Zee Baby Book 1 Page 25

*????????25*
….”barta mugu karshan wannan rigama tasu da mariya Dole akwai wani Al’amari ak’asa” Daddy karfa ta ilatata ai bai rufe baki sukaga zee ta dauki aunty amarya sama ta buga da k’asa ta mak’ure mata wuya tana jibgarta”ki fadi gaskiya ko yau mu kasheki dan ubanki mu bama barin barna tana wanzuwa wani irin bugo zee takema aunty amarya kafin kace kwabo ta hada mata jini da majina amma fur aunty amarya taki fadin komai ghaisha jikinta na rawa tacema Daddy “haba Abban Sardauna kana kallo zata ilatata saboda Allah kuma ka hana kowa yaje khalisat tana kuka wiwi taje gaban Daddy ta duga “dan Allah Daddy ku ceci mahaifiyata kallonta yayi “khalisat ai ba wani abubune inagafa aljanunta ne take cire mata Nuhu ya nufi gunsu da gudu cikin kuka tace”Daddy ba aljanu baneba maganine ta kawomun na barbadawa Sardauna ya tsallaka da kuma Wanda zan rika wanke fuskata bayan kwana arba’in zai haukace asona sai ya aureni nasan shine aljanan zee suka gani gabaki daya suka dauki dikira suna salamcewa ghaisha jikinta na rawa tace”na shiga ukku Sardauna na zasu ilatamu akan son zuciyarku amma wlh mariya kin bani mamaki Ashe baka gane masoyinka na hakika afuska insha Allah Faisal bazai aureki ba kwalelenki aniyarku tabiku ta fada ta
Nufi hanyar fita Daddy na mata magana bata sauraresa ba tafice dan ghaisha bataji bata gani kan Sardauna Allah ya jarabeta da son d’anta Sardauna fiye da kaf ‘ya’yanta Mahabeer bayan Nuhu yabi sukayi sukayi su janye ta suka kasa abun fah ya basu tsoro yada Aunty amarya ta jigata Daddy ne ya ISO gurin Addu’a suka shiga to fah mata sai ihu take tana cizon aunty amarya su uku suka taru akanta suna mata karatu amma yanda kukasan cimgam haka ta dabkewa auti amarya akan lalai fah sai ta fadi illar maganin da taso dadi yaci suma kuwa sun dage da karatu suna tofah mata hafeeza sai kuka takeyi yada zee ta burkice kamar ba mutumba khalisat ta lab’e sai rusa kuka takeyi da nanah har nawwara dan wlh abin babu dadi sam ghaisha tana fita part d’insu Sardauna ta nufa sai gama kafa take tana shiga parlo ta nufa ta turo kofar ta shigo yana zaune zaman kujera ya gama cin farfesun yana shan drinks ya zubama TV ido yaji karan bude kofa juyowa yayi”mamana lfy gusan ta ISO arikice mik’ewa yayi rumgumeshi tayi”Faisal kana lfy babu abinda ke damunka”mamana ina lfy me yafaro ghaisha duk kin rikice janyeshi tayi ta bashi labarin abinda khalisat ta fada”haba mamana yaushe zaki biya irin wannan zan tutukan wlh insha. Allahu babu abinda zai faru sai alheri ya jikin zainab? ” maza zo mutafi hannusa ta kama suka fito sai mita yake suna shigo Mahabeer yana k’ok’arin
janyeta ya kasa haushi Sardauna yaji yaja tsaki Daddy yace”Faisal zo kamata yada kayi d’azu suka sabka karasowa yayi ya sunkuyo ya rike kafadunta yakai bakinsa kunneta yana mata Addu’a ihuu ta saki da karfi jikinta yasaki ta fada jikinsa kumfa na bulbulowa daga bakinta kanta ya tallabo ya dora bakinsa kunnneta yaci GABA da mata karatu shiru tayi tana maida numfashi ajikinsa Daddy yace”ikon Allah kaji irin dadewar da mukayi muna mata Addu’a amma lokaci daya Dr ya sabkesu Mahabeer ajiyar zuciya ya sabke yaji dadi sosai da Sardauna ya temaka masa Daddy ya kama Aunty mariya ta Mike yada ita Daddy yace “Mahabeer Nuhu duk kuzo mutafi gaban su Daddah tayi bayanin gaskiya ko ta tsinci saki uku cikin rawar jiki tace”zan fada tana magana bakinta na fitar da jini ghaisha ko kallonta batayi ba Daddy yace sutafi part d’in Daddah Mahabeer ya iso gun Sardauna da ya rumgume zee gam yana mata Addu’a yace”Dr namu kawota na kaita ta kwanta ko? banza ya masa ko kallonsa baiba Daddy yace”haba Mahabeer baka ganin Addu’a yake mata kazo muje zai kaita ta kwanta ai murmushi yayi yabiyo bayan Daddy dan yau yaji dadin yada Sardauna yake temakon zee dukansu suka tafi har khalisat tana kuka jin safkar numfashinta ya gane bacci take sosai kallonta yayi yada bakinta yake fitar da kumfa mik’ewa yayi da ita jikinsa ya nufi d’akinsu bai tsaya da ita ko inaba sai bathroom tana jikinsa arumgume ya hada mata ruwan gumi jina nayi