanta itama idanuta sharkaf da hawaye Dr Sardauna na shiga yasaka kayan bacci ya ballo wani magani yasha yana yamutsa fuska ya kwanta saboda baccine fall idanusa yana rike da cikinsa sai juji yakeyi sai tsakiyar dare bacci ya daukesa duk ya hada zufa Mahabeer ma tuni yayi bacci da begen sahibarsa asuba ta gari…………

Previous page 1 2 3Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button