ABAR SO COMPLETENOVELS

ABAR SO COMPLETE

“Yawwa Dan Albarka ga  patient dinka fah babu lafiya ka gagauta dawowa DanAllah”

“Insha Allah  Abbana ganinan zuwa”sallama sukayi inda shikuma ya dauko travelling bag nashi daman already yashiryasu ,leka dakinta yayi inda yake mata saiya dawo  tareda yin gaba abinshi

“ABAR SOna am coming for yhu”yafada yana lumshe Ido

Sukuwa suna samun tarin yalafa ta gyarashi da inda yabata,sannan yajuya wajenta

“Miye sunanki?”yatambaye tah

“Suna nah Nadhira”tafada tareda sunkuyar dakanta

“Nice name”yafada cos dan kwana biyun da tayi  yayaba da tarbiyarta,nutsuwarta dakuma jarumtarta cos ko kadan Nadhira batada kwiuya

“Nadhira”yakirata

“Na’am abba” ta amsa,yaji Dadi kwarai dagasken data kirashi da Abba  cos kursum bata kiranshi da Abba

“Yawwa innamiki kyauta zaki karba?”yatambaye tah

“Eh mana Abba dah wazaiki kyauta”tafada tana murmushi,azuciyar ta kuwa cewa take ai kagama mana komai arayuwa mukam cos baba maigadi yafada mata cewan akan hanya aka tsinci dadynsu rai ahannun Allah

“Insha Allah nan bade dadewa bah xanmiki babbar kyautar dazakiyi alfahari dashi”murmushi  tayi sannan tace

“Thank yhu so much Abba Allah yataimaka”

“AMEEN daughter ” azuciyar shi kuwa mamakin accents dinta yake yih

“Toh natafi but in son dinna yadawo xan shigo”yafada mata

“Toh”tafada ,yana fita tamaryarda dubanta zuwa ga dadynsu wanda baccin wahala yayi nasarar satarshi. Tablet nata tadauko cos tamanta da foods dinshi datake hadawa,hotunansu take kallo Wani tayi dariya Wani Kuma tayi hawaye haka ta iso kan hotonda sukayi acikin plane

“Mr handsome,you won’t believe my beloved Momma and my wonderful NAFHI are no more,when will I see you again I so much missed the little happy moment the three of us spent together. I can’t believe that am in love with someone who has forgotten us”tafada tana share hawayen da suka wanke mata fuska hade dah kissing din hoton sannan tarungume tab din a kirjinta ,dasauri ta karasa wajen dadynsu

“Dadynmu ga wanda nakeson na aura nan,kanemo minshi inka warke remember what you said;you said my two little eyeballs will lack nothing if am still alive,so I want you to keep your words, I musn’t loose him or else you guys will loose me too” tafada in a serious tone as if dadynsu najinta

“Mr handsome I so much love you” tafada tana kwanciya akasan wajen (lol….. nace ashe bashi kadai bane)”

Yana isowa yashaida wa Abbanshi, baikaiga shiga bah Abbanshi yafito bayan Sun gaisa suka shiga itakuma alokacin……..

Don’t forget to vote

,

????????wurarh????????

????????????????????????
                   ABAR SO
                              ????????????????????????

WRITTEN BY:NAFISAT MA’ARUF SHEHU
                        ????????WURARH ????????

????GORGEOUS WRITTERS FORUM????
              
                ????G.W.F????

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST

PAGE 64-66

Yana isowa yashaida wa Abbanshi,koh shiga baiyi bah Abbanshi yafito bayan sun gaisa neh suka shiga. Itakuma alokacin sallah takeyi Kuma tabawa kofa baya so shi baiga face nata bah

“Abbana Inaga haryanxu cocaine dinda aka bashi neh baigama sakinshi bah shiyasa yake wannan aman dayakeyi Amma naga yana improving sosai  soboda naga harnaga Wani kiba yakeyi”yafada cikeda zolaya tareda murmusawa

“Ai my son,all thanks to Allah and this little amazing baby”Abba yafada yana nuna Nadhi dake hawaye akan sallaya,juyawa yayi  yakalleta Amma Sam baiga face nata bah haryanxu.