cikin ruwan gumi na zabura”wayyo My Sardauna nah zafi kallonta yayi idanunta rufo”zainab bude idanunki maza kiyi wanka ki fito kaci abunci ko ki hadu dani da sauri na bude idanuna naga wayam ba kowa mamaki nake me ya kawoni cikin ruwa kuma da kaya cire kayan nayi na gasa jikina nayi wanka harda na tsarki tsotsar da Sardauna yamun hospital nazuba dayawa ina gamawa na fito nasaka kayan bacci Riga da wando na fesa turare na watsa kwayoyi abaki na fada gado wani mugun bacci nakeji amma tunanin Sardauna ya hanani haka na rika juyi har barawon bacci yayi gaba dani, Sardauna na fita part d’insu ya koma dan shi sam bayason hayaniya can bangaran su aunty amarya Duke take tana sharfar kuka da majina fuskarta ta kumbura suntum ta fara bayani “kuyafemun sahrrin zuciyane ba halina bane khalisat ta dade tanason Sardauna shiko baima san tanayi ba tausayin da tabanine yasa na amso maganin da zai sota ya aureta wannan kuwa na abunci kaine nasama dan na mallakeka ka soni ni daya ka malakamun dukiyarka ka saki khadija ka wulkanta diyanka kowa ya kama gabansa amma yanzu wlh na watsar da mukaman yakina da zuciya daya zan zauna daku gabaki dayan parlon ya dauki dikira da salalami mai ran karfe yace”asha asha duniya batada tabbas mariya kinsmun tsoron dan Adam Daddah tace”kai ko ni kai duniya mutum abin tsorone wlh mariya kinbamu mamaki ghaisha kuka kawai takeyi abinda ya tada hankalin Nuhu da Mahabeer sukaje suka rumgume mahaifiyarsu Daddy kansa ya dafe saboda mamakin da anti amarya yakeyi mai ran karfe yace “to Abdulmutallab dubara ta ragewa ga mai shiga rijiya idan kanason matarka babu mai matsa maka amma cikin wannan Family house d’inba ka kaita wani gidan naka da sauri ya d’ago” haba Abba yaushe haka zata faru mariya wlh kinban mamaki kin cucemu kin cuci kanki amma tabbas zakiga karshenki tashi kibarmun gidana na sakeki saki uku na amshe diyata bake babu ita ai take ta fadi sumammiya abindai babu dadi khalisat ta dauko ruwa ta zuba mata ta farfado tana rusar kuka tana neman gafarasu babu Wanda ya kulata mik’ewa sukayi suka suka fito yarta ta kamata suka fito kunya ta hanasu komawa cikin part d’in khalisat tasaka uwar tata mota taja sukabar gidan direct hospial tanufa dan anti amrya tanajin jiki niko nace agabama Nuhu ma gida ya dauki yarsa suka nufa abunci da ba’aciba Kenan mahbeer saida ya shiga yaga zee dinsa na bacci ya nufi part d’insu yana mamakin aunti amarya a parlo ya isko
Dr Sardauna sai shan sigari yake yana danna laptop kusansa mahabeer ya zauna”Dr namu aiki ake ne?” eh bro wlh wani bincike nakeyi akan matsalar ciwon hanta da kuma losing memory “Ok Allah ya temaka ina kara godiya fah dan kanina shiru Sardauna ya masa sanin halin kanin NASA yasa yayi murmushi “Dr namu mashakurah zatayi fama face ya had’e”haba bro ai na fasa dariya mahabeer yayi ya Mike dan bacci yakeji bedroom d’insa ya nufa tsaki Sardauna yaja yaci GABA da shan sigarinsa yana aikinsa sai karfe shabiyu ya Mike ya kashe laptop dasu TV ya nufi bedroom d’insa wanka ya sake ya saka kayan bacci magani naga ya b’allo har guda uku ya sha ya fada saman bed ya beka hannusa ya kashe wutar d’akin yana juyi sai nishi yakeyi yana ciza lips d’insa ahankali naji yana cewa”zainab meyasa jikinki yakeson zautani meyasa ko tabaki nayi sai nayi wanka meyasa fatar jikinki tafi ta kowace mace laushine lips d’inki dadi nakeji idan ina tsotsa kamar ina yawo agajimare zee boobs dinki suna burgeni dadin tsotsa garesu Dole zan saki ki zabomun mace irinki amma wacce ta fiki girma da shekaru mai babban k’ugu da mazauni wacce zata iya daukana ya fada yana nishi da juyi”my zeener kin hadu my bro zai more wlh saide kinyi karama da ashigeki wannan dan gutun gindin naki idan bai biki asannu ba ciwo zai jimiki wlh har naji tausayinki my zeener sweet baby zeener haka yayi ta sambatu yana matsar kafa hajiya babba ta kumburo har ta koma ta kwanta saboda maganin da yasha juyi yai tayi zufa na keto masa har barawo bacci ya saceshi Mahabeer ko saida yayi sallahr nafila yayima zee babynsa Addu’a ya kwanta cike da shaukin zee asuba tagari