Zee Baby Book 1 Page 45

*????????45*
….hayatu na mik’ewa domin guduwa Sardauna ya damkoshi cikin zafin zuciya ya wanke hayatu da mari ya makoreshi daddy cikin sauri ya Mike ya rike Sardauna “haba Dr kayi hakuri mana sakeshi sakinsa yayi ransa ab’ace yace”daddy wannan yaron bashida kunya daddy ya dakatar da Sardauna” yi hakuri Dr ai momy mun mata miji ranar da ta fita daga takab’a za’a d’aura mata aure” haba daddy wai dukanta zainab nawa takene abarta ta samu lafiya zan zabo mata miji da kaina idanu Daddyn ya zuba masa yana karantar yanayin dansa kowa shi yake kallo yada, ya tashi hankalinsa murmushi daddy yay yace” to munji amma mijin da zamu bata shine yafi cancanta da ita tuwusai tace ikon Allah kishi kiri kiri arashin sani ghaisha ta Mike ta kamo Sardauna ta nufi kan dining dashi daddy ya kalli hayatu yace”to hayatu kaji da kunnanka yayanka yayi mata miji sai ka hakura kaje gun intisar kanwarka ku daidaita tsakaninku. cikin ladabi yace” to daddy ba komai sallama yama su minata Najib ya Mike ya kama hannunsa suka fice Nisha tsabar haushin abinda Sardauna yayi kamar ta fasa ihu takeji dan taji haushin yada ya nuna damuwarsa kan zee ya hana aba yayanta auransa sai kace sonta yakeyi ummi ta kalleta tace” Aisha tunanin me
kikeyi ne kiyi hakuri el uwaki zata warke. daddy yace” Aisha kiyi hakuri da, halin mijinki kinji? murmushi tayi”lah daddy babu komai ni damuwata, Allah yaba zainab lfy mukasance inuwa daya atare sukace “Amin, suna zuwa saman dining ghaisha taja masa kujera ta zaunar dashi ta zauna ta dafa kafadarsa “Sardauna ka rage zafin zuciya kayi hakuri abi komai ahakanli ka ajiye hankalinka momy nagartaccen miji zata aura insha Allahu mijin babynka kwarzone na nunawa sa’a ina farin cikin wannan hadi da sauri ya kalleta “ghaisha wai dan Allah wayene ni kubarmun kanwata na aurar da ita please karku mata Dole ni wlh banason atakura mata abarta har ta warke? murmushi ta saki ta dokesa”ja’irin yarona Sardauna to shi wannan mijin nata yana sonta sosai amma mun barma kazabo matan ya rungume ghaisha”nagode my momyna murmushi tayi ta janyeshi ta bude kular abunci ta zuba masa tukaken tuwan shinkafa da miyar d’anyar kub’ewa, taji busashan kifi daket tasamu yayi hannu uku sanin ba yacin abuncin dare mai nauyi ta barshi
ta tsiyaya masa fruit yasha ashagwab’e yace” momy bacci nakeji zan tafi? ” tashi tayi ta kamashi ya Mike suka shigo parlo sakin hannunta yay ya nufi bedroom d’in da zee baby take kofar ya murda ta bude ya shiga tayi daidai tana kwasar barci hafeeza tana zaune tana waya da Ahmed kallo daya Sardauna ya mata ta Mike tace”yaya ina yini ” dallah can munafuka sum sum ta fice bakin gadon ya matso ya zauna ya rankwafo yasa hannayansa ya gyara mata gashinta ya daure mata ya janyo dankwali ya daure mata kanta ya gyara mata kwanciyarta yaji tana cewa”my babyna fuskarta ya shafa”na’am my baby bugun Numfashina yi baccinki cikin nutsuwa babynki na tare dake Allah baki lfy na aurar dake Addu’a ya tofa mata yaja blanket ya rufeta ya mike Kenan Nisha ta shigo da sallama ya amsa yana kallonta murmushi ta sakar masa ta Iso gunsa ta fada jikinsa ta fashe da kuka rungumeta yayi” my Neesher waye ya tabamun ke ne?” my sweetheart ina tausayin my dear ne? ” shiru my Neesher kibar kuka Addu’a zamuyi kinji mamar baby muje gida na miki tausa ko? kai ta daga ya saketa” OK muje fitowa sukayi ya rufo kofar sallama sukama iyayansu suka fito ummi tanajin dadin kulawar da Sardauna yakeba ma zainab Minata tace “Abdulmutallab nifa naga kamar Faisal yanason zainab kaduba kaga haukan kishi kiri kiri murmushi yay yace”wlh nima haka nagani ghaisha tace” tabbas yana sonta amma naji dadin haka sosai ummi sai murmushi takeyi haka sukaci GABA da hirasu sama sama dan mutuwar mahbeer na manne zuciyarsu kawai sun barma Allah ikonsa
