Zee Baby Book 1 Page 28

????????28*
….Sardauna kwance yake saman makeken gadonsa ya nade cikin blanket sai juyi yake ya kama lips d’insa na k’asa yana tsotsa sai juyi yake Najib ne yayi knocking d’in kofar yanaji yaki tashi yaci gaba da juye juye yana lumshe idanunsa saida ya buga kusan so shida ya bude lumsassun idanunsa da suka kada sukayi jajur suka k’ank’ance dan jaraba tsaki yaja ya janye blanket d’in jikinsa ya sabko daga saman gadon ya nufi kofar ya bude kofar fuskarsa tam babu walwala ya zabgama Najib harara “uban me zan maka mutum baza’a barshi ya hutaba” bro Daddy yake kiranka bai jiraba ya juya dan karya zazageji duba yada idanunsa yayi Ja kofar ya rufe ya shiga bathroom fanfo ya kunna ya sakarma kanshi shower idanunsa lumshe ruwan na zubowa tsakiyar kansa sai ajiyar zuciya yake sabkewa yajima sosai kafin yayi wanka ya fito daure da towel jikinsa ya goge agaguce ya murza maiyukansa masu dadi da kamshi gashinsa ya taje baki sudik sai sheki yake wardrobe ya bude ya ciro 3qourter ya saka da Riga shart ya fesa turare wow nace Sardauna yayi mugun kyau ba kadan ba ko inda wayoyinsa suke bai kallaba ya nufi kofar ya bude ya fice ko key bai murza ba yana takunsa na kasaitattun maza niko nace wlh kayi Dr Sardauna dan ka kai kuma ka hadu ta ko ina yana fitowa direct part d’insu ghaisha ya nufa da sallama ya shigo parlon zee baby ya hango tana sanye da wata doguwar Riga yar kanti ruwan toka tayi Mata mugun kyau amma ta kamata kuma batada hannu tasaki gashinta har gadon bayanta tana kusan Mahabeer azaune tana rike da hannusa sai shagwaba take zuba masa yana dariya da aikin lallashi wani irin Abu yaji aransa kansa ya kauda karaf suka hada idanu mashakurah jitake kamar ta kamosa saboda mugun kyawun da Dr Sardauna yayi face ya hade ya kauda kansa sai lokacin ya lura da iyayanta cikin girmamawa ya nufi gun
iyayanta ya gaishesu sai lokacin yaga bandar da Ahmed cike da mamaki yake kallonsu gun Daddy ya nufa ya zauna kusansa hankalinsa gun zee sai lokacin zee taji kamshin Sardauna da zazakar muryasa yana cewa” Daddy gani yade lafiya kuwa kallonsa zee tayi karaf idanunsu ya sark’e da juna face ya had’e ya zabga mata harara ya kauda kansa fuska ta yamutsa ta turo baki”Yaya Sardauna ina ta nemanka fah banza ya mata ko kallonta bai sakeba mahbeer ya juyo da fuskarta gareshi “my zeena kin fiye tsokana me zai baki dariya tayi ta maida hankalinta kan mahbeer Daddy yayi gyaran murya “to Alhaji ma’aruf muna saurarenka kallon mashakura yayi “sai kuzo ku basu bayani tsuru tsuru tayi tana cicira idanu Sardauna cike da mamaki yake kallonsu Dan bai gane komaiba bandar ne ya taso yazo gabansu ya zauna mashakurah sai kif kif take da idanu”Dan Allah Dady ina neman gafaraku wlh nine na batama shukurah rayuwa amma kaddarace bada son ranmuba abinda ya faru kuwa shine wata rana Landon na dawo daga makaranta ina shigowa gida kasancewar mu biyarne agidan kowa da part d’insa nide ina ganin maza uku agidan mu saba Ashe cikon ta biyar macace lokacin da na shigo ba kowa kuka narikaji kasa-kasa kofar na duba naga shukurah aduke tana kuka na isa gareta cike da mamaki Dan ni bansan da maceba na na tambayeta daga ina tazo tace agidan take
cikinta yake ciwo kamata nayi muka tafi hospital Ana likitan yake cewa ya kamata takiyaye cin kayan da suke Kara mata ni’ima saboda tanada karfin sha’awa ya kamata akiyaye aka bamu maguguna muka dawo gida na rakata har part dinta na bata magani Tasha na mata sallama na tafi to daga ranar ne muka saba kullum muna tare idan bama zuwa makaranta har soyayya ta kullu tsakaninmu mai karfi Muke Dan tsotse tsotse har shaidan yayi rinjaye akanmu amma nine na lalata amma wlh ban taba aikata zina ba sai akanta tunda mukayi so daya muka kasa hakuri kullum sai muyi haka muka dauki tsawon lokaci hutunta na karshene da tazo ta koma ta sauyamun daket nake samu nayi har ta karasa wataninta ta dawo wlh narasa nutsuwa ina mugun mafarkai akanta kullum cikin nadama nake da neman gafara gun Allah gashi duk zaman da mukayi bansan yar wani gari bace Dan taki fadamun nashiga damuwa ga yawon mafarkai da nake akanta wlh natsani kaina na tsani zina sai gashi yau Allah ya hadamu harda