“Abbana  barinaje in dan huta cos inason naje Wani waje”yafada

“Ok son adawo lafiya ,Kuma Kaman naga Kursum dazu”yafada Kaman he’s not too sure  soboda jin reply dinshi” cike da mamaki yake fadin

“Kursum Kuma?,yaushe tabar Abuja cos naxata  tana bathroom danaje mata sallama Kuma nayi magana bata amsa bah cos mun Dansamu misunderstanding  da ita”

“Ok jeka kawai son”Abba yafada hade dah patting bayanshi. Shima fita yayi, dasauri Nadhira tacire khimar dinta sannan tazagaya wajenshi

“Dadynmu daman cocaine neh yake saka wannan haukan  dakakeyi wato drugging dinka big dady yakeyi wlhy dik abinda ka shuka saika girba”

Daukar phone nata tayi hade dah kiran antynsu  tana daga wa tamata bayanin komai  antyn mah kuka tasaka  daganan sukayi sallama.

                 Abba kuwa yanashiga tacewa mumy hala karya Kursum  keyi Amma Sam mumy taki yarda,afusace tayi down stairs  ta aika akira mata Amin ,shikuma daidai yafito yagama magana da abokin shi  akan zasu fita kenan akace Hajiya na nemanshi sanda yaji Wani iri dayaji kiran mumynshi, numfasa wa yayi sannan yace afada mata yana zuwa .

Fita yayi yana tafiyan shi cikin kasaita har ya iso kofar main parlour din sannan yayi sallama,gaida mumy yayi cikeda ladabi amma ko arzikin amsawa baisamu bah tin anan yasan something is wrong  atake kuwa jikinshi yayi Sanyi, saukowa takeyi cikeda yauki Sanye take da crazy Jean trouser  da armless top gakuma exotic acikin  glass cup tana kurba cikeda yanga

“Mumy kinga yana hararata koh”tafada alhalin itake aika mai da sakon harara

“Kibarshi da ni daughter zanyi maganin shine ai”tafada wa Kursum  sannan tajuya wajen shi kafin tacigaba da fadin

“Wato ban isa dakai bako ,koh Dan kaga Kursum nasonka yasa kake walakanta tah,in the first place why did yhu use to have sex with her while you know that  you don’t want her to conceive, saikana drugging din yarinya wlhy in Wani abu yasami mahaifan ta ko ya lalace sanadiyar ka  wlhy tsinemaka zanyi kabi ya’yan kaji, harda Wani cewan xaka auri ABAR SO tunda ita ABAR KI ce koh?,toh saimuga ni maganar kishiya Kuma na sokeshi”tunda tafara magana yake kallonta a arikice amma abinda tafada last tafi daga mai hankali

“Wlhy mai hana ni  auren ABAR SO saiya shirya “maganar mumy neh yakatse shi daga zancen zucin dayakeyi 

“Secondly kabar min yarinya tayi career dinta ,haka kawai saikace Wani illiterate  xaka hana yarinya abinda takeso and don’t  forget that she has the right to live to her Dreams,kagane koh?”

“Eh mumy “ya amsa

“Tashi kaje ,ke kuma  ki shirya kayanki inkin shirya saiki tafi Allah yatsare hanya,Al-amin!!!”mumy takirashi

“Na’am mumy”

“Least I forget ,yaushe kazamo zombie bansani bah kawani mayarmin da yarinya punching bag ,kaji tsoron Allah fah Kuma inka Kara wlhy I will disown you “arikice yake kallonta muryan shi har dancing yakeyi yana fadin

“Natuba mumyna baxan Kara bah pls don’t disown me ,Kursum  kiyafemin “yafada tareda miyarda  dubanshi zuwaga kursum din ,ita kuwa Wani Sanyi neh yaziyarce heart nata ,cikeda kissa take fadin

“Haba love don’t disgrace me mana wlhy nikam awajena komai ya wuce saidai akiyaye nagaba, Allah yabarmu tare “sosai mumy taji dadin maganar Kursum kafin tamike tabarsu tare , itama mikewa tayi da niyarbin bayan mumy ,fincikota yayi hade dah mannata ajikinshi sosai harsanda tayi Kara

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button