Suna fita Sardauna ya kama hannunta suka nufi gun mota suka shiga yaja suka tafi Neesha tana makale jikinsa yana driving hannunsa daya saman cikinta yana shafawa suna hira sama sama har suka ISO gida yana kallon gidan mahbeer ya kauda kansa da sauri horn yayi megadi ya bude masa get ya shige rumfar ajiye motoci ya shige yay parking ya kashe motar ya kalleta” Oya mushiga gida ko mu kwana ana murmushi tayi” kai my Dr mushiga gida dai? kofa ya bude mata ta fito shima ya fito ya rufe motar suka nufi ciki suna zuwa parlo Nisha ta zube kan kujerun parlo kai ya girgiza yai bedroom d’insa ya saka key ya bude ya shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom yay wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya isa gaban dressing mirror ya murza maiyukansa masu kamshi ya gyara sumar kansa yaje ya bude wardrobe ya ciro kayan bacci Riga da wando milk color ya saka ya fesa turare ya dauki laptop ya fito parlo Neesha batanan zama yayi saman lumtsuma lumtsuma kujerun parlon ya ajiye Laptop d’in saman table ya kunna ahankali kamar bayaso ya kira”My Neesher har sau biyu shiru bata amsaba aikinsa ya shiga yi sai gata ta fito cikin kayan bacci amma ta dora hijabi duk dan kar Sardauna yaji nason kusantarta”wow my Dr ka hadu fah ta fada tana zama tana shafa fuskarasa banza ya mata da Sauri ta Mike jikinta na rawa ta nufi kitchen ta shiga hada masa lafiyayan Coffee ta kawo masa kansa ta dago ta kafa masa abaki ya kauda kai” yi hakuri sweetheart na tuba baki ya bude ta rika bashi yanasha yana aikinsa har ya shanye ta ajiye cup d’in ta kwanta jikinsa tana kallonsa”my Dr ina sonka kamar zan mutu wlh sonka da numfashina yake tafe murmushi ya saki”Allah ko matar Dr nima ina sonki rungumeshi tayi tana kissing d’insa baide cemata komaiba har tagaji ta lafe jikinsa tana hamma har bacci ya dauketa dan rabonta da bacci tun Asubah rungumeta yayi dakyau yana aikinsa ya kunna sigari yana zugarta baki da hanci bai kammala ba sai karfe goma shabiyun dare da yan mintina ya kashe laptop d’in ya mike
da Nisha ya nufi d’akinsa ya kwantar da ita saman bed ya cire mata hijabin ya dawo ya dauki laptop yana komawa ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya shimfida darduma ya saka jallabiya fara kan kayan baccin ya tayar da sallahr nafila raka’a hudu yay bayan ya gama ya zauna yanama mahbeer da zee baby Addu’a ya dade sosai kafin ya mike lokacin karfe biyu tayi na dare ya cire jallabiya ya hauro gadon wani mugun bacci yakeji amma jaraba nacinsa ya janyo Nisha jikinsa ya fara lagudata amma batasan ma yanayi ba sai ji tayi ya shigeta kawai yana sukuwa samanta idanu ta bude ta kallesa taji yana cewa” Nisha taji kiji dadinki yanayin yada yake matan ba zafi shiyasa ta sakar masa jiki tana lumlumshe idanu tana dan kuka kasa-kasa”Nisha akwai dadi? muryata ashake ta bashi amsa jin haka ya d’age yana kashe arna dakyau cikin ikon Allah sukayi release tare jin yaci gaba da aiki yaki dagata ta fasa kuka tana matse jikinta sabka yayi ya mirgina gefe yana tsaki” wlh watarana sai na miki shegen duka akan ragwantarki banza ta masa taci GABA da kukanta” wlh idan bakiyi shiruba zan hayeki ta karfin tsiya nayi tayi har sai naji na gamsu raguwa kawai shiru tayi ya kare masifarsa ya sabka ya shiga bathroom tsaki taja ta sabko tabishi”jarababe kawai sai nabari ka rarakeni ciki ta iskeshi ya kunna shower rungumeshi tayi ruwan na zubo musu atare sukayi wankan tsarki suka fito daure da towel sukasa kayan bacci suka kwanta sai fushi yakeyi ya juya mata baya gabansa ta dawo ta rungumeshi yaja musu blanket Dole ya matseta jikinsa ahaka har sukayi bacci Asubah ta gari,