cikina wata biyu ajikinta gabaki daya kallamar shahada suka dauka suna tafa hannuwa Sardauna cike da mamaki yake kallon mashakurah da bandar Alhaji Ma’aruf yace” to kunji Dan haka abinda zance Abdulmutallab kuyi hakuri kunji yada Al’amarin yazo wlh nayi nadamar turata kasar turawa karatu ni tarbiya da naba ‘yata ban taba zaton zata tazama karuwa ba awata k’asa wlh da ko a Nigeria bazatayi ba karatu balle kasar waje Dan haka Alhji kuyi hakuri ga kudinku anema masa yarinya mai nutsuwa tsarkakarka ya aura sukuma mazinatan sai su auri junansu bayan sun haifi shegen naso ace inada wata yar da nabashi “haba wlh abarsu munbar muku bayada ma’aruf baiba su amshi kudin sukaki Dole ya hakura ya Mike ransa ab’ace hajiyar mashakurah ma ta Mike sukayi musu sallama mashakurah sai kuka take tana nadama haka suka fito har harabar gida suka rakosu parlon ya rage daga Sardauna sai Ahmed da mahabeer da zee Sardauna ya zubama bandar idanu tashi bandar yayi ya nufo gun Sardauna zaiyi magana Sardauna ya Mike ya Saki murmushi” karkaban hakuri wlh ni bata zuciyata ko da haka bata faruba inada niyar fasa auranta Dan yau naje gun wacce zan aura kuma insha Allah ayau dinan za’a samun ranar aure da ita ya fada yana murmushi rumgumesh bandar yayi” nagode Dr bayansa Sardauna ya buga Dan shi Sam ko ajikinsa Ahmed ya taso “to bandar mutafi ko sakinsa Sardauna yayi ya kaima Ahmed dukan wasa”bazai tafi ba Dan rainin hankali jerawa sukayi zasu fita Mahabeer ya kira Sardauna juyowayayi fuskarsa babu walwala yace”bro nazone” jeka ka dawo baice komaiba suka fice yana wani shegen tako cike da jarumta da kuzari zee ta shagala da kallon Sardauna tanajin wani iri gashin jikinta sai mik’ewa yake har ya bacewa ganinta kanta ta kwantar kafadar Mahbeer “my heart” my zeena ya dai?
“Wlh Yaya Sardauna ya hadu dayawa komai nashi abin sha’awane My dear Nisha tayi sa’a ko my heart” kina nufin yafini kyau ne? ” no my heart ni banceba ta fada tana saka mishi kuka” OK yi shiru my zeena wlh kukanki nasani adamuwa amma karki sake yabon wani agabana wlh inada kishi akanki duk da nasan bada wani Abu kika fadiba nagane nufinki kece kika zabo masa Nisha tun kafin haka ta faru ya fada yana goge mata fuska ya sakar mata kiss a goshi fushi tayi sai cika take tana batsewa sai daket ya shawo kanta ta hakura yana sata dariya ummi Raiyan ce ta fito kallonsu tayi tana murmushi su Daddy suka dawo daga rakiya har ghaisha Sardauna na rike da hannun Daddy zama sukayi Sardauna kusan ghaisha yaje ya Dora kansa kafadarta Daddy yace” Sardauna yanzu ya kenan nifa ku uku nayi niyar aurawa Dan haka babu fashi sai ka bazama nemo mata rada yay wa ghaisha zee ce tayi caraf ta Mike ta dawo gun Daddy “Daddy ai sunyi magana da Nisha a aura mishi ita har hira na rakashi d’azu kallonta Sardauna yayi ghaisha tace” Autana hakane? ” eh itace ta zabamun mahabeer ya bushe da dariya “kaide fadi gaskiya dama kanaso sai ayi yar gida kai tsaye yace”eh dama da ita za ‘ayi bro ko wata zaka samomun ne? ya fadi yana masa wani Dan iskan kallon raini afakaice murmushi Mahbeer yai “haba wata kuma wlh naji dadin hakan Daddy yace”Faisal da gaske ka yarda zaka auri Aisha ayau insha Allahu zanga mahaifinta”eh Daddyna ya fada yana rumgume ghaisha dariya Daddy,